Sashe 40
Ban Saketa Ba Part 2 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Aunty da Raihan suka fashe da kuka, bakin aunty na rawa ta ce, "Haba zuby yanzu nan muzakiyima haka........ Hannu zuby tad'aga mata kinga dakata kunama mai haihuwar d'an sharri yimin shiru.
Rama cuta ga macucu ibadane.
Zuby nikam azatona banta6a cutar dakeba.
Wani kallon banza zuby tabi aunty dashi, saikuma ta kwashe da dariya tana zagayasu, sukuma suna binta da kallo, sady baby! Idan maye yaci yamanta uwar d'a bazata mantaba.
Tare muka tashi dake tun muna k'anana, amma ayayin dakika samu damar auren mai kud'i saika manta dani atsarin rayuwarki.
Ban 6oye mikiba tunkan aurenki nace inason k'anin mijinki isma'il, kikayimin alk'awarin kota yaya zakisa ya aureni amma daga baya sainaji shiru wai malam yaci shirwa.
Wani abun mamakima saiga labarin yazo gareni zai auri k'anwarki, haka nashiga nafita NASA mamarku ta ce, bata yarda da auren isma'il da k'anwarki ba.
Bayanan ban gajiyaba nakuma tada miki zancen inason isma'il, amma saikikayi burus da batuna.
Babu yanda zanyi dole na hak'ura na auri murtala badan INA sonsaba, na aureshi visa tursasawar babana.
Kinsani sadiya kinsan halina kokad'an banida tsoron arayuwata, kuma bana Barin bashin gaba.
Wanan yasa nafara tunanin INA zan samu kud'i Dan nawuce da ajinki.
Ina cikin wanan tunanin ranar na hau WhatsApp saiga wani group anturo ana gargad'ar kada mutane sushiga na 'yan mafiyane.
Take kaina yakawo wuta Dan Dama kud'i nake burin yi toga hanyar mai sauk'i, tuni nake gaya miki na afka group d'in nan zuciya ta adake, Ashe mutane da gsk sukeyi group d'in na 'yan mafiyane, babu wani 6ata lokaci na afka cikinsu, saidai bazaka zama cikakken d'an cikinsuba saika sadaukar da d'aya daga cikin masoyanka.
Bazan iya bada Mamana ballantana baba, ko 'ya'yana, hakama murtala dukda banason da bazan iya bada jinin saba saboda mutumin kirmine, ko kad'an bankawo araina zan kawokiba kema, Dan burina saina zama mai k'azamin kud'i sanan na nuna miki wutsiyar rak'umi tayi nesa da k'asa.
Saidai kuma labarin ya canja alokacin da'akace idan bankawo wani nawaba za'abama dodo jinina, tuni kaina yakawomin haske akanki, saidai bansan a INA zan damk'ekiba.
Kwatsam saigaku jiya kumzo gareni cikin sauk'i, Dan haka nayi matuk'ar farinciki, ayanzudai taku tak'are Dan na cika umarnin dodo da sarki, kuma nazama cikakkiyar 'Yar kungiya, zanyi kud'i na Shana.
Ta kuma kewayasu tana dariya, sady baby yau wai INA babban gidan da ake mana raini akansa, INA motar hawan da ake hura mana hanci, INA mijin da ake mana salo, duk babu, saki uku gakuma mutuwa dake jiranku.
Hhhhhhhhhhh, kin fad'a tarkona sady baby, kin fad'a tarkon zuby, Zuma ga zak'i ga harbi.
Kuka sosai aunty da Raihan sukeyi, suna rok'on zuby tayi hak'uri k'artan badasu, wlhy komai take buk'ata zasuyi mata.
Bata sauraresuba ta iza k'eyarsu cikin kwantaina da mutane dayawa ke cikin, tsirara duk jikin su wani iri babu k'yawun gani, su tsoroma suke basu, Dan haka suka raku6e waje d'aya suna rabzar kuka.
(Nace duniya makaranta, Wanda baizobama jiransa takeyi).
Kowa yagina Ramin mugunta........
****************************
Iman da Dr kam ansha soyayya, daren nan zir a angwaci suka cinyeshi, iman ta murzu, Dan Daren jiya Sabon Daren farko Yakoma musu.
Wanan karan dai babu kuka amma yasha shagwa6a da ta6arar iman, da k'yar suka tashi sukayi sallar asubar, suka sake bud'e sabon babin barci.
Sai shabiyu dawani Abu suka tashi, alokacin tuni musayeef ya tashi yay tafiyarsa 6angaren su yaya.
Imam ta tashi da k'yar, fuskar Dr ta tsurama idanu, barcinsa yake amma tamkar yana murmushi, fuskarnan fayau sai hasken angwaci yakeyi, talumshe idanu tasake bud'ewa akansa, tana k'aunar Dr harma batasan iya adadin k'aunar datake masaba, tana fata ALLAH ya sa babu wata k'addara dazata sake raba rayuwarsu anan gaba.
Ahankali tamik'e tanufi bayi danyin wanka, Dan jikinta sai ciwo yakeyi wlhy.
Ruwa mai zafi ta had'a ta gasa ko INA najikinta hartaji d'an k'arfi.
Tafito d'aure da tawul tana goge jikinta da k'arami, Dr dake kwance yatsura mata idanu jiyake tamkar ya had'iyeta saboda so, tunda yake baita6a tunanin yaso wani Abu bayan iyayensa da mama da ya'yaba bayan IMAN, yanajinta sosai azuciyarsa, fatansa ALLAH ya tsawaita rayuwarsu suci amfanin juna.
Iman dabatasan yanayiba ta k'arasa jikin madubi tayi kwalliya mai sauk'i, durowa tanufa, tad'akko wata dakakkiyar shadda zani dariga, ta d'aura zanin, tana k'ok'arin saika riga suka had'a ido da Dr da idonsa yake tsaye kam a k'irjinta ko k'yaftawa bayayi, da sauri tasaka rigar tana fad'in daddy katashi?.
Bai amsataba baikuma daina kallontaba, d'ankwalin kayan tad'auka tak'araso Inda yake tareda rankwafowa ta hura MASA iska a idonsa.
Ya lumshe ido yana sauke ajiyar zuciya.
Ta ce, ''kallonfa?, aii saika karemin muni Dr.
Murmushi yayi tareda ziro k'afafunsa k'asa, yakafeta da idanunsa yana fad'in, aii kozan shekara dubu INA kallonki bazanga muninkiba.
A'a daddyn musayeef banda zigadai.
Tasowa yayi yarungumeta tabaya, yad'ora Kansa saman kafad'arta suna kallon juna tamadubi, ahankali ya CE da gsk nakeyi Ni'imatullah.
Cike da mamaki take kallonsa ta ce, "wanan sunanfa daga ina?.
Saitin kunnenta yamatsar da bakinsa ahankali yarad'a mata maganar danima banjiba masu karatu.
Ta zaro ido waje saikuma tasa hannu tarufe fuska tana fad'in nidai babu ruwana kaje kayi wankanka.
Dariya yayi yana k'ara matseta ajikinsa, nikam da ruwana harda d'an tsaki tsaki.
Dariya tayi, nidai kaje wanka Kasan musayeef zai iya shigowa d'akinnan akowane lokaci.
Da sauri yakalli gadon, o, wai yana INA?.
Hummm sai yanzu kalura baya nan?.
ALLAH nazata yana barcine.
Tab wanan yaronne zaikai sha biyu dawani Abu yana barci?, Nima tunda natashi ban ganshiba.
Musayeef sarkin wayo kenan, shiyyasa dole NASA agyara MASA d'akinsa azuba komaiba Yakoma da kwana can.
Aiigara dakayi wanan tunanin da anka, Dama INA niyar yin magana.
Dariya yayi yanufi bayi yana fad'in to an hutash sheki.
Bayan Dr yafito daga masallaci yanufi 6angaren mama Dan iman tanacan suna shan hirarsu itadai deexerh.
Deexerh nabata labarin Umar farukh, iman ta ce, " amma dee.... Miyasa bazaki bashi Dama yazo gidaba Dan asan dashi.
Wlhy aunty inajin tsoro, shima kullum nacinsa kenan, sau biyu yana kaimin ziyara amakaranta, yanzu haka yana fushi dani akan nak'i had'ashi da uncle.
Kai amma dee.... Bakida kai, ke Matan na Neman mijin aure ido rufe ke kina zillewa bayan kin samu, kobak'ya sonsane?.
Wlhy aunty INA sonsa kawai inajin tsoron kamar yanda nafad'a miki.
Tsoron kuma?, tomiye abin tsoron anan?.
Kinsandai uncle yanada sauk'in kai amma bazan iya tunkararsa da wanga batuba, shiyyasa na CE, "farukh yatsahirta harna kammala makaranta.
Cabd'i Jan, tsaya kallon ruwa kwad'o yaymiki k'afa 'yammata, yanzu idan ansamu tattali ake.
Ni kibar komaiba ahannuna zan Sanar da daddyn musayeef, shima Umar d'in kisanar dashi yashirya zuwa bayan na Sanar da Dr saiya saka MASA ranar zuwa.
Waye kuma? Dr dake shigowa yafad'a.
Atare suka kalleshi, yazauna kusada iman, dee.... Tai saurin tsungunin iman wai kada tafad'a yanzu.
Dariya iman tayi ta ce, " zan Sanar maka amma ba yanzuba.
Okey ko yaushene INA saurarenki.
Daga nan suka d'ora hira, har marwan yadawo daga makaranta mom ma tashigo akacigaba da hira mai dad'i irin ta 'yan family d'in dasuka shak'u da juna sosai...............
*_kuyi hak'uri, wlhy nayi typing sosai, Nazo zanyi posting na danna delete, bakuji iron haushin danakejiba yanzu wlhy😭._*
*luv u oll my fan's*
*(((S)))........2017*
[8/6, 6:03 PM] mrs bilkisu: *_BAN SAKETA BA!!_*
*_NA Bilyn Abdul_*
_sadaukarwa_ *ya Abdul (city phone's)*
https://mrsbilkisa.blogspot.com
Rama cuta ga macucu ibadane.
Zuby nikam azatona banta6a cutar dakeba.
Wani kallon banza zuby tabi aunty dashi, saikuma ta kwashe da dariya tana zagayasu, sukuma suna binta da kallo, sady baby! Idan maye yaci yamanta uwar d'a bazata mantaba.
Tare muka tashi dake tun muna k'anana, amma ayayin dakika samu damar auren mai kud'i saika manta dani atsarin rayuwarki.
Ban 6oye mikiba tunkan aurenki nace inason k'anin mijinki isma'il, kikayimin alk'awarin kota yaya zakisa ya aureni amma daga baya sainaji shiru wai malam yaci shirwa.
Wani abun mamakima saiga labarin yazo gareni zai auri k'anwarki, haka nashiga nafita NASA mamarku ta ce, bata yarda da auren isma'il da k'anwarki ba.
Bayanan ban gajiyaba nakuma tada miki zancen inason isma'il, amma saikikayi burus da batuna.
Babu yanda zanyi dole na hak'ura na auri murtala badan INA sonsaba, na aureshi visa tursasawar babana.
Kinsani sadiya kinsan halina kokad'an banida tsoron arayuwata, kuma bana Barin bashin gaba.
Wanan yasa nafara tunanin INA zan samu kud'i Dan nawuce da ajinki.
Ina cikin wanan tunanin ranar na hau WhatsApp saiga wani group anturo ana gargad'ar kada mutane sushiga na 'yan mafiyane.
Take kaina yakawo wuta Dan Dama kud'i nake burin yi toga hanyar mai sauk'i, tuni nake gaya miki na afka group d'in nan zuciya ta adake, Ashe mutane da gsk sukeyi group d'in na 'yan mafiyane, babu wani 6ata lokaci na afka cikinsu, saidai bazaka zama cikakken d'an cikinsuba saika sadaukar da d'aya daga cikin masoyanka.
Bazan iya bada Mamana ballantana baba, ko 'ya'yana, hakama murtala dukda banason da bazan iya bada jinin saba saboda mutumin kirmine, ko kad'an bankawo araina zan kawokiba kema, Dan burina saina zama mai k'azamin kud'i sanan na nuna miki wutsiyar rak'umi tayi nesa da k'asa.
Saidai kuma labarin ya canja alokacin da'akace idan bankawo wani nawaba za'abama dodo jinina, tuni kaina yakawomin haske akanki, saidai bansan a INA zan damk'ekiba.
Kwatsam saigaku jiya kumzo gareni cikin sauk'i, Dan haka nayi matuk'ar farinciki, ayanzudai taku tak'are Dan na cika umarnin dodo da sarki, kuma nazama cikakkiyar 'Yar kungiya, zanyi kud'i na Shana.
Ta kuma kewayasu tana dariya, sady baby yau wai INA babban gidan da ake mana raini akansa, INA motar hawan da ake hura mana hanci, INA mijin da ake mana salo, duk babu, saki uku gakuma mutuwa dake jiranku.
Hhhhhhhhhhh, kin fad'a tarkona sady baby, kin fad'a tarkon zuby, Zuma ga zak'i ga harbi.
Kuka sosai aunty da Raihan sukeyi, suna rok'on zuby tayi hak'uri k'artan badasu, wlhy komai take buk'ata zasuyi mata.
Bata sauraresuba ta iza k'eyarsu cikin kwantaina da mutane dayawa ke cikin, tsirara duk jikin su wani iri babu k'yawun gani, su tsoroma suke basu, Dan haka suka raku6e waje d'aya suna rabzar kuka.
(Nace duniya makaranta, Wanda baizobama jiransa takeyi).
Kowa yagina Ramin mugunta........
****************************
Iman da Dr kam ansha soyayya, daren nan zir a angwaci suka cinyeshi, iman ta murzu, Dan Daren jiya Sabon Daren farko Yakoma musu.
Wanan karan dai babu kuka amma yasha shagwa6a da ta6arar iman, da k'yar suka tashi sukayi sallar asubar, suka sake bud'e sabon babin barci.
Sai shabiyu dawani Abu suka tashi, alokacin tuni musayeef ya tashi yay tafiyarsa 6angaren su yaya.
Imam ta tashi da k'yar, fuskar Dr ta tsurama idanu, barcinsa yake amma tamkar yana murmushi, fuskarnan fayau sai hasken angwaci yakeyi, talumshe idanu tasake bud'ewa akansa, tana k'aunar Dr harma batasan iya adadin k'aunar datake masaba, tana fata ALLAH ya sa babu wata k'addara dazata sake raba rayuwarsu anan gaba.
Ahankali tamik'e tanufi bayi danyin wanka, Dan jikinta sai ciwo yakeyi wlhy.
Ruwa mai zafi ta had'a ta gasa ko INA najikinta hartaji d'an k'arfi.
Tafito d'aure da tawul tana goge jikinta da k'arami, Dr dake kwance yatsura mata idanu jiyake tamkar ya had'iyeta saboda so, tunda yake baita6a tunanin yaso wani Abu bayan iyayensa da mama da ya'yaba bayan IMAN, yanajinta sosai azuciyarsa, fatansa ALLAH ya tsawaita rayuwarsu suci amfanin juna.
Iman dabatasan yanayiba ta k'arasa jikin madubi tayi kwalliya mai sauk'i, durowa tanufa, tad'akko wata dakakkiyar shadda zani dariga, ta d'aura zanin, tana k'ok'arin saika riga suka had'a ido da Dr da idonsa yake tsaye kam a k'irjinta ko k'yaftawa bayayi, da sauri tasaka rigar tana fad'in daddy katashi?.
Bai amsataba baikuma daina kallontaba, d'ankwalin kayan tad'auka tak'araso Inda yake tareda rankwafowa ta hura MASA iska a idonsa.
Ya lumshe ido yana sauke ajiyar zuciya.
Ta ce, ''kallonfa?, aii saika karemin muni Dr.
Murmushi yayi tareda ziro k'afafunsa k'asa, yakafeta da idanunsa yana fad'in, aii kozan shekara dubu INA kallonki bazanga muninkiba.
A'a daddyn musayeef banda zigadai.
Tasowa yayi yarungumeta tabaya, yad'ora Kansa saman kafad'arta suna kallon juna tamadubi, ahankali ya CE da gsk nakeyi Ni'imatullah.
Cike da mamaki take kallonsa ta ce, "wanan sunanfa daga ina?.
Saitin kunnenta yamatsar da bakinsa ahankali yarad'a mata maganar danima banjiba masu karatu.
Ta zaro ido waje saikuma tasa hannu tarufe fuska tana fad'in nidai babu ruwana kaje kayi wankanka.
Dariya yayi yana k'ara matseta ajikinsa, nikam da ruwana harda d'an tsaki tsaki.
Dariya tayi, nidai kaje wanka Kasan musayeef zai iya shigowa d'akinnan akowane lokaci.
Da sauri yakalli gadon, o, wai yana INA?.
Hummm sai yanzu kalura baya nan?.
ALLAH nazata yana barcine.
Tab wanan yaronne zaikai sha biyu dawani Abu yana barci?, Nima tunda natashi ban ganshiba.
Musayeef sarkin wayo kenan, shiyyasa dole NASA agyara MASA d'akinsa azuba komaiba Yakoma da kwana can.
Aiigara dakayi wanan tunanin da anka, Dama INA niyar yin magana.
Dariya yayi yanufi bayi yana fad'in to an hutash sheki.
Bayan Dr yafito daga masallaci yanufi 6angaren mama Dan iman tanacan suna shan hirarsu itadai deexerh.
Deexerh nabata labarin Umar farukh, iman ta ce, " amma dee.... Miyasa bazaki bashi Dama yazo gidaba Dan asan dashi.
Wlhy aunty inajin tsoro, shima kullum nacinsa kenan, sau biyu yana kaimin ziyara amakaranta, yanzu haka yana fushi dani akan nak'i had'ashi da uncle.
Kai amma dee.... Bakida kai, ke Matan na Neman mijin aure ido rufe ke kina zillewa bayan kin samu, kobak'ya sonsane?.
Wlhy aunty INA sonsa kawai inajin tsoron kamar yanda nafad'a miki.
Tsoron kuma?, tomiye abin tsoron anan?.
Kinsandai uncle yanada sauk'in kai amma bazan iya tunkararsa da wanga batuba, shiyyasa na CE, "farukh yatsahirta harna kammala makaranta.
Cabd'i Jan, tsaya kallon ruwa kwad'o yaymiki k'afa 'yammata, yanzu idan ansamu tattali ake.
Ni kibar komaiba ahannuna zan Sanar da daddyn musayeef, shima Umar d'in kisanar dashi yashirya zuwa bayan na Sanar da Dr saiya saka MASA ranar zuwa.
Waye kuma? Dr dake shigowa yafad'a.
Atare suka kalleshi, yazauna kusada iman, dee.... Tai saurin tsungunin iman wai kada tafad'a yanzu.
Dariya iman tayi ta ce, " zan Sanar maka amma ba yanzuba.
Okey ko yaushene INA saurarenki.
Daga nan suka d'ora hira, har marwan yadawo daga makaranta mom ma tashigo akacigaba da hira mai dad'i irin ta 'yan family d'in dasuka shak'u da juna sosai...............
*_kuyi hak'uri, wlhy nayi typing sosai, Nazo zanyi posting na danna delete, bakuji iron haushin danakejiba yanzu wlhy😭._*
*luv u oll my fan's*
*(((S)))........2017*
[8/6, 6:03 PM] mrs bilkisu: *_BAN SAKETA BA!!_*
*_NA Bilyn Abdul_*
_sadaukarwa_ *ya Abdul (city phone's)*
https://mrsbilkisa.blogspot.com