Sashe 4
Almajirin Gidana Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Sani yace "inada bukatar maganin zubar da ciki, Mai 'karfi nakeso Sha yanzu magani yanzu, dariya kolo yayi yace "abokina ya akayi kabari haka yafaru, akwai Allura Wanda akeyi idan kana tare da girl bazata samu cikiba zaku iyayin shekara ukku babu wata matsala"
Dariya sani yayi yace "afara bani na zubarwa zanzo na karbi Allurar idan angama wannan"
Daukomashi kwayar maganin yayi kwara 2 cikin takarda yace "kaga wannan tanasha aikin gama yagama"
Dariya sani yayi sannan yabashi kud'i ya karb'i maganin yawuce.
Da sallama yashiga gidan, Kai tsaye d'akin Fauziyya yanufa daga bakin 'kofa yatsaya yace ga maganin" Salim yace shigo mana" daga labulen d'akin yayi yashiga, Fauziyyar na kwance tadora kanta kan cinyar sani, duk tabi tawani shagwabe.
Kallonta sani yayi cike da takaici jiyake kamar ya d'auke Fauziyya daga jikin Salim, azuciyarshi yace "Dani kk dace Fauziyya"
Sallamar maman Salim tasa yayi saurin fitowa daga d'akin, cikin zumud'i da fara'a da farinciki take magana, "Kai naji dadin wannan Albishir naji dad'i sosai Nima zansamu jika, sannu kinji sannu Allah raba lpy" tafad'a tana kallon Fauziyya wacce lokaci d'aya dukta kod'e ta kara fari.
*WAYE SANI*
Sani mutumin wani 'kauyene can kusada 'kasar Niger, irin Wanda basu Niger Basu Nageria, amma a ka'ida kauyensu Yana cikin yankin Nigeria, sani bafulatanine gaba da baya, farine Amma ba fayauba irin fari mai duhu-duhu, Yanada dogon hanci irinna fulani, bakinshi madai-daici sai manya idanunshi, sumar kanshi kwance take luf kamar ta yayan turawa, yataso cikin so da kulawar iyayenshi kasancewarshi shi dayane namiji a gidansu sauran 'yan'uwanshi duk matane, yayi makarantar primary Kuma yafara sencondary yana aji biyu ne suka billo dawata d'abi'a shida wani abokinshi dan 'kauyensu, ta tare yara a hanya suna tabamasu nono, kullum sai akai kararsu wurin iayayensu yafi a k'irga, ganin haka yasa iayeyen nasu suka yanke shawarar kaisu Almajiranci Kuma gari daban daban.
Yayinda akayo garin Katsina da sani, shikuma abokinshi mu'azu aka kaishi Kano,
Tun saukar sani a makarantarsu yahad'u da tukur Wanda suka kulla abota, Amma sai abotar tasu bata d'oreba kasancewar tukur Yana shaye-shaye, Kuma shine yakema Fauziyya aiki, suna zuwa gidan tare da sani lokaci zuwa lokaci, daga karshe tukur yafara sarin kayan maye Yana siyarwa ganin Yana Kama kud'i yasa yari'ka Sha ruwan tsuntsaye a gidan Fauziyya yau idan yaje gobe baya zuwa, Wanda Fauziyya da kanta tagaji da hakan tanemi da sani yacigaba dayimata aiki shikuma tukur takoreshi, sanadin haka tahada fada tsakanin Sani da tukur Wanda saida aka Kai ruwa rana kafin tukur yahakura yabar Sani yacigaba dayima Fauziyya aiki, shima saida malaminsu yasa baki, *wannan kenan*
*WACECE FAUZIYYA*
Fauziyya shehu shine asalin saunanta, mahifinta Alhj shehu Yanada rufin asiri Dan baya cikin jerin talakawa sannan Kuma baza'a kirashi hamshakin mai kudiba, Yanada mata daya Hajiya A'isha, yayansu biyar mata ukku maza 2, Fauziyya itace auta shiyasa duka gidan aka dauki son Duniya aka doramata yayunta duka hudun sunyi aure, Allah ya azurta Yan gidansu da wani irin kyau mai d'aukar hankali, Wanda yayyenta mata duka suke auren hamshakan masu kud'i ammafa dukansu sunada kishiyoyi saboda duk Wanda suka aura sunada mata.
Lokakacinda Fauziyya tataso cikin tsanain farinjini, masu kudine keta kawomata hari, yayinda Salim Shi kadaine saurayi cikin manemanta Kuma shine talaka yasa taji ba Wanda ya kwantamata saishi, ba yanda iyayenta basuyiba akan tarabu dashi ta auri wani Alhaji amma takiya, haka suka hakura suka amince mata saboda sunason duk abunda takeso.
Shikuwa Salim lokacinda yatunkari mahaifiyarshi da maganar auren Fauziyya kin amincewa tayi Dan tana ganin kamar yadebota da zafi duba da mutanen unguwar keyi Yan gidansu Fauziyya Basu aure sai masu kud'i, da kyar da sud'in goshi mahaifiyar Salim ta amince da aurenshi da Fauziyya shima saida kanin babanshi yasanya baki, kasancewar baban Salim yarasu tun salim Yana J's 2,
Mahaifiyarshice tacigaba da d'awainiya dashi da hidimar karatunshi haryayi degree inda yasamu aikin koyarwa a makarntar secondary ta maza anan cikin garin Katsina.
*Andawo labari NEXT PAGE* 🤪
🏠 *ALMAJIRIN GIDANA* 🤦🏻♀
*Writing By*
*Zee Elkasim (Mmn khady)* 🥰
*Daga Marubuciyar* 📝
*Siyasa ko soyayya*
*Alhini*
*Gidan Asali*
*Halin Girma*
*Autar Hajiya*
*Zanen Zuciya*
*Yarinyar Baba*
*Auren tagwaye*
*Wata Uwar mijin*
*Ke Duniya*
And now 👇🏻
*ALMAJIRIN GIDANA* 🏠
Page 7
Mamar Salim tunda tazo taketa Nan nan da Fauziyya ko kuda bataso yatabata, sai jeramata sannu takeyi, "oh Allah mai iko yau nice zanga jikana a duniya"
"inshaAllah Mama ai dama haka Al'amarin ubangiji yake, mahakurci mawadaci, duk Wanda yayi hakuri tokuwa zaiga ribar hakuri" Salim yafad'a Yana kallon Mama.
Kirarye-kirayen sallar azahar yasa Salim d'auko maganin yace "Fauziyya yakamata kisha maganinnan" kad'a Kai Fauziyya tayi kamar mai shirin kuka Dan tatsani magani a rayuwarta, Koda tana gida sunsan halinta idan ita dakanta zata dauki magani tasha to kuwa sai dai ciwon ya kasheta.
Rarrashinta Salim yafarayi akan tasha maganin soyake yafita masallaci kada lokacin sallah ya wuce, juya Kai tafarayi Alamar bataso.
Duk abunnan mama na kallonsu tasowa tayi tazauna kusada Fauziyya tadafa kafad'arta "haba kekuwa ki daure Kisha maganin mana ko bakiso kiji 'karfin jikinki? Kallon Salim tayi tace "taci abincine?" Girgiza Kai Salim yayi yace "a'a tun dai Karin safe Kuma tayi amai"
"yauga sakarci, ashe dama ahaka kake kokarin duramata magani batare dataci komeba, bakasan hakan matsala bane, dakanta tashiga kitchen tadafa ruwan zafi Wanda yaji kayan kamshi citta da karamfani, sannan tahadamata tea kakkaura, dakanta takawomata tarinka rarrashinta hartasha tea din sannan ta d'aukomata magungunan tarika ballowa tana bata, Fauziyya dole tasa take 'karbar maganin tanasha Dan bazata iya musu da mamar Salim dinba, maganin sani ta d'auko kwara 2 cikin ledarsa tace "shikuma wannan kwara 2 ne duka Zaki shanyeshi" fiddoshi tayi tamikamata shima karba Fauziyya tayi ta shanye, sannan takoma ta kwanta dukda yanzu tanajin 'karfi-karfi ajikinta tunda tasha tea d'in, dama hada yunwa ke Kara galaibatar da ita.
Zama mamar Salim tayi tana kallon Fauziyya tana tausayamata ganin yanda ta canja lokaci guda tayi fari fat, gawata Uwar rama datayi, dama abu gamai d'an jiki.
Dawowar Salim daga masallaci yasa mama tayi haramar tafiya gida,
"Salim nizan wuce Allah sauwake sainasake zagayowa kuma"
"To mama mungode" tare suka fita zuren gidan yarakota, juyowa tayi ta kalleshi tace "Salim karika kula da yarinyarnan sosai, kaga yanzu tana bukatar kulawa, Kuma....
Wata irin 'kara Fauziyya tayi sakamakon wani balai'in ciwo dataji mararta nayi, "Innalillahiwa'inna'ilaihirraji'un, take mai-maitawa da karfi, hakan yasa Salim saurin shigowa gidan Mama ma biyo bayanshi tayi tana fad'in "lafiya miye ke faruwa" durkushe suka iske Fauziyya tsakiyar d'akin tanata murkususu bakinta kuwa sai maimaita salati takeyi, gawani uban gumi data had'a,
Akidime suka nufi wurinta har rige rigen kamata sukeyi suna tambayarta "miye ke damunki?" Cikinta tanunamasu tana magana da kyar "cikina zanmutu Salim, wayyo mutuwa zanyi"
Kamata Salim yayi yace "yi ha'kuri Fauziyya bari nakira Ahmad yazo da mota muje asibiti, wayarshi ya fiddo yakira abokinshi Ahmad yagayamashi halinda ake ciki, kafin yakatse Kiran yaji mama tabuga wani uban salati, dago idonshi yayi dan ganin meke faruwa, jini ne kebin 'kafar Fauziyya kamar me, "Innalillahiwa'inna'ilaihirraji'un" yafad'a.
Cikin tsananin kidemewa Mama tace "kayi sauri kakira Ahmad din ya taho da sauri muje asibiti banaso murasa wannan cikin"
Karar mota sukaji a 'kofar gidan tareda horn, kodajin haka suka gane Ahmad ne ya iso, Kama Fauziyya sukayi akasata a mota sai asibiti.
Binciken farko da'akayima Fauziyya aka tabbatarmasu da lalacewar cikin jikinta na kimanin wata biyu da sati d'aya.
Saboda haka wankin ciki akayimata aka Ida cire cikin, tareda rubutamata magunguna, aranar aka sallameta suka koma gida cike da bakinciki da takaicin rasa cikin.
Salim har saida ya matse Yan kwallah batareda Kowa yasaniba, dan ganin yanda tunda aka tabbatarmasu da zubewar cikin Hajiya tashiga damuwa, yanzu Kuma baisan kowace irin matsalace zata sake kunno kaiba, "Allah gamu gareka" yafad'a a bayyane.
Bayan tafiyar mamar Salim, kuka Fauziyya tafashe dashi tare da fad'awa jikin Salim tace "Hubby yanzu shikenan munrasa wannan Babyn, Ni kaina a yanzu inason Haihuwa, kaduba kaga cikine kawai akace inadashi amma tarai-raya ba wacce mama bata nunaminba, yanzu gashi yazube..... Kara fashewa tayi da kuka.
Har cikin ranshi yakejin kukanta, rarrashinta yakeyi shima kamar yatayata kukan yakeji, amma hakan baidace dashiba amatsayinshi na namiji "kiyi hakuri inshaAllah Allah dayabamu wannan shine zaikuma bamu wani, Kuma wannan d'in ba alkahiri bane agaremu shiyasa Allah yazubardashi, dan duk lokacinda zanyi addu'a nakan roki Allah idan zai azurtamu da haihuwa yabamu d'a ko d'iya wacce zata zama Alkhairi arayuwarmu"
Shiru sukayi suduka bakajin komai sai ajiyar zuciyarda Fauziyya keyi.
Bangaren sani kuwa duk abunda ke faruwa yasani, yatausayama Fauziyya matuka ganin yanda ta galabaita Dan kan idonshi akafito da ita zuwa asibiti, Yana labe Yana kallonsu.
Yanzuma zaune yake nesa kad'an da gidan, Salim yagani yafito daga gidan yanufi hanyar masallaci kasancewar anata kirarye-kirayen sallar isha'i,
Tagabanshi Salim yabi yawuce kasancewar duhun dake akwai unguwar yasa Salim baiga Saninba.
Saboda haka Yana ganin wucewar Salim yayi saurin shiga gidan sallama yayi kusan sau ukku amma shiru ba'a amsaba, d'akin yanufa Kai tsaye kwance ya tarar da Fauziyya kan kujera 3seater tana bacci.
Kallonta yayi zuciyarshi cike da tausayinta ganin yanda ta canja lokaci guda, tarame gawani irin haske data Kara, "kiyi hakuri Fauziyya bada son Raina na aikatamaki hakaba, zuciyata bazata iya jurar ganinki da cikin wani namijiba, cikina yakamata ki dauka ki haifamin baby ba wani ba, Ina jiranki Fauziyya zakizo gareni"
Cikin bacci Fauziyya kejin maganganun sani kamar tana mafarki, Motsawa tayi, da sauri Sani yafita daga d'akin, takalminshi ya dauka a hannu yayi saurin fita daga gidan, Yana fita Salim na dawowa.
Zaune Fauziyya tatashi tana nazarin abunda taji, anya ba aljanu ke garetaba Wanda suka zubarmata da ciki, Dan itadai taji kamar ana fad'in *dani kad'ai yadace ki haihu bada waniba* "Kai wannan shirmen mafarkine, Allah tsaremu da sharrin shaid'an" tafad'a sannan tayi addu'oi tashafe jikinta.
*Mmn khady ce* 👌🏻
[9/25, 4:31 PM] Mariya Umar Kn: 🏠 *ALMAJIRIN GIDANA* 🤦🏻♀
*Writing By*
*Zee Elkasim (Mmn khady)* 🥰
*Daga Marubuciyar* 📝
*Siyasa ko soyayya*
*Alhini*
*Gidan Asali*
*Halin Girma*
*Autar Hajiya*
*Zanen Zuciya*
*Yarinyar Baba*
*Auren tagwaye*
*Wata Uwar mijin*
*Ke Duniya*
And now 👇🏻
*ALMAJIRIN GIDANA* 🏠
Page 8
Dariya sani yayi yace "afara bani na zubarwa zanzo na karbi Allurar idan angama wannan"
Daukomashi kwayar maganin yayi kwara 2 cikin takarda yace "kaga wannan tanasha aikin gama yagama"
Dariya sani yayi sannan yabashi kud'i ya karb'i maganin yawuce.
Da sallama yashiga gidan, Kai tsaye d'akin Fauziyya yanufa daga bakin 'kofa yatsaya yace ga maganin" Salim yace shigo mana" daga labulen d'akin yayi yashiga, Fauziyyar na kwance tadora kanta kan cinyar sani, duk tabi tawani shagwabe.
Kallonta sani yayi cike da takaici jiyake kamar ya d'auke Fauziyya daga jikin Salim, azuciyarshi yace "Dani kk dace Fauziyya"
Sallamar maman Salim tasa yayi saurin fitowa daga d'akin, cikin zumud'i da fara'a da farinciki take magana, "Kai naji dadin wannan Albishir naji dad'i sosai Nima zansamu jika, sannu kinji sannu Allah raba lpy" tafad'a tana kallon Fauziyya wacce lokaci d'aya dukta kod'e ta kara fari.
*WAYE SANI*
Sani mutumin wani 'kauyene can kusada 'kasar Niger, irin Wanda basu Niger Basu Nageria, amma a ka'ida kauyensu Yana cikin yankin Nigeria, sani bafulatanine gaba da baya, farine Amma ba fayauba irin fari mai duhu-duhu, Yanada dogon hanci irinna fulani, bakinshi madai-daici sai manya idanunshi, sumar kanshi kwance take luf kamar ta yayan turawa, yataso cikin so da kulawar iyayenshi kasancewarshi shi dayane namiji a gidansu sauran 'yan'uwanshi duk matane, yayi makarantar primary Kuma yafara sencondary yana aji biyu ne suka billo dawata d'abi'a shida wani abokinshi dan 'kauyensu, ta tare yara a hanya suna tabamasu nono, kullum sai akai kararsu wurin iayayensu yafi a k'irga, ganin haka yasa iayeyen nasu suka yanke shawarar kaisu Almajiranci Kuma gari daban daban.
Yayinda akayo garin Katsina da sani, shikuma abokinshi mu'azu aka kaishi Kano,
Tun saukar sani a makarantarsu yahad'u da tukur Wanda suka kulla abota, Amma sai abotar tasu bata d'oreba kasancewar tukur Yana shaye-shaye, Kuma shine yakema Fauziyya aiki, suna zuwa gidan tare da sani lokaci zuwa lokaci, daga karshe tukur yafara sarin kayan maye Yana siyarwa ganin Yana Kama kud'i yasa yari'ka Sha ruwan tsuntsaye a gidan Fauziyya yau idan yaje gobe baya zuwa, Wanda Fauziyya da kanta tagaji da hakan tanemi da sani yacigaba dayimata aiki shikuma tukur takoreshi, sanadin haka tahada fada tsakanin Sani da tukur Wanda saida aka Kai ruwa rana kafin tukur yahakura yabar Sani yacigaba dayima Fauziyya aiki, shima saida malaminsu yasa baki, *wannan kenan*
*WACECE FAUZIYYA*
Fauziyya shehu shine asalin saunanta, mahifinta Alhj shehu Yanada rufin asiri Dan baya cikin jerin talakawa sannan Kuma baza'a kirashi hamshakin mai kudiba, Yanada mata daya Hajiya A'isha, yayansu biyar mata ukku maza 2, Fauziyya itace auta shiyasa duka gidan aka dauki son Duniya aka doramata yayunta duka hudun sunyi aure, Allah ya azurta Yan gidansu da wani irin kyau mai d'aukar hankali, Wanda yayyenta mata duka suke auren hamshakan masu kud'i ammafa dukansu sunada kishiyoyi saboda duk Wanda suka aura sunada mata.
Lokakacinda Fauziyya tataso cikin tsanain farinjini, masu kudine keta kawomata hari, yayinda Salim Shi kadaine saurayi cikin manemanta Kuma shine talaka yasa taji ba Wanda ya kwantamata saishi, ba yanda iyayenta basuyiba akan tarabu dashi ta auri wani Alhaji amma takiya, haka suka hakura suka amince mata saboda sunason duk abunda takeso.
Shikuwa Salim lokacinda yatunkari mahaifiyarshi da maganar auren Fauziyya kin amincewa tayi Dan tana ganin kamar yadebota da zafi duba da mutanen unguwar keyi Yan gidansu Fauziyya Basu aure sai masu kud'i, da kyar da sud'in goshi mahaifiyar Salim ta amince da aurenshi da Fauziyya shima saida kanin babanshi yasanya baki, kasancewar baban Salim yarasu tun salim Yana J's 2,
Mahaifiyarshice tacigaba da d'awainiya dashi da hidimar karatunshi haryayi degree inda yasamu aikin koyarwa a makarntar secondary ta maza anan cikin garin Katsina.
*Andawo labari NEXT PAGE* 🤪
🏠 *ALMAJIRIN GIDANA* 🤦🏻♀
*Writing By*
*Zee Elkasim (Mmn khady)* 🥰
*Daga Marubuciyar* 📝
*Siyasa ko soyayya*
*Alhini*
*Gidan Asali*
*Halin Girma*
*Autar Hajiya*
*Zanen Zuciya*
*Yarinyar Baba*
*Auren tagwaye*
*Wata Uwar mijin*
*Ke Duniya*
And now 👇🏻
*ALMAJIRIN GIDANA* 🏠
Page 7
Mamar Salim tunda tazo taketa Nan nan da Fauziyya ko kuda bataso yatabata, sai jeramata sannu takeyi, "oh Allah mai iko yau nice zanga jikana a duniya"
"inshaAllah Mama ai dama haka Al'amarin ubangiji yake, mahakurci mawadaci, duk Wanda yayi hakuri tokuwa zaiga ribar hakuri" Salim yafad'a Yana kallon Mama.
Kirarye-kirayen sallar azahar yasa Salim d'auko maganin yace "Fauziyya yakamata kisha maganinnan" kad'a Kai Fauziyya tayi kamar mai shirin kuka Dan tatsani magani a rayuwarta, Koda tana gida sunsan halinta idan ita dakanta zata dauki magani tasha to kuwa sai dai ciwon ya kasheta.
Rarrashinta Salim yafarayi akan tasha maganin soyake yafita masallaci kada lokacin sallah ya wuce, juya Kai tafarayi Alamar bataso.
Duk abunnan mama na kallonsu tasowa tayi tazauna kusada Fauziyya tadafa kafad'arta "haba kekuwa ki daure Kisha maganin mana ko bakiso kiji 'karfin jikinki? Kallon Salim tayi tace "taci abincine?" Girgiza Kai Salim yayi yace "a'a tun dai Karin safe Kuma tayi amai"
"yauga sakarci, ashe dama ahaka kake kokarin duramata magani batare dataci komeba, bakasan hakan matsala bane, dakanta tashiga kitchen tadafa ruwan zafi Wanda yaji kayan kamshi citta da karamfani, sannan tahadamata tea kakkaura, dakanta takawomata tarinka rarrashinta hartasha tea din sannan ta d'aukomata magungunan tarika ballowa tana bata, Fauziyya dole tasa take 'karbar maganin tanasha Dan bazata iya musu da mamar Salim dinba, maganin sani ta d'auko kwara 2 cikin ledarsa tace "shikuma wannan kwara 2 ne duka Zaki shanyeshi" fiddoshi tayi tamikamata shima karba Fauziyya tayi ta shanye, sannan takoma ta kwanta dukda yanzu tanajin 'karfi-karfi ajikinta tunda tasha tea d'in, dama hada yunwa ke Kara galaibatar da ita.
Zama mamar Salim tayi tana kallon Fauziyya tana tausayamata ganin yanda ta canja lokaci guda tayi fari fat, gawata Uwar rama datayi, dama abu gamai d'an jiki.
Dawowar Salim daga masallaci yasa mama tayi haramar tafiya gida,
"Salim nizan wuce Allah sauwake sainasake zagayowa kuma"
"To mama mungode" tare suka fita zuren gidan yarakota, juyowa tayi ta kalleshi tace "Salim karika kula da yarinyarnan sosai, kaga yanzu tana bukatar kulawa, Kuma....
Wata irin 'kara Fauziyya tayi sakamakon wani balai'in ciwo dataji mararta nayi, "Innalillahiwa'inna'ilaihirraji'un, take mai-maitawa da karfi, hakan yasa Salim saurin shigowa gidan Mama ma biyo bayanshi tayi tana fad'in "lafiya miye ke faruwa" durkushe suka iske Fauziyya tsakiyar d'akin tanata murkususu bakinta kuwa sai maimaita salati takeyi, gawani uban gumi data had'a,
Akidime suka nufi wurinta har rige rigen kamata sukeyi suna tambayarta "miye ke damunki?" Cikinta tanunamasu tana magana da kyar "cikina zanmutu Salim, wayyo mutuwa zanyi"
Kamata Salim yayi yace "yi ha'kuri Fauziyya bari nakira Ahmad yazo da mota muje asibiti, wayarshi ya fiddo yakira abokinshi Ahmad yagayamashi halinda ake ciki, kafin yakatse Kiran yaji mama tabuga wani uban salati, dago idonshi yayi dan ganin meke faruwa, jini ne kebin 'kafar Fauziyya kamar me, "Innalillahiwa'inna'ilaihirraji'un" yafad'a.
Cikin tsananin kidemewa Mama tace "kayi sauri kakira Ahmad din ya taho da sauri muje asibiti banaso murasa wannan cikin"
Karar mota sukaji a 'kofar gidan tareda horn, kodajin haka suka gane Ahmad ne ya iso, Kama Fauziyya sukayi akasata a mota sai asibiti.
Binciken farko da'akayima Fauziyya aka tabbatarmasu da lalacewar cikin jikinta na kimanin wata biyu da sati d'aya.
Saboda haka wankin ciki akayimata aka Ida cire cikin, tareda rubutamata magunguna, aranar aka sallameta suka koma gida cike da bakinciki da takaicin rasa cikin.
Salim har saida ya matse Yan kwallah batareda Kowa yasaniba, dan ganin yanda tunda aka tabbatarmasu da zubewar cikin Hajiya tashiga damuwa, yanzu Kuma baisan kowace irin matsalace zata sake kunno kaiba, "Allah gamu gareka" yafad'a a bayyane.
Bayan tafiyar mamar Salim, kuka Fauziyya tafashe dashi tare da fad'awa jikin Salim tace "Hubby yanzu shikenan munrasa wannan Babyn, Ni kaina a yanzu inason Haihuwa, kaduba kaga cikine kawai akace inadashi amma tarai-raya ba wacce mama bata nunaminba, yanzu gashi yazube..... Kara fashewa tayi da kuka.
Har cikin ranshi yakejin kukanta, rarrashinta yakeyi shima kamar yatayata kukan yakeji, amma hakan baidace dashiba amatsayinshi na namiji "kiyi hakuri inshaAllah Allah dayabamu wannan shine zaikuma bamu wani, Kuma wannan d'in ba alkahiri bane agaremu shiyasa Allah yazubardashi, dan duk lokacinda zanyi addu'a nakan roki Allah idan zai azurtamu da haihuwa yabamu d'a ko d'iya wacce zata zama Alkhairi arayuwarmu"
Shiru sukayi suduka bakajin komai sai ajiyar zuciyarda Fauziyya keyi.
Bangaren sani kuwa duk abunda ke faruwa yasani, yatausayama Fauziyya matuka ganin yanda ta galabaita Dan kan idonshi akafito da ita zuwa asibiti, Yana labe Yana kallonsu.
Yanzuma zaune yake nesa kad'an da gidan, Salim yagani yafito daga gidan yanufi hanyar masallaci kasancewar anata kirarye-kirayen sallar isha'i,
Tagabanshi Salim yabi yawuce kasancewar duhun dake akwai unguwar yasa Salim baiga Saninba.
Saboda haka Yana ganin wucewar Salim yayi saurin shiga gidan sallama yayi kusan sau ukku amma shiru ba'a amsaba, d'akin yanufa Kai tsaye kwance ya tarar da Fauziyya kan kujera 3seater tana bacci.
Kallonta yayi zuciyarshi cike da tausayinta ganin yanda ta canja lokaci guda, tarame gawani irin haske data Kara, "kiyi hakuri Fauziyya bada son Raina na aikatamaki hakaba, zuciyata bazata iya jurar ganinki da cikin wani namijiba, cikina yakamata ki dauka ki haifamin baby ba wani ba, Ina jiranki Fauziyya zakizo gareni"
Cikin bacci Fauziyya kejin maganganun sani kamar tana mafarki, Motsawa tayi, da sauri Sani yafita daga d'akin, takalminshi ya dauka a hannu yayi saurin fita daga gidan, Yana fita Salim na dawowa.
Zaune Fauziyya tatashi tana nazarin abunda taji, anya ba aljanu ke garetaba Wanda suka zubarmata da ciki, Dan itadai taji kamar ana fad'in *dani kad'ai yadace ki haihu bada waniba* "Kai wannan shirmen mafarkine, Allah tsaremu da sharrin shaid'an" tafad'a sannan tayi addu'oi tashafe jikinta.
*Mmn khady ce* 👌🏻
[9/25, 4:31 PM] Mariya Umar Kn: 🏠 *ALMAJIRIN GIDANA* 🤦🏻♀
*Writing By*
*Zee Elkasim (Mmn khady)* 🥰
*Daga Marubuciyar* 📝
*Siyasa ko soyayya*
*Alhini*
*Gidan Asali*
*Halin Girma*
*Autar Hajiya*
*Zanen Zuciya*
*Yarinyar Baba*
*Auren tagwaye*
*Wata Uwar mijin*
*Ke Duniya*
And now 👇🏻
*ALMAJIRIN GIDANA* 🏠
Page 8