Sashe 44
Ban Saketa Ba Part 2 Complete Hausa Novel · about 7 min read
*_(page 47 & 48)_*
Ba wasu bane face Raihan da aunty, kallo d'aya zaka musu kagane sun fita hayyacinsu, wai sund'anyi k'yauma akan sanda aka kwatosu.
Xoxo tayi k'arfin halin cewa wad'annan kuma daga INA?.
Iman ta sauke ajiyar zuciya tana kallonsu, idonta tuni yacika da kwallah, muryarta ad'an sark'e ta ce, "su Raihan ne.
Raihan kuma?, wai kina nufin kishiyarki?.
Kai iman tad'aga mata tana share hawaye.
6angaren mama suka nufa Dan basu kula dasu imanba.
Xoxo tad'an tallafe cikinta daya fito sosai.
Kai iman yunwafa nakeji.
Iman tayi 'Yar dariya, sisi gsky Nabeel fa, babynmu nasaki cin abinci dayawa.
Hummm kifita batun hayatee shi bai iya komaiba sai sheri wlhy, amma zan ramane saina haihu.
Iman tayi dariya, Ashe zaki dad'e baki ramaba, idan kika cika mana Baki, bayan sati uku da haihuwa saimu Baki wani babyn.
Ido Xoxo tazaro kai wanan fatan tsiyarfa daga INA?, aii tunda kikace haka gida zani wanka.
Dariya sosai iman take mata, suka koma ciki Inda k'awayen dee.... Suke anata shafta, amarya dai tana gefe ana mata k'unshi, duk bakinnan na dee.... Yau yayi tsit, na ce, lallai aure manya.
Xoxo ta d'an ta6a dee.... Datayi shiru tana kallon mai k'unshi kawai, haba amarya lfy dai ko?, naji yau duk kinyi wani sanyi mike faruwa?.
Numfashi ta sauke tareda yamutse fuska, ALLAH ni jinake kamarma afasa, nifa dukma auren yafita raina.
Dariya iman da Xoxo sukayi, iman ta ce, " haba my dee.... Ina son umari ya mak'alene?.
Wlhy aunty yana nan, ammafa ni duk tsoronma auren nakeyi.
Teema ta shek'e da dariya, 'Yar iska deexerh Ashe zakiji tsoron aure, sanda akayi bikina babu irin sherin dabakiminba, kema gashi yau yazo kanki, su Ikilee ma baki yamutu.
Harara dee.... Ta sakar mata, amma batace komaiba saidai idonta yacika taf da kwallah.
Iman ta rungume kanta tana lallashi damata magana mai dad'i.
(Ni bilyn Abdul na ce, "dee.... Yau ina zumud'in??)😁
Haka biki yacigaba da gudana cikin far in ciki, su aunty sai 6oyewa sukeyi dankar mutane su gansu, amma sun makaro Dan dayawa angansu sai kallonsu ake da zind'ensu.
Kai iman wlhy nagaji sosai, anya zan iya zuwa dawuri gobe idan ALLAH ya kaimu?.
Haba sisi na zaki iya wlhy, kinsandai kece abokiyar shawarar tawa, karki damu dakunje gida Dr zai k'ara gasa miki jikin da ruwan zafi, harma da tausa, tak'are maganar da d'aga gira.
Xoxo ta ce, "hummm kokuma yak'ara taramin gajiya ba.
Dariya iman takeyi, cikin dariya ta ce, " toya muka iya tunda ALLAH yabamu masu hali d'aya.
Kibari kawai iman, keni wlhy idan nagaji kuka nake saka masa, ga wanan kayan anlik'a mana, amma baza'a barka ka hutaba, danma momy ta turomin su maimuna da Ayeesh sunad'an ragemin wasu aiyukan, aidanaga banu, wlhy dayaga shagwa6a salo salo.
Hhhhhh nasan zaki iya sisina aii da wanan shagwa6ar kike k'ara rikita mana Dr Nabeel.......
Sallamar Dr isma'il ce tasa iman yin shiru, ya ce, "nashigo?.
A'a karka shigo iman tafad'a cikin tsokana.
Yad'aga labulen yashigo yana murmushi, aii saina koma cikin k'awayen amaryarnan naza6i d'aya, kinga gobe idan ALLAH yakaimu sai a d'aura auren baba da 'yarsa.
Cikin dariya Xoxo ta ce, " dakun kafa tarihi kuwa.
A'a hafsat kadafa ayi kuzo keda k'awarki kuna zanemin mata, yafad'a yana kallon iman data had'e fuska.
Kasan kuwa tsaf zamu iya.
Tokin gani, aii gwara na hak'ura na lalla6a da 'Yar saudat d'ina.
Iman ta harareshi.
A'a yi hak'uri gimbiya.
Xoxo dai dariya take musu, yamik'e yana fad'in hafsat Nabeel fa yazo d'aukarki.
Yauwa wlhy dama shi nake jirafa.
Har k'ofar gida suka rakata Inda Dr Nabeel yake tsaye yana jiranta, suna fitowa yanufosu, hannun Xoxo Yakama tareda rungumota jikinsa, wayyo ALLAH my Angel nasan kin gaji sosai ga babyna.
Xoxo ta wani narke masa jiki, ALLAH bakaji yanda nakejiba hayatee.
Tokodai na d'aukekine kawai..
A'a.
Dr Isma'il yay dariya, abokina kaimafa bakada dama.
Awajenka na koya aii, ko iman?.
Dariya iman tayi batareda ta ce, "komaiba.
Sukuma suka Shiga mota iman nak'ara rok'on Xoxo akan tazo da wuri Dan ALLAH gobe, tunda daga gobe shikenan.
Dr isma'il yaja iman falon bak'i, da mamaki take kallonsa, Doctor mikuma zamuyi anan?.
Baibata amsaba saida suka Shiga falon, yazauna saman doguwar kujera itakuma ya d'orata kan cinyarsa.
Itadai kallonsa takeyi, yahure idanunta, wai Dan ALLAH kwana biyunnan bakiyi kewatabama?.
Kewarmi zanyi taka bayan kullum muna tare?.
Ya harareta kwana kawai ke had'amu shima nesa da juna, jiya da shekaranji ba kina ganin musayeef yazo tsakkiyarmu ya kwantaba.
Dariya tayi Dan ganin yawani shagwa6e fuska, kai habibina shagwa6afa, kaikayi musayeef yayi tawa zan duba?.
Musayeef kuma dolece tasa yake kwana damu, d'akinsa k'awayen deexerh ne aciki kaima kasani, d'akina kuma su Raihan suke kwana.
yarungumeta sosai to yanzu yaza'ayi nikam nakai k'arshe gsky.
Tad'an marairaice fuska, tareda shafa ciki, doctor ya ce, " fa na huta.
Shima hannunsa yad'ora saman cikin nata, to aii nine doctor d'in yanzu kuma nace na Shana.
Iman ta tuntsure da dariya, kai habibi wayonkafa yayi yawa wlhy, juyo da ita yayi sosai suna fuskantar juna, kallon juna suke ido cikin ido cikeda shauk'in so, ya sakarmata tattusan murmushi.
Sanan ya kauda kai yana fad'i. Kinga kwanta ki huta muyi wata magana.
Babu musu ta kwanta tayi filo da cinyarsa, rankwafowa yayi yana kallon fuskarta.
Ta ce, "INA jinka to.
Baiyi maganaba saidai tallafo fuskarta yayi da hannu d'aya, d'ayan kuma yana rik'e da hannunta sun d'ora saman cikinta, bata ankaraba taji bakinsa cikin nata.
Wata Sumba yake mata maicike da kashe jiki, itama maida masa take da murtani cikeda k'auna, sun shagala sosai da faranta ran juna aka turo k'ofar.
Raihan ce da aunty da mamansu, takirasu nanne danta kwantar musu da hankali akan suk'ara hak'uri da mutane, dolene aita kallonsu da abinda suka aikata abaya, amma idan sun danne sun hak'ura komaiba zai wuce sucigaba daneman gafarar ubangiji.
Turus sukayi suna kallon su, Maman su Raihan takoma da baya, amma aunty da Raihan sun kasa ko motsi bare d'aga k'afa.
Dr kam basu San da shigowarsu ba, sun tsunduma sosai wajan faranta ran juna, babu abinda kakeji sai saukar numgashinsu da k'arar AC.
Wasu zafafan hawaye suka wanke fuskar Raihan, dayanzu tana tareda mijinta suna soyayya, amma aunty taja mata fad'awa tarkon wahala, gashinan wadda sukayi Dan ita tadawo gareshi sunata shan soyayyarsu hankali kwance, harda ciki na biyu.
Shashshekar kukan Raihan ne yadawo da Dr hayyacinsa, yad'ago da k'yar yana kallon k'ofa, ganinsu Raihan tsaye saiya had'e rai, iman kam ta yunk'ura zata tashi zaune amma ya hanata, babu yanda zatayi dole ta hak'ura tabi yanda yakeso.
Lafiya dai ko?, yafad'a afusace.
Raihan da aunty auka tako har Inda suke suna kuka, suka durk'usa har k'asa suna rok'onsu akan su yafe masu, wlhy aunyi nadama, kuma har abada bazasu sakeba, Dan ALLAH su gafarcesu kozasu samu haske arayuwarsu tanan gaba.
Dr yabud'e baki zaiyi magana ransa a6ace iman tasa hannu tarufe bakinsa, a'a habibina Dan ALLAH kayi hak'uri mu kar6i tubansu, wlhy na yarda sunyi nadama, muma munama ALLAH laifi kuma ya yafe mana badan halinmuba, Dan ALLAH awanan karon INA rok'on arzik'i agareka ka yafe musu, nidai harga ALLAH na yafe musu kuma komai yawuce agareni, dawowatama gareka kad'ai ya Isa wankemin duk wani taumashe Dana samu na farinciki abaya, tacire hannunta asanyaye tana fad'in, karfa ka manta ALLAH yasaka maka harda k'arin ribar wanan, tanuna masa cikin dake jikinta.
Ajiyar zuciya ya sauke ahankali, ya jinjina kai shikenan na yafe musu ALLAH ya yafemu gaba d'aya.
Murmushi iman tayi ta ce, "ngd habibina.
Raihan da aunty suka Shiga godiya ga iman, ta ce, " babu komaiba wlhy, kutashi kuzauna muyi hirar zuminci ta yaushe gamo.
Abin yabama Dr haushi amma saiya danne, su Raihan suka zauna aka dasa hira, shidai bama sosai yake saka bakiba, daga k'arshema saiya jingina bayansa da kujera ya lumshe ido, hannunsa na shafa cikin iman.
Sunata hirarasu Raihan sai satar kallon Dr takeyi, akowane dak'ik'a jitake k'aunarsa tana sake nunkuwa a zuciyarta, amma tasan yayi mata nisa da zira'i dubu.
************************
Ranadai bata k'arya saidai uwar d'iya taji kunya, auyau juma'atu babbar rana aka d'aura auren Umar farukh da khadija deexerh ababban masallacin juma'a na anguwarsu, d'aurin auren yasamu halartar manyan mutane abokan Yaya Dana Dr isma'il, ga gayyar 'Yan sokoto, to saimuce ALLAH ya Sanya alkairi Dee... Yabada zaman lafiya da dank'on soyayya.
Tab amaryafa yau ranartace abin sai Wanda yagani, Shiga take ta kece raini kamar tauraruwa, hakama ango Umar abin sai Wanda yagane, sai washe baki yake yau ya mallaki abin sonsa, abokansa su Nawas sai tsokanarsa sukeyi, shikam yau dai dai yakejinsa gani yake yafi kowa sa'a.
Tab masu karatu yaufa ranarmuce nida 'yan gidana, Dan haka muka ware munata kwasar rawar Shoki, idan nai k'asa k'asa na kwaso saina manneta a idon dama😂, Alkur'an yau ranar tadabance.
'Yan *_"BILYN ABDUL H NOVELS_* fa babu sauk'i, Ashe duk sun iya rawar shoki, aiko sunata kwasota su iman Xoxo sunata manna mana lik'i, jar uban can, mawak'i gwanja ya haukace yaga ruwan kud'i sai kod'a amarya da Ango yake da iyayen amarya Dana Ango, Dr da iman susha washi kam babu k'arya.
Ba wasu bane face Raihan da aunty, kallo d'aya zaka musu kagane sun fita hayyacinsu, wai sund'anyi k'yauma akan sanda aka kwatosu.
Xoxo tayi k'arfin halin cewa wad'annan kuma daga INA?.
Iman ta sauke ajiyar zuciya tana kallonsu, idonta tuni yacika da kwallah, muryarta ad'an sark'e ta ce, "su Raihan ne.
Raihan kuma?, wai kina nufin kishiyarki?.
Kai iman tad'aga mata tana share hawaye.
6angaren mama suka nufa Dan basu kula dasu imanba.
Xoxo tad'an tallafe cikinta daya fito sosai.
Kai iman yunwafa nakeji.
Iman tayi 'Yar dariya, sisi gsky Nabeel fa, babynmu nasaki cin abinci dayawa.
Hummm kifita batun hayatee shi bai iya komaiba sai sheri wlhy, amma zan ramane saina haihu.
Iman tayi dariya, Ashe zaki dad'e baki ramaba, idan kika cika mana Baki, bayan sati uku da haihuwa saimu Baki wani babyn.
Ido Xoxo tazaro kai wanan fatan tsiyarfa daga INA?, aii tunda kikace haka gida zani wanka.
Dariya sosai iman take mata, suka koma ciki Inda k'awayen dee.... Suke anata shafta, amarya dai tana gefe ana mata k'unshi, duk bakinnan na dee.... Yau yayi tsit, na ce, lallai aure manya.
Xoxo ta d'an ta6a dee.... Datayi shiru tana kallon mai k'unshi kawai, haba amarya lfy dai ko?, naji yau duk kinyi wani sanyi mike faruwa?.
Numfashi ta sauke tareda yamutse fuska, ALLAH ni jinake kamarma afasa, nifa dukma auren yafita raina.
Dariya iman da Xoxo sukayi, iman ta ce, " haba my dee.... Ina son umari ya mak'alene?.
Wlhy aunty yana nan, ammafa ni duk tsoronma auren nakeyi.
Teema ta shek'e da dariya, 'Yar iska deexerh Ashe zakiji tsoron aure, sanda akayi bikina babu irin sherin dabakiminba, kema gashi yau yazo kanki, su Ikilee ma baki yamutu.
Harara dee.... Ta sakar mata, amma batace komaiba saidai idonta yacika taf da kwallah.
Iman ta rungume kanta tana lallashi damata magana mai dad'i.
(Ni bilyn Abdul na ce, "dee.... Yau ina zumud'in??)😁
Haka biki yacigaba da gudana cikin far in ciki, su aunty sai 6oyewa sukeyi dankar mutane su gansu, amma sun makaro Dan dayawa angansu sai kallonsu ake da zind'ensu.
Kai iman wlhy nagaji sosai, anya zan iya zuwa dawuri gobe idan ALLAH ya kaimu?.
Haba sisi na zaki iya wlhy, kinsandai kece abokiyar shawarar tawa, karki damu dakunje gida Dr zai k'ara gasa miki jikin da ruwan zafi, harma da tausa, tak'are maganar da d'aga gira.
Xoxo ta ce, "hummm kokuma yak'ara taramin gajiya ba.
Dariya iman takeyi, cikin dariya ta ce, " toya muka iya tunda ALLAH yabamu masu hali d'aya.
Kibari kawai iman, keni wlhy idan nagaji kuka nake saka masa, ga wanan kayan anlik'a mana, amma baza'a barka ka hutaba, danma momy ta turomin su maimuna da Ayeesh sunad'an ragemin wasu aiyukan, aidanaga banu, wlhy dayaga shagwa6a salo salo.
Hhhhhh nasan zaki iya sisina aii da wanan shagwa6ar kike k'ara rikita mana Dr Nabeel.......
Sallamar Dr isma'il ce tasa iman yin shiru, ya ce, "nashigo?.
A'a karka shigo iman tafad'a cikin tsokana.
Yad'aga labulen yashigo yana murmushi, aii saina koma cikin k'awayen amaryarnan naza6i d'aya, kinga gobe idan ALLAH yakaimu sai a d'aura auren baba da 'yarsa.
Cikin dariya Xoxo ta ce, " dakun kafa tarihi kuwa.
A'a hafsat kadafa ayi kuzo keda k'awarki kuna zanemin mata, yafad'a yana kallon iman data had'e fuska.
Kasan kuwa tsaf zamu iya.
Tokin gani, aii gwara na hak'ura na lalla6a da 'Yar saudat d'ina.
Iman ta harareshi.
A'a yi hak'uri gimbiya.
Xoxo dai dariya take musu, yamik'e yana fad'in hafsat Nabeel fa yazo d'aukarki.
Yauwa wlhy dama shi nake jirafa.
Har k'ofar gida suka rakata Inda Dr Nabeel yake tsaye yana jiranta, suna fitowa yanufosu, hannun Xoxo Yakama tareda rungumota jikinsa, wayyo ALLAH my Angel nasan kin gaji sosai ga babyna.
Xoxo ta wani narke masa jiki, ALLAH bakaji yanda nakejiba hayatee.
Tokodai na d'aukekine kawai..
A'a.
Dr Isma'il yay dariya, abokina kaimafa bakada dama.
Awajenka na koya aii, ko iman?.
Dariya iman tayi batareda ta ce, "komaiba.
Sukuma suka Shiga mota iman nak'ara rok'on Xoxo akan tazo da wuri Dan ALLAH gobe, tunda daga gobe shikenan.
Dr isma'il yaja iman falon bak'i, da mamaki take kallonsa, Doctor mikuma zamuyi anan?.
Baibata amsaba saida suka Shiga falon, yazauna saman doguwar kujera itakuma ya d'orata kan cinyarsa.
Itadai kallonsa takeyi, yahure idanunta, wai Dan ALLAH kwana biyunnan bakiyi kewatabama?.
Kewarmi zanyi taka bayan kullum muna tare?.
Ya harareta kwana kawai ke had'amu shima nesa da juna, jiya da shekaranji ba kina ganin musayeef yazo tsakkiyarmu ya kwantaba.
Dariya tayi Dan ganin yawani shagwa6e fuska, kai habibina shagwa6afa, kaikayi musayeef yayi tawa zan duba?.
Musayeef kuma dolece tasa yake kwana damu, d'akinsa k'awayen deexerh ne aciki kaima kasani, d'akina kuma su Raihan suke kwana.
yarungumeta sosai to yanzu yaza'ayi nikam nakai k'arshe gsky.
Tad'an marairaice fuska, tareda shafa ciki, doctor ya ce, " fa na huta.
Shima hannunsa yad'ora saman cikin nata, to aii nine doctor d'in yanzu kuma nace na Shana.
Iman ta tuntsure da dariya, kai habibi wayonkafa yayi yawa wlhy, juyo da ita yayi sosai suna fuskantar juna, kallon juna suke ido cikin ido cikeda shauk'in so, ya sakarmata tattusan murmushi.
Sanan ya kauda kai yana fad'i. Kinga kwanta ki huta muyi wata magana.
Babu musu ta kwanta tayi filo da cinyarsa, rankwafowa yayi yana kallon fuskarta.
Ta ce, "INA jinka to.
Baiyi maganaba saidai tallafo fuskarta yayi da hannu d'aya, d'ayan kuma yana rik'e da hannunta sun d'ora saman cikinta, bata ankaraba taji bakinsa cikin nata.
Wata Sumba yake mata maicike da kashe jiki, itama maida masa take da murtani cikeda k'auna, sun shagala sosai da faranta ran juna aka turo k'ofar.
Raihan ce da aunty da mamansu, takirasu nanne danta kwantar musu da hankali akan suk'ara hak'uri da mutane, dolene aita kallonsu da abinda suka aikata abaya, amma idan sun danne sun hak'ura komaiba zai wuce sucigaba daneman gafarar ubangiji.
Turus sukayi suna kallon su, Maman su Raihan takoma da baya, amma aunty da Raihan sun kasa ko motsi bare d'aga k'afa.
Dr kam basu San da shigowarsu ba, sun tsunduma sosai wajan faranta ran juna, babu abinda kakeji sai saukar numgashinsu da k'arar AC.
Wasu zafafan hawaye suka wanke fuskar Raihan, dayanzu tana tareda mijinta suna soyayya, amma aunty taja mata fad'awa tarkon wahala, gashinan wadda sukayi Dan ita tadawo gareshi sunata shan soyayyarsu hankali kwance, harda ciki na biyu.
Shashshekar kukan Raihan ne yadawo da Dr hayyacinsa, yad'ago da k'yar yana kallon k'ofa, ganinsu Raihan tsaye saiya had'e rai, iman kam ta yunk'ura zata tashi zaune amma ya hanata, babu yanda zatayi dole ta hak'ura tabi yanda yakeso.
Lafiya dai ko?, yafad'a afusace.
Raihan da aunty auka tako har Inda suke suna kuka, suka durk'usa har k'asa suna rok'onsu akan su yafe masu, wlhy aunyi nadama, kuma har abada bazasu sakeba, Dan ALLAH su gafarcesu kozasu samu haske arayuwarsu tanan gaba.
Dr yabud'e baki zaiyi magana ransa a6ace iman tasa hannu tarufe bakinsa, a'a habibina Dan ALLAH kayi hak'uri mu kar6i tubansu, wlhy na yarda sunyi nadama, muma munama ALLAH laifi kuma ya yafe mana badan halinmuba, Dan ALLAH awanan karon INA rok'on arzik'i agareka ka yafe musu, nidai harga ALLAH na yafe musu kuma komai yawuce agareni, dawowatama gareka kad'ai ya Isa wankemin duk wani taumashe Dana samu na farinciki abaya, tacire hannunta asanyaye tana fad'in, karfa ka manta ALLAH yasaka maka harda k'arin ribar wanan, tanuna masa cikin dake jikinta.
Ajiyar zuciya ya sauke ahankali, ya jinjina kai shikenan na yafe musu ALLAH ya yafemu gaba d'aya.
Murmushi iman tayi ta ce, "ngd habibina.
Raihan da aunty suka Shiga godiya ga iman, ta ce, " babu komaiba wlhy, kutashi kuzauna muyi hirar zuminci ta yaushe gamo.
Abin yabama Dr haushi amma saiya danne, su Raihan suka zauna aka dasa hira, shidai bama sosai yake saka bakiba, daga k'arshema saiya jingina bayansa da kujera ya lumshe ido, hannunsa na shafa cikin iman.
Sunata hirarasu Raihan sai satar kallon Dr takeyi, akowane dak'ik'a jitake k'aunarsa tana sake nunkuwa a zuciyarta, amma tasan yayi mata nisa da zira'i dubu.
************************
Ranadai bata k'arya saidai uwar d'iya taji kunya, auyau juma'atu babbar rana aka d'aura auren Umar farukh da khadija deexerh ababban masallacin juma'a na anguwarsu, d'aurin auren yasamu halartar manyan mutane abokan Yaya Dana Dr isma'il, ga gayyar 'Yan sokoto, to saimuce ALLAH ya Sanya alkairi Dee... Yabada zaman lafiya da dank'on soyayya.
Tab amaryafa yau ranartace abin sai Wanda yagani, Shiga take ta kece raini kamar tauraruwa, hakama ango Umar abin sai Wanda yagane, sai washe baki yake yau ya mallaki abin sonsa, abokansa su Nawas sai tsokanarsa sukeyi, shikam yau dai dai yakejinsa gani yake yafi kowa sa'a.
Tab masu karatu yaufa ranarmuce nida 'yan gidana, Dan haka muka ware munata kwasar rawar Shoki, idan nai k'asa k'asa na kwaso saina manneta a idon dama😂, Alkur'an yau ranar tadabance.
'Yan *_"BILYN ABDUL H NOVELS_* fa babu sauk'i, Ashe duk sun iya rawar shoki, aiko sunata kwasota su iman Xoxo sunata manna mana lik'i, jar uban can, mawak'i gwanja ya haukace yaga ruwan kud'i sai kod'a amarya da Ango yake da iyayen amarya Dana Ango, Dr da iman susha washi kam babu k'arya.