Sashe 9
Almajirin Gidana Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ko mintuna goma ba'a karaba dagama wayarsu saigashi yazo gidan, cikin farinciki yashiga kitchen ya tattaro kayan wanke-wanke cikin yan mintoci ya wankesu tass, dayake dama bawani yawane dasuba.
Yana gamawa Fauziyya tabashi kudin cefane yafita zuwa kasuwa, yana fita fauziyya tace "da Salim daya Kori sani nice zanrika fita inyo cefanen, Hmm ai maganar korar sanima daga nan gidanma bata tasoba".
Ruwan wanka tahada tashiga toilet tasheka wanka, tafito tashafa mai batawaniyi kwalliyaba dan rabonta da kwalliya tun kafin Salim yajuyamata baya, wasu riga da zani na atamfa ta sanya, tayi mamakin yanda tasanya rigar cikin sauki Kuma batareda tazage zif ba, rigarda ta masifar matsarta Amma yanzu jinta take wata sakwa-sakwa ajikinta, me hakan ke nufi ta tambayi kanta, Wanda bata bukatar abata amsa dan tasan amsar.
Kitchen tashiga ta silala indomie, tazuba nata a plate, sanan tajuyema sani nashi, tashige d'aki tana faraci sani yadawo, ajiye cefanen yayi kitchen sannan yashigo d'akin yami'kamata canjin, 'karba tayi sannan tace ya d'auki abincinsa nanan kitchen din.
"To" Sani yace, tareda sha'kar 'kamshin turarenta ya sauke wata ajiyar Zuciya, sannan yafita d'akin, abincin nashi yadauka sannan ya zauna yafaraci Yana zubama Fauziyya shegen surutun daya Saba, yauma dai bata biyemashiba dan batada kwanciyar hankalin zama tayi surutu dashi.
Haka Fauziyya ta zauna jugum cikin d'aki, shikuma Sani Yana tsakar gida, duk iya kokarinsa na ganin yaja Fauziyya da surutu abun yaci tura, haka yahakura yaja bakinshi yayi shiru, wayarshi ya fiddo yafara buga Game.
Sallamar Sadiya tasa yad'ago kanshi tareda amsamata sallamar, wani mugun kallo sady ta watsamashi dan taganeshi shine *ALMAJIRIN GIDAN* Fauzy, kenan har yanzu bata rabu dashiba dukda girman daya karayi, gaskiya Fauziyya tanada matsala.
Gaisheta Sani yayi, ko amsa gaisuwarshi batayiba tace "Fauziyya naciki?" "Tananan" yabata amsa ataikace.
Sallama tayi tareda daga labulen d'akin, zaune ta hango Fauziyya tsakiyar carpet ta buga uban tagumi da hannu biyu, kallo d'aya sady tayimata tagane tana cikin matsananciyar damuwa, ga wata irin rama datayi, duk tabi ta kod'e takara fari idanunta sunfad'a,
Juyowa Fauziyya tayi dan ganin waye tsaye bakin kofar, ido hud'u sukayi da sady tayi saurin tasowa tafad'a jikinta tasaki wani marayan kuka,
"Innalillahiwa'inna'ilaihirraji'un, Fauziyya lafiya miye ke damunki, shiru Fauziyya tayi tacigaba da kuka, tambayar duniya sady tayimata amma taki bata amsa sai kuka dayaci 'karfinta, tun Sadiya na rarrashinta harta Fara bata haushi tace "wannan kuka Fauziyya bana lafiya bane, ko Salim ne yamutu? Girgiza mata Kai Sadiya tayi, to ko Mama da baba aka aikomaki basuda lpy? Nanma girgiza Kai Fauziyya tayi, "towai miye dan Allah, haba Fauziyya kefa ba karamar yarinya bace dazanta fama akanki, kigayamin abunda ke damunki idan inada maganin abun zanyimaki, idan Wanda zanbaki shawarane inbaki, idan Kuma yafi 'karfina intayaki da addu'a" goge hawayen fuskarta tafarayi Wanda basuda niyyar tsayawa, sannan ta zauna kan kujera sady ma zama tayi kusa da ita tace Ina jinki 'kawata gayamin damuwarki.
Goge hawaye Fauziyya tayi tafara gayama Sadiya duk abunda ke faruwa tsakaninta da mamar Salim dakuma cikin datasamu da yanda yazube, da rashin lafiyar datayi likita ya tabbatarmasu musabbabin rashin lafiyar Wai akan tasha maganin zubarda cikine Wanda ita batasan da wannan zancenba, dakuma yanda Salim yajuyamata baya, ko magana bata had'asu yanzu sai dai yarubutamata ya ajiye,
Goge hawaye Fauziyya tayi tace "yanzuma maganar damuke yau yayi tafiya wani kauye, Wanda akayimashi transfer daga wurin aikinshi, amma banci arzikin dazai gayaminba sai dai yarubutamin ya ajiye, Kuma bazai dawoba sai weekend, Kinga takardar daya rubuta"
Amsar takardar sady tayi ta karanta, wata irin ajiyar Zuciya ta sauke sannan tamaida dubanta ga Fauziyya tace "kawata ki gayamin tsakaninki da Allah kece Kika zubar masa da ciki"
"Haba sady kinsanni kinsan halina, kinsan abunda zan iya aikatawa da Wanda bazan iya aikatawaba, tun muna yara muke tare ba abunda ke rabamu nidake sai bacci, yakamata ace Koda wani kikaji yafad'i wannan maganar kizama mai bada kyakkyawar sheda akaina"
Dafa kafadarta Sadiya tayi tace "na yarda dake kawata dari bisa dari, amma wannan al'amarin akwai rikitarwa acikinsa"
Shuru sukayi suduka, kowace da abunda take ayyanawa aranta.
Wani munafikin murmushi Sani yayi, dan yaji duk abubuwan da Sadiya da Fauziyya suka tattauna dukda yasan abubuwa da dama afirar tasu, Amma yasamu Karin haske sosai, Kuma yanzu burinshi yakusa cika Yana gab da mallakar Fauziyya.
Sadiya ce takatse shirun tace "Fauziyya inaga yakamata su mama Susan da wannan maganar, sai asamu iyayenshi Salim din ayi magana inaga haka kad'ai shine solution, kawai ki shirya kije gida ki gayamasu"
"Kina ganin hakan ba matsala"
"Babu wata matsala inshaAllah"
"To nagode 'kawata, amma zanbari saiya dawo sai inje yanda za'ayi maganar yana gari" "eh haka yakamata, Ni bari inwuce dama hanyace tabiyo dani wlh da kamar kada inshigo, saikuma naji kamar ana ingizoni ashe rabon inzo inji abu marar dadi"
"Hmm kedai Bari kawata wlh ina cikin matsananciyar damuwa"
"Aiba saikin fadaba Fauziyya, dan duk wanda yasanki ada yaganki yanzu yasan akwai matsala, kinga yanda kikayi wata muguwar rama"
"Koni nasan narame wlh"
"To Allah ya kyauta" Sadiya tafad'a tare da fitowa daga d'akin tasanya takalminta, idanunta kan Sani wata irin muguwar tsana takemashi Wanda ita kanta idan za'a tsareta tafad'i dalili batadashi.
Rakota Fauziyya tayi har zaure, kallonta sady tayi tace "Fauziyya dama har yanzu akwai *ALMAJIRI GIDANKI*? murmushi Fauziyya tayi tace "Wai Sani, dama sani ai yananan, yaufa Salim saboda ya kuntatamin har korarshi yayi"
Sadiya tace "shine Kuma yadawo saboda tsabar rashin Zuciya"
Fauziyya tace "nice nace yadawo saboda idan yatafi waye zaiyimani aikin dayakemin, maganar yo cefane, ko nice zanrika fita dakaina Ina siyowa"
"Hmm kawata kidaiyi tunani mai kyau, wlh zama da Almajiri ba karamin hadari bane Koda kuwa yarone, barantana Kuma wannan kasurgumin 'katon, yazo yayimaka zaune cikin gida, wlh akwai matsala"
"Bawata matsala kawata, sani bayada matsala ko kad'an" Fauziyya tafad'a tana murmushi.
_niko nace sani kau shikeda manyan matsaloli, bama matsala dayaba_ 😡
Da haka sukayi sallama Sadiya tatafi, Fauziyya takoma ciki,
Tunda tagayama Sadiya matsalarta yau saitaji kamar an saukemata wasu manyan Kaya data dade tana dakonsu akanta, saitaji duk wani 'kunci da damuwa dake cikin zuciyarta yaragu da kaso sittin bisa dari.
Mmn khady ce 👌🏻
[9/25, 4:32 PM] Mariya Umar Kn: 🏠 *ALMAJIRIN GIDANA* 🤦🏻♀
*Writing By*
*Zee Elkasim (Mmn khady)* 🥰
*Daga Marubuciyar* 📝
*Siyasa ko soyayya*
*Alhini*
*Gidan Asali*
*Halin Girma*
*Autar Hajiya*
*Zanen Zuciya*
*Yarinyar Baba*
*Auren tagwaye*
*Wata Uwar mijin*
*Ke Duniya*
And now 👇🏻
*ALMAJIRIN GIDANA* 🏠
page 14
Bayan kwana biyu, Fauziyya tasamu saukin damuwar data sanya aranta, tunda sady tabata shwara, dan harta dan fara murmujewa, bakaramin jin dadin haka Sani yayi ba, dan ko kad'an bayaso abinda zai taba ran Fauziyya.
Yauma kamar kullum Sani ne zaune kan kujera wacce ake Kira tayani gulma, Fauziyya na nesa dashi suna fuskantar juna, fira sukeyi cikin jin dadi, Babu abunda yadamesu, kwata-kwata Fauziyya tamanta da zancen Salim yakori sani daga gidan itace ta maidoshi, ko d'ar bataji a zuciyarta dangane da abunda tayi.
Ada Sanin shima yanadan jin tsoro, Amma yanzu ya sake baya tunanin kome, aishi bayada matsala tunda matar gidance tanemi yadawo bashine yamaido kanshiba.
Fad'owa tayi tsakar gidan bako sallama kamar wadda aka jeho, zumbur Fauziyya da sani suka mi'ke tsaye afirgice kamar wadanda aka Kama suna aikata wani mummunan laifi.
Jiki na bari Fauziyya tadurkusa gabanta "Sannu da zuwa mama, Ina wuni....
"Daban wuniba kinganni, nace daban wuniba kin ganni, sakarai shashasha, wacce batasan annabi ya faku ba, zuwa nayi inji yaya, kinsake samun wani cikin kokouwa har yanzu babu wani labari"
Shiru Fauziyya tayi kanta sadde, hawaye na diga daga idanunta, Sani Kuma dake tsaye gefe guda kurama Fauziyya Ido yayi Yana jiran amsar dazata bada dan shima Yana matukar bukatar jin amsar dazata bada.
Girgiza Kai tayi tace "kiyi hakuri Mama, komi lokacine, idan Allah yakawo lokacin sai kome yazama tarihi....
"Tariho, nace tariho, ni zaki gayama lokaci, ai lokacin yadad'e dayi, tun yaushema ya wuce, kinriga kinyi watsi da damarki, kinsamu ciki, kinje kinsa likita ya markadeshi yabi rariya, yaushe Kuma zakisa ran samun wani, Allah aiba abokin wasankibane dazaya baki kyautarda bamai iya bada irinta saishi Kuma kisa kafa ki Shure."
Wani irin kallo sani yayima Mama, jiyake kamar yarufeta da bugu, a rayuwarshi daka batama Fauziyya rai 'kara kakamashi kayimashi mahaukacin bugu.
Cigaba da ruwan bala'i mama tayi, "to zuwa nayi in gayamaki d'ana yasamu cigaba, Kuma yakara samun budi wlh dole ki sakarmashi mara yayi fitsari, Yana dawowa zai sallameki kisan inda dare yayimaki, sabon aure zai sake budurwa zai aura danya sharaf, wacce tasan arziki Yar gidan mutunci ba irinkiba mai yima arziki kulli"
Kuka Fauziyya keyi tana ba mamar Salim hakuri,
Hannu tasa ta hankadeta tafad'i zaune tace "tafi can sha_sha_sha Munafika kawai.....
Haba Babaa, idan anayin Abu ari'ka Sara ana dubar bakin gatari, iya biyayya Aunty nayimaki, amma baki gani, bakyau cin mutunci.....
"Kai dakata, kai-kuma uban waye Kai, miye matsayinka a gidannan Wanda yawuce *ALMAJIRIN GIDAN* to katsaya iya matsayinka idan Kuma kanemi ka wuce wlh zakaci kwal ubanka, shege mai idanu kamar na mujiya"
tana gama cin uban sani tafita daga gidan tana gyara zaman mayafinta Wanda yake sauka saboda tsabar bala'i.
Daga Nan gidan aminiyarta tawuce, Hajiya Habi, da sallama tashiga gidan, Hajiya Habi ta amsa, "a'ah kaji manyan mata, daga Ina Kuma haka?"
Murmushi maman Salim tayi tace daga gidan Salim nake, naje wurin wacce marar mutuncin matar, maiyima arziki kulli"
D'aure fuska Hajiya Habi tayi, tace "kada ki Kuma yimin maganar Nan, tun yaushe nakemaki tayin diyata khairat akan ahad'a aurensu da Salim Amma kika watsamin kasa a ido"
"bahaka bane, Hajiya wlh yaran yanzune ka haifesu baka haife halinsuba, kafin khairat saida nanemama Salim auren wata yarinya Nan kusadamu amma yaki ko saurarena barantana yajema yaga yarinyar, Amma yanzu nayimaki Al'kawarin koyanaso kobayaso saiya auri khairat indai nice na haifeshi.
*(Tofah reader's ana wata gawata)*
Yana gamawa Fauziyya tabashi kudin cefane yafita zuwa kasuwa, yana fita fauziyya tace "da Salim daya Kori sani nice zanrika fita inyo cefanen, Hmm ai maganar korar sanima daga nan gidanma bata tasoba".
Ruwan wanka tahada tashiga toilet tasheka wanka, tafito tashafa mai batawaniyi kwalliyaba dan rabonta da kwalliya tun kafin Salim yajuyamata baya, wasu riga da zani na atamfa ta sanya, tayi mamakin yanda tasanya rigar cikin sauki Kuma batareda tazage zif ba, rigarda ta masifar matsarta Amma yanzu jinta take wata sakwa-sakwa ajikinta, me hakan ke nufi ta tambayi kanta, Wanda bata bukatar abata amsa dan tasan amsar.
Kitchen tashiga ta silala indomie, tazuba nata a plate, sanan tajuyema sani nashi, tashige d'aki tana faraci sani yadawo, ajiye cefanen yayi kitchen sannan yashigo d'akin yami'kamata canjin, 'karba tayi sannan tace ya d'auki abincinsa nanan kitchen din.
"To" Sani yace, tareda sha'kar 'kamshin turarenta ya sauke wata ajiyar Zuciya, sannan yafita d'akin, abincin nashi yadauka sannan ya zauna yafaraci Yana zubama Fauziyya shegen surutun daya Saba, yauma dai bata biyemashiba dan batada kwanciyar hankalin zama tayi surutu dashi.
Haka Fauziyya ta zauna jugum cikin d'aki, shikuma Sani Yana tsakar gida, duk iya kokarinsa na ganin yaja Fauziyya da surutu abun yaci tura, haka yahakura yaja bakinshi yayi shiru, wayarshi ya fiddo yafara buga Game.
Sallamar Sadiya tasa yad'ago kanshi tareda amsamata sallamar, wani mugun kallo sady ta watsamashi dan taganeshi shine *ALMAJIRIN GIDAN* Fauzy, kenan har yanzu bata rabu dashiba dukda girman daya karayi, gaskiya Fauziyya tanada matsala.
Gaisheta Sani yayi, ko amsa gaisuwarshi batayiba tace "Fauziyya naciki?" "Tananan" yabata amsa ataikace.
Sallama tayi tareda daga labulen d'akin, zaune ta hango Fauziyya tsakiyar carpet ta buga uban tagumi da hannu biyu, kallo d'aya sady tayimata tagane tana cikin matsananciyar damuwa, ga wata irin rama datayi, duk tabi ta kod'e takara fari idanunta sunfad'a,
Juyowa Fauziyya tayi dan ganin waye tsaye bakin kofar, ido hud'u sukayi da sady tayi saurin tasowa tafad'a jikinta tasaki wani marayan kuka,
"Innalillahiwa'inna'ilaihirraji'un, Fauziyya lafiya miye ke damunki, shiru Fauziyya tayi tacigaba da kuka, tambayar duniya sady tayimata amma taki bata amsa sai kuka dayaci 'karfinta, tun Sadiya na rarrashinta harta Fara bata haushi tace "wannan kuka Fauziyya bana lafiya bane, ko Salim ne yamutu? Girgiza mata Kai Sadiya tayi, to ko Mama da baba aka aikomaki basuda lpy? Nanma girgiza Kai Fauziyya tayi, "towai miye dan Allah, haba Fauziyya kefa ba karamar yarinya bace dazanta fama akanki, kigayamin abunda ke damunki idan inada maganin abun zanyimaki, idan Wanda zanbaki shawarane inbaki, idan Kuma yafi 'karfina intayaki da addu'a" goge hawayen fuskarta tafarayi Wanda basuda niyyar tsayawa, sannan ta zauna kan kujera sady ma zama tayi kusa da ita tace Ina jinki 'kawata gayamin damuwarki.
Goge hawaye Fauziyya tayi tafara gayama Sadiya duk abunda ke faruwa tsakaninta da mamar Salim dakuma cikin datasamu da yanda yazube, da rashin lafiyar datayi likita ya tabbatarmasu musabbabin rashin lafiyar Wai akan tasha maganin zubarda cikine Wanda ita batasan da wannan zancenba, dakuma yanda Salim yajuyamata baya, ko magana bata had'asu yanzu sai dai yarubutamata ya ajiye,
Goge hawaye Fauziyya tayi tace "yanzuma maganar damuke yau yayi tafiya wani kauye, Wanda akayimashi transfer daga wurin aikinshi, amma banci arzikin dazai gayaminba sai dai yarubutamin ya ajiye, Kuma bazai dawoba sai weekend, Kinga takardar daya rubuta"
Amsar takardar sady tayi ta karanta, wata irin ajiyar Zuciya ta sauke sannan tamaida dubanta ga Fauziyya tace "kawata ki gayamin tsakaninki da Allah kece Kika zubar masa da ciki"
"Haba sady kinsanni kinsan halina, kinsan abunda zan iya aikatawa da Wanda bazan iya aikatawaba, tun muna yara muke tare ba abunda ke rabamu nidake sai bacci, yakamata ace Koda wani kikaji yafad'i wannan maganar kizama mai bada kyakkyawar sheda akaina"
Dafa kafadarta Sadiya tayi tace "na yarda dake kawata dari bisa dari, amma wannan al'amarin akwai rikitarwa acikinsa"
Shuru sukayi suduka, kowace da abunda take ayyanawa aranta.
Wani munafikin murmushi Sani yayi, dan yaji duk abubuwan da Sadiya da Fauziyya suka tattauna dukda yasan abubuwa da dama afirar tasu, Amma yasamu Karin haske sosai, Kuma yanzu burinshi yakusa cika Yana gab da mallakar Fauziyya.
Sadiya ce takatse shirun tace "Fauziyya inaga yakamata su mama Susan da wannan maganar, sai asamu iyayenshi Salim din ayi magana inaga haka kad'ai shine solution, kawai ki shirya kije gida ki gayamasu"
"Kina ganin hakan ba matsala"
"Babu wata matsala inshaAllah"
"To nagode 'kawata, amma zanbari saiya dawo sai inje yanda za'ayi maganar yana gari" "eh haka yakamata, Ni bari inwuce dama hanyace tabiyo dani wlh da kamar kada inshigo, saikuma naji kamar ana ingizoni ashe rabon inzo inji abu marar dadi"
"Hmm kedai Bari kawata wlh ina cikin matsananciyar damuwa"
"Aiba saikin fadaba Fauziyya, dan duk wanda yasanki ada yaganki yanzu yasan akwai matsala, kinga yanda kikayi wata muguwar rama"
"Koni nasan narame wlh"
"To Allah ya kyauta" Sadiya tafad'a tare da fitowa daga d'akin tasanya takalminta, idanunta kan Sani wata irin muguwar tsana takemashi Wanda ita kanta idan za'a tsareta tafad'i dalili batadashi.
Rakota Fauziyya tayi har zaure, kallonta sady tayi tace "Fauziyya dama har yanzu akwai *ALMAJIRI GIDANKI*? murmushi Fauziyya tayi tace "Wai Sani, dama sani ai yananan, yaufa Salim saboda ya kuntatamin har korarshi yayi"
Sadiya tace "shine Kuma yadawo saboda tsabar rashin Zuciya"
Fauziyya tace "nice nace yadawo saboda idan yatafi waye zaiyimani aikin dayakemin, maganar yo cefane, ko nice zanrika fita dakaina Ina siyowa"
"Hmm kawata kidaiyi tunani mai kyau, wlh zama da Almajiri ba karamin hadari bane Koda kuwa yarone, barantana Kuma wannan kasurgumin 'katon, yazo yayimaka zaune cikin gida, wlh akwai matsala"
"Bawata matsala kawata, sani bayada matsala ko kad'an" Fauziyya tafad'a tana murmushi.
_niko nace sani kau shikeda manyan matsaloli, bama matsala dayaba_ 😡
Da haka sukayi sallama Sadiya tatafi, Fauziyya takoma ciki,
Tunda tagayama Sadiya matsalarta yau saitaji kamar an saukemata wasu manyan Kaya data dade tana dakonsu akanta, saitaji duk wani 'kunci da damuwa dake cikin zuciyarta yaragu da kaso sittin bisa dari.
Mmn khady ce 👌🏻
[9/25, 4:32 PM] Mariya Umar Kn: 🏠 *ALMAJIRIN GIDANA* 🤦🏻♀
*Writing By*
*Zee Elkasim (Mmn khady)* 🥰
*Daga Marubuciyar* 📝
*Siyasa ko soyayya*
*Alhini*
*Gidan Asali*
*Halin Girma*
*Autar Hajiya*
*Zanen Zuciya*
*Yarinyar Baba*
*Auren tagwaye*
*Wata Uwar mijin*
*Ke Duniya*
And now 👇🏻
*ALMAJIRIN GIDANA* 🏠
page 14
Bayan kwana biyu, Fauziyya tasamu saukin damuwar data sanya aranta, tunda sady tabata shwara, dan harta dan fara murmujewa, bakaramin jin dadin haka Sani yayi ba, dan ko kad'an bayaso abinda zai taba ran Fauziyya.
Yauma kamar kullum Sani ne zaune kan kujera wacce ake Kira tayani gulma, Fauziyya na nesa dashi suna fuskantar juna, fira sukeyi cikin jin dadi, Babu abunda yadamesu, kwata-kwata Fauziyya tamanta da zancen Salim yakori sani daga gidan itace ta maidoshi, ko d'ar bataji a zuciyarta dangane da abunda tayi.
Ada Sanin shima yanadan jin tsoro, Amma yanzu ya sake baya tunanin kome, aishi bayada matsala tunda matar gidance tanemi yadawo bashine yamaido kanshiba.
Fad'owa tayi tsakar gidan bako sallama kamar wadda aka jeho, zumbur Fauziyya da sani suka mi'ke tsaye afirgice kamar wadanda aka Kama suna aikata wani mummunan laifi.
Jiki na bari Fauziyya tadurkusa gabanta "Sannu da zuwa mama, Ina wuni....
"Daban wuniba kinganni, nace daban wuniba kin ganni, sakarai shashasha, wacce batasan annabi ya faku ba, zuwa nayi inji yaya, kinsake samun wani cikin kokouwa har yanzu babu wani labari"
Shiru Fauziyya tayi kanta sadde, hawaye na diga daga idanunta, Sani Kuma dake tsaye gefe guda kurama Fauziyya Ido yayi Yana jiran amsar dazata bada dan shima Yana matukar bukatar jin amsar dazata bada.
Girgiza Kai tayi tace "kiyi hakuri Mama, komi lokacine, idan Allah yakawo lokacin sai kome yazama tarihi....
"Tariho, nace tariho, ni zaki gayama lokaci, ai lokacin yadad'e dayi, tun yaushema ya wuce, kinriga kinyi watsi da damarki, kinsamu ciki, kinje kinsa likita ya markadeshi yabi rariya, yaushe Kuma zakisa ran samun wani, Allah aiba abokin wasankibane dazaya baki kyautarda bamai iya bada irinta saishi Kuma kisa kafa ki Shure."
Wani irin kallo sani yayima Mama, jiyake kamar yarufeta da bugu, a rayuwarshi daka batama Fauziyya rai 'kara kakamashi kayimashi mahaukacin bugu.
Cigaba da ruwan bala'i mama tayi, "to zuwa nayi in gayamaki d'ana yasamu cigaba, Kuma yakara samun budi wlh dole ki sakarmashi mara yayi fitsari, Yana dawowa zai sallameki kisan inda dare yayimaki, sabon aure zai sake budurwa zai aura danya sharaf, wacce tasan arziki Yar gidan mutunci ba irinkiba mai yima arziki kulli"
Kuka Fauziyya keyi tana ba mamar Salim hakuri,
Hannu tasa ta hankadeta tafad'i zaune tace "tafi can sha_sha_sha Munafika kawai.....
Haba Babaa, idan anayin Abu ari'ka Sara ana dubar bakin gatari, iya biyayya Aunty nayimaki, amma baki gani, bakyau cin mutunci.....
"Kai dakata, kai-kuma uban waye Kai, miye matsayinka a gidannan Wanda yawuce *ALMAJIRIN GIDAN* to katsaya iya matsayinka idan Kuma kanemi ka wuce wlh zakaci kwal ubanka, shege mai idanu kamar na mujiya"
tana gama cin uban sani tafita daga gidan tana gyara zaman mayafinta Wanda yake sauka saboda tsabar bala'i.
Daga Nan gidan aminiyarta tawuce, Hajiya Habi, da sallama tashiga gidan, Hajiya Habi ta amsa, "a'ah kaji manyan mata, daga Ina Kuma haka?"
Murmushi maman Salim tayi tace daga gidan Salim nake, naje wurin wacce marar mutuncin matar, maiyima arziki kulli"
D'aure fuska Hajiya Habi tayi, tace "kada ki Kuma yimin maganar Nan, tun yaushe nakemaki tayin diyata khairat akan ahad'a aurensu da Salim Amma kika watsamin kasa a ido"
"bahaka bane, Hajiya wlh yaran yanzune ka haifesu baka haife halinsuba, kafin khairat saida nanemama Salim auren wata yarinya Nan kusadamu amma yaki ko saurarena barantana yajema yaga yarinyar, Amma yanzu nayimaki Al'kawarin koyanaso kobayaso saiya auri khairat indai nice na haifeshi.
*(Tofah reader's ana wata gawata)*