Sashe 23
Auren Huce Haushi Part 2 Complete Hausa Novel · about 5 min read
"Allah yasa ayi aikin cikin sa'a yasa da nasara yasa a dace.
"Allahumma Amin" Faisal ya fada.
Lokacin da suka shiga Alhajin Yana zaune a gadonsa Yana lazimi da casbaha dinsa.
Ganin Faisal ya dawo da wani yasa ya maida hanklinsa a Kansu, har suka karaso yana kallonsu.
Sallama Mahmud yayi masa ya amsa sannan Mahmud din ya gaishe shi da jiki.
Faisal ne ya yiwa mahaifansa bayanin Mahmud, cikin nuna Jin Dadi mahaifan na Faisal ya shiga jorowa mahmud godiyar abinda akayi masa, Basu jima ba Mahmud ya aje Masa Dala dubu yayi masa sallama, Mahmud yasha shi Albarka Kamar ze Bari Baki gurin godiya.
Shima Faisal godiyar ya dunga jerawa Mahmud Kamar me, shiya dauki Faisal ya Kai shi har masaukinsu sannan Shima ya hada shi da dala dari biyar yayi gaba, wani irin shauki ke dibarsa akan yaje gidanta tunda gari ya waye yaji ba abinda yakeso irin yaje ya ganta ita da yaran, amma wata zuciyar na fada Masa kada kaje akwai k'ura Kuma wannan match din bazaka iya playing dinsa yanzu ba, kwabarka ce zatayi ruwa, dole ya karkata Kan motar ya dauke daga direction din da ze Kai shi gidanta, Amma fa dole yaje gareta duk rintsi Dan yanzu ma yasan Yana zuwa wani labarin za'ayi ba wannan ba Dan dole ballin ya tashi.
__
Har dare Zahra Bata Jin dadin jikinta Sam da mahmud ma ya Kira Basu Dade ba yace Yana da wani uzurin da zeyi sukayi sallama.
Wurin karfe biyu da rabi ta farka sai taji Kamar an Zuba Mata ruwa, da sauri ta yunkura ta tashi zaune abunda ta gani ya sakata tashin hankali ta sauko a zabure tana sallallami jikinta sai rawa yakeyi, period ne yazo abinda Bata taba yiba kenan ai sai kowa yasan da zuwansa Amma wannan sai ganin Abu tayi da wata irin Zuba ta tashin hankali.
"Na shiga Tara mezan gani haka?".
Toilet ta nufa tana cikin rudu ba kadan ba data shiga ta cire nighty din ta sakarwa kanta Ruwa ta wanka Yana bin kafarta Zuba yake sosai har da guda guda, ganin abin bana hankali bane yasa ta fashe da kuka, da kyar ta samu ya Dan tsagaita da Zuba ta hada pad biyu ta saka ta fito ta kunna wutar dakin yanda taga Kan bed din sai hankalinta ya Kara tashi cire bedsheet din tayi tana share hawaye.
Cikin washing machine ta saka bedsheet din ta fito da towel a bucket da detergent ta Fara aikin gurin tana cikin aikin tayi wata irin Zuba wadda har Saida ya biyo kafarta saboda yawa hannu ta Dora a ka ta fasa kuka tana fadin.
"Na shigesu shikenan mutuwa zanyi".
Wayarta da dauko ta lalubo number Muhmud ta Kira ba tayi tunanin ko karfe nawa bane a can.
Yana zaune yana aiki a laptop dinsa yaji Kiran ta ya shigo agogon dake parlourn ya duba yasan yanzu a Nigeria tsakar dare ne to lafiya yasan ba gwanar chart din dare bace bare yayi tunanin kiransa tayi suyi Hira.
Yana dauka yaji shashshekar kukanta.
Cikin kidima ya tambayeta.
"Menene? Meya faru? Keda waye a dakin?" Kiyi min magana Mana ".
Duk ya jero Mata wadannan tambayoyin, Bata bashi amsa ba sai faman fadin ta shigesu take.
"Wai precious so kike Nima na fasa kukan ne? na tambaye ki kinyi min banza kina ta kuka, ko wani ne ya mutu aka fada Miki kike wannan kukan ko wani Abu yake damunki ne?"
Ya fada Yana kwantar da murya Dan so yake tadan samu nutsuwar da zatayi masa bayanin damuwar data saka tayi masa Kiran tsakar dare.
"Pls precious tall me menene Mana?".
Cikin karaya da sallamawa ta bude bakinta da kyar tana shashsheka.
"Wallahi me Amor jinane ze Kare bleeding nake kagan shi Nan sai Zuba yake duk na Bata bedroom din Nan Ni dai ka yafe min nasan mutuwa zanyi ta fada wani kukan Yana kwace mata.
Jin abinda take fada ya daga Masa hankali sosai, saima ya rasa Yaya zeyi Mata wani tunani yayi, saiya aro jarunta ya yafa yace mata.
" Pls haba my angel ki nutsu babu abinda ze sameki kinji maza kirawo Matar nan tazo ki hadani da ita.
Kai kawai ta gyada Kamar Yana kallonta, Kiran number Aunty zilan tayi, tana cikin barci taji Kira figigit ta tashi ta dauka sunan Zahra ta gani da sauri ta dauka cikin kuka Zahra tace Mata.
"Kizo Aunty zilai zan mutu".
"Innailaihi wa innailaihi raji'un! Na zilai na shiga uku meya sameki?".
Shiru tayi mata, da gudu-gudu zilan ta karasa bedroom din Zahra abinda ta gani ya daga Mata hankali.
"Na shiga uku Ni zalaihatu meya sameki wannan ai Bari ne, tun yaushe Kika Fara zubar da jinin nan? Bari na fadawa Mai gadi ya kaimu Asibiti wannan ai ba abun Wasa bane, Kiran Mahmud ne ya shigo Aunty zilai ta mikawa wayar.
Jin muryar Mahmud yasa Aunty zilai Kara risunawa tamkar yana gabanta, magana ya Fara Dan ko gaisuwar da take masa Sam beji ba.
"Dan Allah ki taimaka Mata ta gyara jikinta ga zayyan can Yana jiranku zaku wuca Asibiti.
A&E sukaje anyi Mata tambayi daga karshe sukace sai nayi scanning da safe zasu tantance Dan Zahra ta kafe ita ba miscarriage tayi ba su Kuma sunce babu abinda ze kawo Mata irin wannan heavy bleeding din Sai shi, suna Asibitin mahmud ya sake Kiran zayyan ya tambaye shi me sukace ya sameta.
Yace Masa ance miscarriage tayi Amma da safe zasuyi hoto su duba.
Jim Mahmud yayi Yana tunanin meya hada zahra da barin ciki Kuma? Sai dai wani abun na daban gaskiya.
Sunyi mata duk abinda ya kamata Kuma Alhamdulillahi zubar tayi sauki, wurin karfe hudu da rabi suka dawo gida sai da safe zasu koma za'a Mata scanning a ga menene mu"assasa na kawo zubar jini kuma ayi Mata pcv.
Bayan daqowarsu mahmud ya kirata yafi sau biyar Yana tambayarta ya jikin? Ba wata matsala? Meke mata ciwo?.
Haka yayi tayi ita har Saida ya koma Bata tausayi ma ya fita shiga damuwa ita keda Matsalar Amma ya fita shiga tashin hankali nesa ba kusa ba, ya fada Mata yayi Dana sanin tahowa ya barta,Amma dole yasan abinyi tunda akwai matsala.
[2/7, 11:32 PM] +234 906 821 6318: *AUREN HUCE HAUSHI*
08055362975
Or
09061432330
My WhatsApp number.
AISHAT ISAH MUSA (Aunty Uwani)
Naman Fateemah.
Page 64.
"Allahumma Amin" Faisal ya fada.
Lokacin da suka shiga Alhajin Yana zaune a gadonsa Yana lazimi da casbaha dinsa.
Ganin Faisal ya dawo da wani yasa ya maida hanklinsa a Kansu, har suka karaso yana kallonsu.
Sallama Mahmud yayi masa ya amsa sannan Mahmud din ya gaishe shi da jiki.
Faisal ne ya yiwa mahaifansa bayanin Mahmud, cikin nuna Jin Dadi mahaifan na Faisal ya shiga jorowa mahmud godiyar abinda akayi masa, Basu jima ba Mahmud ya aje Masa Dala dubu yayi masa sallama, Mahmud yasha shi Albarka Kamar ze Bari Baki gurin godiya.
Shima Faisal godiyar ya dunga jerawa Mahmud Kamar me, shiya dauki Faisal ya Kai shi har masaukinsu sannan Shima ya hada shi da dala dari biyar yayi gaba, wani irin shauki ke dibarsa akan yaje gidanta tunda gari ya waye yaji ba abinda yakeso irin yaje ya ganta ita da yaran, amma wata zuciyar na fada Masa kada kaje akwai k'ura Kuma wannan match din bazaka iya playing dinsa yanzu ba, kwabarka ce zatayi ruwa, dole ya karkata Kan motar ya dauke daga direction din da ze Kai shi gidanta, Amma fa dole yaje gareta duk rintsi Dan yanzu ma yasan Yana zuwa wani labarin za'ayi ba wannan ba Dan dole ballin ya tashi.
__
Har dare Zahra Bata Jin dadin jikinta Sam da mahmud ma ya Kira Basu Dade ba yace Yana da wani uzurin da zeyi sukayi sallama.
Wurin karfe biyu da rabi ta farka sai taji Kamar an Zuba Mata ruwa, da sauri ta yunkura ta tashi zaune abunda ta gani ya sakata tashin hankali ta sauko a zabure tana sallallami jikinta sai rawa yakeyi, period ne yazo abinda Bata taba yiba kenan ai sai kowa yasan da zuwansa Amma wannan sai ganin Abu tayi da wata irin Zuba ta tashin hankali.
"Na shiga Tara mezan gani haka?".
Toilet ta nufa tana cikin rudu ba kadan ba data shiga ta cire nighty din ta sakarwa kanta Ruwa ta wanka Yana bin kafarta Zuba yake sosai har da guda guda, ganin abin bana hankali bane yasa ta fashe da kuka, da kyar ta samu ya Dan tsagaita da Zuba ta hada pad biyu ta saka ta fito ta kunna wutar dakin yanda taga Kan bed din sai hankalinta ya Kara tashi cire bedsheet din tayi tana share hawaye.
Cikin washing machine ta saka bedsheet din ta fito da towel a bucket da detergent ta Fara aikin gurin tana cikin aikin tayi wata irin Zuba wadda har Saida ya biyo kafarta saboda yawa hannu ta Dora a ka ta fasa kuka tana fadin.
"Na shigesu shikenan mutuwa zanyi".
Wayarta da dauko ta lalubo number Muhmud ta Kira ba tayi tunanin ko karfe nawa bane a can.
Yana zaune yana aiki a laptop dinsa yaji Kiran ta ya shigo agogon dake parlourn ya duba yasan yanzu a Nigeria tsakar dare ne to lafiya yasan ba gwanar chart din dare bace bare yayi tunanin kiransa tayi suyi Hira.
Yana dauka yaji shashshekar kukanta.
Cikin kidima ya tambayeta.
"Menene? Meya faru? Keda waye a dakin?" Kiyi min magana Mana ".
Duk ya jero Mata wadannan tambayoyin, Bata bashi amsa ba sai faman fadin ta shigesu take.
"Wai precious so kike Nima na fasa kukan ne? na tambaye ki kinyi min banza kina ta kuka, ko wani ne ya mutu aka fada Miki kike wannan kukan ko wani Abu yake damunki ne?"
Ya fada Yana kwantar da murya Dan so yake tadan samu nutsuwar da zatayi masa bayanin damuwar data saka tayi masa Kiran tsakar dare.
"Pls precious tall me menene Mana?".
Cikin karaya da sallamawa ta bude bakinta da kyar tana shashsheka.
"Wallahi me Amor jinane ze Kare bleeding nake kagan shi Nan sai Zuba yake duk na Bata bedroom din Nan Ni dai ka yafe min nasan mutuwa zanyi ta fada wani kukan Yana kwace mata.
Jin abinda take fada ya daga Masa hankali sosai, saima ya rasa Yaya zeyi Mata wani tunani yayi, saiya aro jarunta ya yafa yace mata.
" Pls haba my angel ki nutsu babu abinda ze sameki kinji maza kirawo Matar nan tazo ki hadani da ita.
Kai kawai ta gyada Kamar Yana kallonta, Kiran number Aunty zilan tayi, tana cikin barci taji Kira figigit ta tashi ta dauka sunan Zahra ta gani da sauri ta dauka cikin kuka Zahra tace Mata.
"Kizo Aunty zilai zan mutu".
"Innailaihi wa innailaihi raji'un! Na zilai na shiga uku meya sameki?".
Shiru tayi mata, da gudu-gudu zilan ta karasa bedroom din Zahra abinda ta gani ya daga Mata hankali.
"Na shiga uku Ni zalaihatu meya sameki wannan ai Bari ne, tun yaushe Kika Fara zubar da jinin nan? Bari na fadawa Mai gadi ya kaimu Asibiti wannan ai ba abun Wasa bane, Kiran Mahmud ne ya shigo Aunty zilai ta mikawa wayar.
Jin muryar Mahmud yasa Aunty zilai Kara risunawa tamkar yana gabanta, magana ya Fara Dan ko gaisuwar da take masa Sam beji ba.
"Dan Allah ki taimaka Mata ta gyara jikinta ga zayyan can Yana jiranku zaku wuca Asibiti.
A&E sukaje anyi Mata tambayi daga karshe sukace sai nayi scanning da safe zasu tantance Dan Zahra ta kafe ita ba miscarriage tayi ba su Kuma sunce babu abinda ze kawo Mata irin wannan heavy bleeding din Sai shi, suna Asibitin mahmud ya sake Kiran zayyan ya tambaye shi me sukace ya sameta.
Yace Masa ance miscarriage tayi Amma da safe zasuyi hoto su duba.
Jim Mahmud yayi Yana tunanin meya hada zahra da barin ciki Kuma? Sai dai wani abun na daban gaskiya.
Sunyi mata duk abinda ya kamata Kuma Alhamdulillahi zubar tayi sauki, wurin karfe hudu da rabi suka dawo gida sai da safe zasu koma za'a Mata scanning a ga menene mu"assasa na kawo zubar jini kuma ayi Mata pcv.
Bayan daqowarsu mahmud ya kirata yafi sau biyar Yana tambayarta ya jikin? Ba wata matsala? Meke mata ciwo?.
Haka yayi tayi ita har Saida ya koma Bata tausayi ma ya fita shiga damuwa ita keda Matsalar Amma ya fita shiga tashin hankali nesa ba kusa ba, ya fada Mata yayi Dana sanin tahowa ya barta,Amma dole yasan abinyi tunda akwai matsala.
[2/7, 11:32 PM] +234 906 821 6318: *AUREN HUCE HAUSHI*
08055362975
Or
09061432330
My WhatsApp number.
AISHAT ISAH MUSA (Aunty Uwani)
Naman Fateemah.
Page 64.