Sashe 40
Auren Huce Haushi Part 2 Complete Hausa Novel · about 5 min read
Cikin shagwaba ta Fara fadar "Ni dai ka daina wannan maganar gaskiya wallahi ni Ina Nan kusa da Ammina ai ba muyi haka da kaiba nifa tsoro nakejiiii..."
Wani special smile ya sakar Mata duk da dakin dimmer light ce Bata hanata ganin yanda dimple dinsa ya lotsa ba.
"Wani abu nace zanyi Miki ne da zaki Fara tsorona? Ki zana feel free Dani har abada babu cutarwa a tsakanin mu, kin manta Abba da Baba Malam Amanarki suka bani?".
Kai gyada Masa alamar eh.
Cikin jikinsa ya sakata Yana fadar muyi barci da sauran lokaci duka yanzu one thirty five am".
Kafada ta make tana kallonsa ta gefen ido ita fa da abinda yake figitata gaskiya.
"Dan Allah ka tafi kada kaja mini Ammi fa tana Nan kada ta ganka nidai babu ruwana wallahi".
"Nace Miki ki kwantar da hankalinki Amma Bata Nan fa tana gurin mijinta itama to Kinga Kota ganni ai ba wata damuwa ko?".
Ita dai barci rabi da rabi tayi a kunnenta aka Kira sallar farko data biyu tana jinsa ta tashi ya shiga toilet ya fito ya zura jallabiya Daya zo da ita Cikin ledarta ya Dan shafi gefen fuskarta wadda tayi fayau a Cikin Dan hasken dake dakin.
"Tashi lokacin sallah yayi, Zan wuce masallacin daga can zanje gurin Hajiya inna, jiya Baki ganta ba ko lokacin kin gudo tazo gidan Nan Wai zata tasani a gaba mu tafi Wai na daina zaman nan. Kin amince nayi nesa dake?".
Jin za'a tada sallah yasa yayi sauri ya fice daga dakin, Karan rufe kofa yasa Ammi dawowa ta bude kofarta wadda shigarta dakin kenan Dan yallabai na tafiya masallaci ta nufo part dinta, bayansa kawai ta iya gani saboda saurin da yakeyi na kada ya rasa raka'ar farko, jinjina Kai tayi tana fadar.
"Dole ayi yanda za'ayi ku tattara ku Kama gabanku badani za'ayi wannan dibar Albarkar ba, wato abinda general ke nufi kenan Daya tilastani zuwa gurinsa"
Sallah ta tayar ta zauna zaman azkar da lazimi Ala ala take shida da rabi tayi ta Mira Niger, Saida ya dai daici lokacin dawowa daga masallacin yayan nata sannan ta Kira shi.
Yana ganin Kiran yasan ba lafiya ba Dan Yana dagawa ya Bai saurari gaisuwar da take masa ba ya Fara fadin.
"Zainab lafiya? Meya faru kuma?".
"Wallahi ba komai Yaya sai Alkhairi".
"To Alhamdulillahi, lfy kalau ya yaran da Mai gida"
"Kowa lafiya, daman Mira nayi na fada maka danka ya dawo harda tsarabar Mata aka Mata aka bashi tana nan sunzo ita da 'yar uwarsa can ya Kai Mata ita"
Sai kuma ta dauko masa Asalin dalilin kiran nasa shima supporting dinta yayi harma ya Kara da fadin dole a hada da babbar mace su tafi tare kamar zefi girma da daraja a gurin Iyayen nata, sunyi sallama akan idan an samu tickets dinsu damagaram to sokoton zasuyi waya wata irin nutswa taji ta saukar mata, gara ayi a wuce gurin.
Da gari ya Fara haske zahra ta tashi daga Kan sallayar da tayi sallah ta ninke ta kintsa gurin wanna tayi ta shirya Cikin rigar material Mai budedden dinki San rigar Bata Kama Mata jiki ba tayi rolling da gyalen material din Nan da Nan ta gyara dakin ta fesa roomfreshner ta fito Cikin so take ta gaishe da Ammi Amma Bata San takamaimai Ina ne dakinta ba sannan kuma Batasan da wane Ido zata dubeta ba, tana kokarin juyawa ta koma kenan kofar dakin Ammi ta bude ta fito Shar da ita tana baza kanshinta da mamaki a fuskaerta ta fito tana fadin.
"Masha Allah, harkin tashi kenan?"
Ta tambayi Zahra.
Da sauri Zahra ta tsuguna tana fadin.
"Ina kwana Ammy".
"Lafiya kalau ya bakunta?".
"Lfy kalau".
Ta fada tana Wasa da gefen gyalen da tayi rolling, ta kasa hada Ido da Ammi din.
Ciki Ammi ta koma tana fadin
"Shigo nan magana zamuyi dake"
Zahra ji tayi gabanta ta yanke ya fad'i, jiki ba kwari tabi bayan Ammi ta shiga gefen gado Ammin ta nuna Mata ta zauna amma ta Kiya ta zauna a Kan carpet din dake gaban gadon tana jiran taji abinda za'a fada Mata.
Zama Ammin tayi tana karewa zahra kallo yarinyar tana wani irin kyau Mai daukar hankali.
"Kina jina Fateemah number mamanki Zaki bani ina son nayi magana da ita".
"To Ammy gata"
Ta Fara karanto Mata harta cika.
"Tashi kije zuwa anjima Ina Jim zakuje unguwan insha Allah Amma Bari nazo muje ku gaisa da Abbie dinku".
Ammi na gaba zahra na binta a baya suka nufi katafaren part din Abbie compound din ba kowa silent da alamar gidan bashi da yawan hayani kowa Yana gurinsa a kame sai munafurci fall a cikinsa a parlour suka sameshi tunda suka shigo zahra ta sadda Kai kasa har kusa da inda yake zaune zahra ta karasa ta tsuguna har kasa ta gaishe shi, Cikin muryarta Mai nutsuwa, albarka dai zahra Tasha ta gurin Abbie da godiyar abinda iyayenta suka yiwa gudan jininsa, cewa yayi ta zauna sosai ta zauna ya ringa yi Mata tambayoyin tun tana dari dari dashi harta dan sake dashi, lokacin da zasu dollars din America ya Bata raffer biyu ya Bata a Leda.
Ammi ta karbar Mata Tama godiya.
Har suka dawo Basu hadu da kowa ba ba Karamin Dadi Ammi taking da faruwar hakan ba, suna shiga suka samu masu aikin girki da share -share.
Zahra Bata koma sama ba gurin Aunty Aishat ta wuce yayinda Ammi ta nufi kitchen.
Auntyn kawai ta Sami ta tashi yaran duk Basu tashi ba, waya takeyi saida taji tace gata Nan ma Bari na Bata, wayar ta mikawa Zahra tana fadin
"Bari nayi wanka tunda Allah ya kawo min ke bana son na shiga wanka ba kowa a Musa dasu*
Wayar ta Kara a kunne tana sallama, amsawa yayi Yana fadin.
"Pls My preccious Kina jina, dan Allah anjima da yamma ki biyo Sister Aishat kuzo tare ki gaishe da Hajiya inna Kuma na cika wani alkawarin Dana dauka tun ranar Dana bar gida nayi shi to shine nakeson cika shi ai asan zaki tayani mu cika alkawarina ko?".
Ya fada da sigar rarrashi.
[25/02, 7:40 pm] Abu Saleh: I *AUREN HUCE HAUSHI*
09061432330
Or
08055362975
AISHAT ISAH MUSAH
Maman Fateemah
Page 77
Wani special smile ya sakar Mata duk da dakin dimmer light ce Bata hanata ganin yanda dimple dinsa ya lotsa ba.
"Wani abu nace zanyi Miki ne da zaki Fara tsorona? Ki zana feel free Dani har abada babu cutarwa a tsakanin mu, kin manta Abba da Baba Malam Amanarki suka bani?".
Kai gyada Masa alamar eh.
Cikin jikinsa ya sakata Yana fadar muyi barci da sauran lokaci duka yanzu one thirty five am".
Kafada ta make tana kallonsa ta gefen ido ita fa da abinda yake figitata gaskiya.
"Dan Allah ka tafi kada kaja mini Ammi fa tana Nan kada ta ganka nidai babu ruwana wallahi".
"Nace Miki ki kwantar da hankalinki Amma Bata Nan fa tana gurin mijinta itama to Kinga Kota ganni ai ba wata damuwa ko?".
Ita dai barci rabi da rabi tayi a kunnenta aka Kira sallar farko data biyu tana jinsa ta tashi ya shiga toilet ya fito ya zura jallabiya Daya zo da ita Cikin ledarta ya Dan shafi gefen fuskarta wadda tayi fayau a Cikin Dan hasken dake dakin.
"Tashi lokacin sallah yayi, Zan wuce masallacin daga can zanje gurin Hajiya inna, jiya Baki ganta ba ko lokacin kin gudo tazo gidan Nan Wai zata tasani a gaba mu tafi Wai na daina zaman nan. Kin amince nayi nesa dake?".
Jin za'a tada sallah yasa yayi sauri ya fice daga dakin, Karan rufe kofa yasa Ammi dawowa ta bude kofarta wadda shigarta dakin kenan Dan yallabai na tafiya masallaci ta nufo part dinta, bayansa kawai ta iya gani saboda saurin da yakeyi na kada ya rasa raka'ar farko, jinjina Kai tayi tana fadar.
"Dole ayi yanda za'ayi ku tattara ku Kama gabanku badani za'ayi wannan dibar Albarkar ba, wato abinda general ke nufi kenan Daya tilastani zuwa gurinsa"
Sallah ta tayar ta zauna zaman azkar da lazimi Ala ala take shida da rabi tayi ta Mira Niger, Saida ya dai daici lokacin dawowa daga masallacin yayan nata sannan ta Kira shi.
Yana ganin Kiran yasan ba lafiya ba Dan Yana dagawa ya Bai saurari gaisuwar da take masa ba ya Fara fadin.
"Zainab lafiya? Meya faru kuma?".
"Wallahi ba komai Yaya sai Alkhairi".
"To Alhamdulillahi, lfy kalau ya yaran da Mai gida"
"Kowa lafiya, daman Mira nayi na fada maka danka ya dawo harda tsarabar Mata aka Mata aka bashi tana nan sunzo ita da 'yar uwarsa can ya Kai Mata ita"
Sai kuma ta dauko masa Asalin dalilin kiran nasa shima supporting dinta yayi harma ya Kara da fadin dole a hada da babbar mace su tafi tare kamar zefi girma da daraja a gurin Iyayen nata, sunyi sallama akan idan an samu tickets dinsu damagaram to sokoton zasuyi waya wata irin nutswa taji ta saukar mata, gara ayi a wuce gurin.
Da gari ya Fara haske zahra ta tashi daga Kan sallayar da tayi sallah ta ninke ta kintsa gurin wanna tayi ta shirya Cikin rigar material Mai budedden dinki San rigar Bata Kama Mata jiki ba tayi rolling da gyalen material din Nan da Nan ta gyara dakin ta fesa roomfreshner ta fito Cikin so take ta gaishe da Ammi Amma Bata San takamaimai Ina ne dakinta ba sannan kuma Batasan da wane Ido zata dubeta ba, tana kokarin juyawa ta koma kenan kofar dakin Ammi ta bude ta fito Shar da ita tana baza kanshinta da mamaki a fuskaerta ta fito tana fadin.
"Masha Allah, harkin tashi kenan?"
Ta tambayi Zahra.
Da sauri Zahra ta tsuguna tana fadin.
"Ina kwana Ammy".
"Lafiya kalau ya bakunta?".
"Lfy kalau".
Ta fada tana Wasa da gefen gyalen da tayi rolling, ta kasa hada Ido da Ammi din.
Ciki Ammi ta koma tana fadin
"Shigo nan magana zamuyi dake"
Zahra ji tayi gabanta ta yanke ya fad'i, jiki ba kwari tabi bayan Ammi ta shiga gefen gado Ammin ta nuna Mata ta zauna amma ta Kiya ta zauna a Kan carpet din dake gaban gadon tana jiran taji abinda za'a fada Mata.
Zama Ammin tayi tana karewa zahra kallo yarinyar tana wani irin kyau Mai daukar hankali.
"Kina jina Fateemah number mamanki Zaki bani ina son nayi magana da ita".
"To Ammy gata"
Ta Fara karanto Mata harta cika.
"Tashi kije zuwa anjima Ina Jim zakuje unguwan insha Allah Amma Bari nazo muje ku gaisa da Abbie dinku".
Ammi na gaba zahra na binta a baya suka nufi katafaren part din Abbie compound din ba kowa silent da alamar gidan bashi da yawan hayani kowa Yana gurinsa a kame sai munafurci fall a cikinsa a parlour suka sameshi tunda suka shigo zahra ta sadda Kai kasa har kusa da inda yake zaune zahra ta karasa ta tsuguna har kasa ta gaishe shi, Cikin muryarta Mai nutsuwa, albarka dai zahra Tasha ta gurin Abbie da godiyar abinda iyayenta suka yiwa gudan jininsa, cewa yayi ta zauna sosai ta zauna ya ringa yi Mata tambayoyin tun tana dari dari dashi harta dan sake dashi, lokacin da zasu dollars din America ya Bata raffer biyu ya Bata a Leda.
Ammi ta karbar Mata Tama godiya.
Har suka dawo Basu hadu da kowa ba ba Karamin Dadi Ammi taking da faruwar hakan ba, suna shiga suka samu masu aikin girki da share -share.
Zahra Bata koma sama ba gurin Aunty Aishat ta wuce yayinda Ammi ta nufi kitchen.
Auntyn kawai ta Sami ta tashi yaran duk Basu tashi ba, waya takeyi saida taji tace gata Nan ma Bari na Bata, wayar ta mikawa Zahra tana fadin
"Bari nayi wanka tunda Allah ya kawo min ke bana son na shiga wanka ba kowa a Musa dasu*
Wayar ta Kara a kunne tana sallama, amsawa yayi Yana fadin.
"Pls My preccious Kina jina, dan Allah anjima da yamma ki biyo Sister Aishat kuzo tare ki gaishe da Hajiya inna Kuma na cika wani alkawarin Dana dauka tun ranar Dana bar gida nayi shi to shine nakeson cika shi ai asan zaki tayani mu cika alkawarina ko?".
Ya fada da sigar rarrashi.
[25/02, 7:40 pm] Abu Saleh: I *AUREN HUCE HAUSHI*
09061432330
Or
08055362975
AISHAT ISAH MUSAH
Maman Fateemah
Page 77