Sashe 33
Almajirin Gidana Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Zuby tanuna tana bu'katarshi amma ya'ki kulata duk yanda takai da kwakwa dole tahakura amma ta dasa ayar tambaya akanshi, tasan kila yau yahad'u da khairat, Dan idanba hakaba tasan Sani kullum sai yayi, amma bawani Abu aidama tare tagansu, wannan ba abun damuwa bane.
Tundaga wannan lokacin Sani yazama tamkar Mai mata biyu, yau khairat gobe zuby.
Zuby tasan da haka amma koda wasa bata ta6a nunama Sani tasaniba,
Khairat dai batasan da wata ala'ka tsakanin Sani da Zuby ba, barantana Kuma tasan sunyi aure.
Haka rayuwa tacigaba da tafiya, yauda gobe asarar mai rai.
*BAYAN SHEKARA BIYU*
Tsarin gidan Salim ya canja baki d'aya, sakamakon cigaba daya samu wurin aiki, kud'i sun zaunamashi sosai,
Baki d'ayan gidan an canja mashi design, kowace anyimata part d'inta
Sai motoci guda biyu da Salim yasiya, daya saboda hidimar gida, d'ayar Kuma Yana fita aiki da ita kokuma wata zuwa unguwa nafita kunya.
part d'in Fauziyya an fidda d'akin Hanif da Hanifa anzubamasu Kaya kome guda biyu abun gwanin birgewa, yaran sunyi wayo sosai idan kagansu zakayi zaton sunfi shekara biyu.
Hakama Khalid ya girma sosai kyakkyawa dashi, fari tas kallo d'aya bazakace bahaushe bane, zakayi zaton irin 'ya'yan larabawa ne.
wata irin sha'kuwa sukayi da Hanif da Hanifa, bacci kad'ai ke rabasu, wani lokacima ko baccin baya rabasu dan wurinsu Hanif yake kwana, domin yafi samun kulawa anan fiyeda wurin khairat.
Hanifa tunda tataso yarinyace Mai shegen wayo da surutun tsiya, Hanif Kuma akwai son 'ya'uwanshi yayinda Khalid ya kasance so silent magana batacika damunsaba, kullum zaka ganshi shiru kamar marar lafiya yanayinsa, idan kaganshi cikin wal-wala to Yana tare da 'yan'uwanshi Hanif da Hanifa.
Khairat tuni tabar tafiya da Khalid unguwa tunda ta yayeshi, nan take barinshi wurin Fauziyya tayi tafiyarta yawon bin hotel itada Sani.
Inna Rabi Kuma ana yaye twowins takoma 'kauye sai dai tana zuwa lokaci zuwa lokaci tana dubasu, dan zamanta gidan Salim ba'karamin sha'kuwa sukayi da Fauziyya ba.
___________________________
Sani zaune tsakiyar carpet dinda ke shinfed'e tsakiyar falon, kulolin abincine gabanshi zuby Kuma tana zaune gefenshi da alama abinci suka gama ci,
Fira suke tabawa kad'an kad'an, cikin firar tasu zuby tasako maganar zuwa garinsu Sani.
"Waini baby yaushe zamuje garinnan naku naga tunda mukayi magana shekaranjiya bakacemin komeba, yakamata ace nasan 'yan'uwanka koda mutum d'ayane kodan abunda nake d'auke dashi, kaga yanzu cikinnan harya shiga wata hud'u baikamata ace na haihu babu danginkaba, Kuma kaga yakamata iyayenka Susan kayi aure tunda kaga basusan da maganar aurenmu ba".
Saida takai aya sannan yace "na mantane ban gayamakiba tun ranar dakikayimin magana natsara yanda zamuyi tafiyar, gobe zamu tafi inshaAllah saboda haka ki shirya mana kome yanda yakamata.
Wani irin dad'i zuby taji Kuma tundaga lokacin tahau Shirin tafiya.
Ranar khairat da Sani suka had'u hotel kamar yanda suka Saba, bayan sunagama she'ke ayarsu yake sanar da ita maganar zuwanshi garinsu, fatan Alkhairi tayimashi sannan tanuna irin missing d'inshi dazatayi, kud'i mai yawa tabashi tace yayima mutanen gida tsaraba.
Washe gari misalin 'karfe takwas na safe suka fito cikin motar zuby zasuyi tafiyar, tun kafin subar garin suka shiga wani 'katon super market zuby tayima iyayen Sani tsaraba saida tacika but da kayan masarufi sannan suka d'au hanya.
Tafiya suke suna labari, cikin so da 'kauna da kulawa da juna hankalinsu kwance, zuby itace ke driving saboda tafi Sani kwarewa dukda Shima ya iya ta koyamashi Amma har yanzu hannunsa bai gama fad'awa ba.
Tunda suka fita gari zuby tafara sharara uban gudu kamar zata tashi sama dan taga titin baida yawan motoci, wata mota take ko'karin wucewa, saiga wata motar tataho da gudu saitin hannunda zata hau, cikin zafin nama ta kauce sai dai akayi rashin sa'a motar takwacemata tanufi daji, 'karshe takaima wani 'katon icce Karo, kafin kace me jini yafara zuba ta wurin 'kafar motar....
Sani da Zuby Kuma duk iya hangenka baka ganinsu cikin motar.
Mmn khady ce 👎🏻
[9/30, 2:54 PM] Mariya Umar Kn: 🏠 *ALMAJIRIN GIDANA* 🤦🏻♀
*Writing By*
*Zee Elkasim (Mmn khady)* 🥰
*Daga Marubuciyar* 📝
*Siyasa ko soyayya*
*Duniya Juyi*
*Alhini*
*Gidan Asali*
*Halin Girma*
*Autar Hajiya*
*Zanen Zuciya*
*Yarinyar Baba*
*Auren tagwaye*
*Wata Uwar mijin*
*Ke Duniya*
And now 👇🏻
*ALMAJIRIN GIDANA* 🏠
Page 44
*MASU SIYARMIN DA LITTAFI ALLAH YA ISA BAN YAFEBA, KUMA INSHAALLAH KUD'IN BAZAI MAKU ALBARKA BA*
Motar da abun yafaru Kan idonta ce tafara tsayawa kafin wasu motocin duk su tsaya domin taimakon wad'anda sukayi accident d'in.
Kafin ayi wani Abu har police sunzo, nan aka samu aka fiddo Sani Babu Rai tare dashi amma baiji ciwo ko kad'an ba.
Zuby Kuma ansha wahala kafin asamu a fiddota can 'kasan seat itama dai Babu rai amma bataji ciwoba sai Jini dake bin 'kafafunta.
Asibiti aka wuce dasu, kasancewar basuyi nisa dagariba shiyasa aka dawo dasu babban asibitin dake garin, emergency room aka nufa dasu ba Kamar zuby tana matukar bu'katar taimako.
Likitoci ne suka taru akansu domin ceto rayuwarsu, kusan awa biyu kafin asamu numfashin Sani yadawo jikinsa.
Zuby Kuma dama basu dad'e dazuwa asibitin ba ta farfad'o sai dai tayi asarar cikin dake jikinta.
Kwanan Sani da Zuby biyu a asibiti aka sallamesu suka dawo gida, bazaka kallesu kace sunyi wani accident ba, dan babu ko kwarzani a jikinsu, sai dai rashin gudan jininsu dasukayi, Wanda hakan ba'karamin ciwo yayimasuba, bama Kamar Sani Allah yasanyamashi son cikin zuby tun kafin yazo duniya, ashe dai bazai rayu ba, Amma ba yanda zasuyi dole Susama ransu hakuri Allah zai sake basu wani.
Haka suka dangana suka cigaba da rayuwarsu cikin kwanciyar hankali.
6anagaren khairat Kuma yau sati biyu kenan da tafiyar Sani kullum saita Kira wayarshi yafi a 'kirga Amma baya shiga, sakamakon 6acewar wayarsa lokacinda sukayi accident, hakan ba 'karamin damunta yakeba saboda haka yau ta yanke shawarar fita ko Allah zaisa taganshi kokuma taji labarinsa.
A waya takira Salim tagayamashi zataje gidan zuby, bai hanataba saboda haka tahau shiri, Khalid sai binta yake yana cewa mama Ina zuwa, Amma ko kallonsa batayiba tacigaba da shirinta.
Cikin wasu fitinannun riga da siket na wani had'adden material blue, sannan tadawo pink din gyale da pink din takalmi da jaka ta Sanya, kalaluwan turare tafeshe jikinta dashi, tafito daga sashenta Khalid sai binta yake Yana fad'in inazuwa, tureshi tayi tace "Kai kada kadameni ko kaga Ina fita dakaine, wuce can katafi wurinsu Hanif kayi wasa"
Sukuku yanufi sashen Fauziyya Yana hawaye, koda yaje baishigaba sai yatsaya 'kofar falon.
Haniface tafito daga falon taganshi, Kama Hannunshi tayi tace "Khalid waye ya bigeka? Momynka ce ko? Taho mutafi mu momynmu bata duka"
Binta yayi suka wuce d'akinsu, suka had'u da Hanif suka Fara wasa, cikin d'an lokaci Khalid ya manta da wani bacin rai.
Khairat kuma tana fita daga gidan Kai tsaye makarantar su sani tanufa gidansu na *ALMAJIRAI* ta tambaya ko yananan,
Nan suka sheda mata ai Sani yafi shekara biyu rabonsa da zama cikin wannan gidan.
Tambaya tayi ko sunsan inda yakoma, sukace gaskiya Basu saniba, da dai abokinsa Basiru nanan daya gayamata domin shine kad'ai yasani.
Haka tabar wurin ranta a dagule dan taso ace taga Sani yau, yanzu Kuma Ina zata nufa.
Napep ta tsaida tashiga bayan tagayamashi inda zai kaita suka d'au hanya.
Sani Kuma Yana tare da Zuby d'inshi dan tunda sukayi accident suka dawo baya fita ko Ina kullum Yana gida.
Zuby Kuma bata gajiya da abunda aka Saba, badare ba rana kullum aikin kenan.
Yauma Kamar kullum kwance suke Kan gado suna Raya saunnah, tunda aure ne sai dai muce raya Sunnah.
Lokacin khairat tashigo gidan tanata faman kwad'a sallama amma shiru ba'a amsaba, Zuby da Sani sunyi nisa sun Lula acikin duniyar ma'aurata.
Gajiya tayi da sallama tashiga falon bataga kowaba, bedroom tanufa batareda wani tunaniba.
Wata irin 'kara tafasa tareda dafe kanta da hannu biyu sakamakon mummunan ganin datayi tsakanin Zuby da Sani.
Baya tayi dagudu tana niyyar barin gidan, da sauri Sani yasa boxer yabiyo bayanta lokacin harta Kai bakin get tana Shirin fita yayi saurin ri'keta "khairat.... khairat.... Kitsaya mana, ki tsaya ki saurareni.
'ko'karin kwace hannunta takeyi tana kuka Kamar ranta zai fita " mezanji Sani ka cuceni ka kasheni da raina, ashe dama zuby kake nema..... innalillahiwa'inna'ilaihirraji'un"
Wata irin tsawa Sani yadaka mata "ke dallah kirufama mutane baki, kiwuce mushiga daga ciki muyi magana kada kitara mana mutane.
Binshi tayi ciki, zuby Kuma tunda khairat takamasu jikinta ke 6ari tana fad'in "shikenan nashiga ukku na lalace, asirina yagama tonuwa yau nabani na lalace.
Suna shigowa tayi firi-firi da ita Kamar kicemata tak ta ranta ana kare.
Zama Sani yayi kan kujera yacema zuby tami'kamashi rigarshi, jiki na kyarma taje ta d'auko takawomashi yasanya.
Khairat na tsaye tana kallonshi, zuby Kuma ta'ki yarda su had'a Ido da khairat.
Sani ya kalleta yace "ki zauna mana"
"Zama, ai banga ta zamaba cikin wannan 'kazamin gidan, yanzu Sani miye baniyima mena rageka dashi amma bazaka iya ha'kuriba ka danne kwad'ayinka saika 'kara da Zuby, tafad'a tana kuka.
Sannan tacigaba da magana cikin masifa da d'aga murya "Sani kacika munafikin Maci amana, ka cuceni ka cuci rayuwata Allah ya isa kaci amanata.......
"Tassss kakeji ya d'auketa da wani lafiyayye mari, cikin tsananin huci da 6acin rai yace "akwai babbar Maci amana irinki Mai Zina da aure, munafika annamimiya, to Bari kiji in gayamaki zuby ba nemanta nakeba aurenta nayi"
Zaro Ido khairat tayi cikin tsananin firgici tace "Aure.....aurefa kace Sani, zubyn ka aura"
"Tabbas Aure" Sani yafad'a cikin gadara.
Dariya khairat tayi Mai Kama da ta6in hankali tace "to kasani Sani ka auri mutuwarka da kanka, muna zamanmu kaje ka kwaso mana 'kamaya-maya saikutashi mu d'unguma muje asibiti likita yayita aunamu Kamar yadi"
"Mi'kewa tsaye Sani yayi yace "ke dakata khairat bangane inda maganaki ta dosaba.....
Kafin yarufe baki khairat ta kar6e "to Zuby dai 'kanjamau kegaret.......
Kafin ta ida fad'i Sani yaji kanshi na juyamashi yafara gani wani duhu-duhu kawai sai gani sukayi yafad'i sume.
Zuby naganin haka tayo Kan khairat gadan-gadan tacimata kwala, tana fad'in "wlh idan Kika kashemin miji saina kasheki, muguwa."
Itama khairat kwalar Zuby taci tace "gakinan muguwa azzaluma kinsan kinada HIV Kika aureshi danki gogamashi.......
"Na aura d'in ba son abun duniya yakawoshiba, ko kinsan tsakanin aurenmu zuwa yanzu nawa nakashemasa...
Tundaga wannan lokacin Sani yazama tamkar Mai mata biyu, yau khairat gobe zuby.
Zuby tasan da haka amma koda wasa bata ta6a nunama Sani tasaniba,
Khairat dai batasan da wata ala'ka tsakanin Sani da Zuby ba, barantana Kuma tasan sunyi aure.
Haka rayuwa tacigaba da tafiya, yauda gobe asarar mai rai.
*BAYAN SHEKARA BIYU*
Tsarin gidan Salim ya canja baki d'aya, sakamakon cigaba daya samu wurin aiki, kud'i sun zaunamashi sosai,
Baki d'ayan gidan an canja mashi design, kowace anyimata part d'inta
Sai motoci guda biyu da Salim yasiya, daya saboda hidimar gida, d'ayar Kuma Yana fita aiki da ita kokuma wata zuwa unguwa nafita kunya.
part d'in Fauziyya an fidda d'akin Hanif da Hanifa anzubamasu Kaya kome guda biyu abun gwanin birgewa, yaran sunyi wayo sosai idan kagansu zakayi zaton sunfi shekara biyu.
Hakama Khalid ya girma sosai kyakkyawa dashi, fari tas kallo d'aya bazakace bahaushe bane, zakayi zaton irin 'ya'yan larabawa ne.
wata irin sha'kuwa sukayi da Hanif da Hanifa, bacci kad'ai ke rabasu, wani lokacima ko baccin baya rabasu dan wurinsu Hanif yake kwana, domin yafi samun kulawa anan fiyeda wurin khairat.
Hanifa tunda tataso yarinyace Mai shegen wayo da surutun tsiya, Hanif Kuma akwai son 'ya'uwanshi yayinda Khalid ya kasance so silent magana batacika damunsaba, kullum zaka ganshi shiru kamar marar lafiya yanayinsa, idan kaganshi cikin wal-wala to Yana tare da 'yan'uwanshi Hanif da Hanifa.
Khairat tuni tabar tafiya da Khalid unguwa tunda ta yayeshi, nan take barinshi wurin Fauziyya tayi tafiyarta yawon bin hotel itada Sani.
Inna Rabi Kuma ana yaye twowins takoma 'kauye sai dai tana zuwa lokaci zuwa lokaci tana dubasu, dan zamanta gidan Salim ba'karamin sha'kuwa sukayi da Fauziyya ba.
___________________________
Sani zaune tsakiyar carpet dinda ke shinfed'e tsakiyar falon, kulolin abincine gabanshi zuby Kuma tana zaune gefenshi da alama abinci suka gama ci,
Fira suke tabawa kad'an kad'an, cikin firar tasu zuby tasako maganar zuwa garinsu Sani.
"Waini baby yaushe zamuje garinnan naku naga tunda mukayi magana shekaranjiya bakacemin komeba, yakamata ace nasan 'yan'uwanka koda mutum d'ayane kodan abunda nake d'auke dashi, kaga yanzu cikinnan harya shiga wata hud'u baikamata ace na haihu babu danginkaba, Kuma kaga yakamata iyayenka Susan kayi aure tunda kaga basusan da maganar aurenmu ba".
Saida takai aya sannan yace "na mantane ban gayamakiba tun ranar dakikayimin magana natsara yanda zamuyi tafiyar, gobe zamu tafi inshaAllah saboda haka ki shirya mana kome yanda yakamata.
Wani irin dad'i zuby taji Kuma tundaga lokacin tahau Shirin tafiya.
Ranar khairat da Sani suka had'u hotel kamar yanda suka Saba, bayan sunagama she'ke ayarsu yake sanar da ita maganar zuwanshi garinsu, fatan Alkhairi tayimashi sannan tanuna irin missing d'inshi dazatayi, kud'i mai yawa tabashi tace yayima mutanen gida tsaraba.
Washe gari misalin 'karfe takwas na safe suka fito cikin motar zuby zasuyi tafiyar, tun kafin subar garin suka shiga wani 'katon super market zuby tayima iyayen Sani tsaraba saida tacika but da kayan masarufi sannan suka d'au hanya.
Tafiya suke suna labari, cikin so da 'kauna da kulawa da juna hankalinsu kwance, zuby itace ke driving saboda tafi Sani kwarewa dukda Shima ya iya ta koyamashi Amma har yanzu hannunsa bai gama fad'awa ba.
Tunda suka fita gari zuby tafara sharara uban gudu kamar zata tashi sama dan taga titin baida yawan motoci, wata mota take ko'karin wucewa, saiga wata motar tataho da gudu saitin hannunda zata hau, cikin zafin nama ta kauce sai dai akayi rashin sa'a motar takwacemata tanufi daji, 'karshe takaima wani 'katon icce Karo, kafin kace me jini yafara zuba ta wurin 'kafar motar....
Sani da Zuby Kuma duk iya hangenka baka ganinsu cikin motar.
Mmn khady ce 👎🏻
[9/30, 2:54 PM] Mariya Umar Kn: 🏠 *ALMAJIRIN GIDANA* 🤦🏻♀
*Writing By*
*Zee Elkasim (Mmn khady)* 🥰
*Daga Marubuciyar* 📝
*Siyasa ko soyayya*
*Duniya Juyi*
*Alhini*
*Gidan Asali*
*Halin Girma*
*Autar Hajiya*
*Zanen Zuciya*
*Yarinyar Baba*
*Auren tagwaye*
*Wata Uwar mijin*
*Ke Duniya*
And now 👇🏻
*ALMAJIRIN GIDANA* 🏠
Page 44
*MASU SIYARMIN DA LITTAFI ALLAH YA ISA BAN YAFEBA, KUMA INSHAALLAH KUD'IN BAZAI MAKU ALBARKA BA*
Motar da abun yafaru Kan idonta ce tafara tsayawa kafin wasu motocin duk su tsaya domin taimakon wad'anda sukayi accident d'in.
Kafin ayi wani Abu har police sunzo, nan aka samu aka fiddo Sani Babu Rai tare dashi amma baiji ciwo ko kad'an ba.
Zuby Kuma ansha wahala kafin asamu a fiddota can 'kasan seat itama dai Babu rai amma bataji ciwoba sai Jini dake bin 'kafafunta.
Asibiti aka wuce dasu, kasancewar basuyi nisa dagariba shiyasa aka dawo dasu babban asibitin dake garin, emergency room aka nufa dasu ba Kamar zuby tana matukar bu'katar taimako.
Likitoci ne suka taru akansu domin ceto rayuwarsu, kusan awa biyu kafin asamu numfashin Sani yadawo jikinsa.
Zuby Kuma dama basu dad'e dazuwa asibitin ba ta farfad'o sai dai tayi asarar cikin dake jikinta.
Kwanan Sani da Zuby biyu a asibiti aka sallamesu suka dawo gida, bazaka kallesu kace sunyi wani accident ba, dan babu ko kwarzani a jikinsu, sai dai rashin gudan jininsu dasukayi, Wanda hakan ba'karamin ciwo yayimasuba, bama Kamar Sani Allah yasanyamashi son cikin zuby tun kafin yazo duniya, ashe dai bazai rayu ba, Amma ba yanda zasuyi dole Susama ransu hakuri Allah zai sake basu wani.
Haka suka dangana suka cigaba da rayuwarsu cikin kwanciyar hankali.
6anagaren khairat Kuma yau sati biyu kenan da tafiyar Sani kullum saita Kira wayarshi yafi a 'kirga Amma baya shiga, sakamakon 6acewar wayarsa lokacinda sukayi accident, hakan ba 'karamin damunta yakeba saboda haka yau ta yanke shawarar fita ko Allah zaisa taganshi kokuma taji labarinsa.
A waya takira Salim tagayamashi zataje gidan zuby, bai hanataba saboda haka tahau shiri, Khalid sai binta yake yana cewa mama Ina zuwa, Amma ko kallonsa batayiba tacigaba da shirinta.
Cikin wasu fitinannun riga da siket na wani had'adden material blue, sannan tadawo pink din gyale da pink din takalmi da jaka ta Sanya, kalaluwan turare tafeshe jikinta dashi, tafito daga sashenta Khalid sai binta yake Yana fad'in inazuwa, tureshi tayi tace "Kai kada kadameni ko kaga Ina fita dakaine, wuce can katafi wurinsu Hanif kayi wasa"
Sukuku yanufi sashen Fauziyya Yana hawaye, koda yaje baishigaba sai yatsaya 'kofar falon.
Haniface tafito daga falon taganshi, Kama Hannunshi tayi tace "Khalid waye ya bigeka? Momynka ce ko? Taho mutafi mu momynmu bata duka"
Binta yayi suka wuce d'akinsu, suka had'u da Hanif suka Fara wasa, cikin d'an lokaci Khalid ya manta da wani bacin rai.
Khairat kuma tana fita daga gidan Kai tsaye makarantar su sani tanufa gidansu na *ALMAJIRAI* ta tambaya ko yananan,
Nan suka sheda mata ai Sani yafi shekara biyu rabonsa da zama cikin wannan gidan.
Tambaya tayi ko sunsan inda yakoma, sukace gaskiya Basu saniba, da dai abokinsa Basiru nanan daya gayamata domin shine kad'ai yasani.
Haka tabar wurin ranta a dagule dan taso ace taga Sani yau, yanzu Kuma Ina zata nufa.
Napep ta tsaida tashiga bayan tagayamashi inda zai kaita suka d'au hanya.
Sani Kuma Yana tare da Zuby d'inshi dan tunda sukayi accident suka dawo baya fita ko Ina kullum Yana gida.
Zuby Kuma bata gajiya da abunda aka Saba, badare ba rana kullum aikin kenan.
Yauma Kamar kullum kwance suke Kan gado suna Raya saunnah, tunda aure ne sai dai muce raya Sunnah.
Lokacin khairat tashigo gidan tanata faman kwad'a sallama amma shiru ba'a amsaba, Zuby da Sani sunyi nisa sun Lula acikin duniyar ma'aurata.
Gajiya tayi da sallama tashiga falon bataga kowaba, bedroom tanufa batareda wani tunaniba.
Wata irin 'kara tafasa tareda dafe kanta da hannu biyu sakamakon mummunan ganin datayi tsakanin Zuby da Sani.
Baya tayi dagudu tana niyyar barin gidan, da sauri Sani yasa boxer yabiyo bayanta lokacin harta Kai bakin get tana Shirin fita yayi saurin ri'keta "khairat.... khairat.... Kitsaya mana, ki tsaya ki saurareni.
'ko'karin kwace hannunta takeyi tana kuka Kamar ranta zai fita " mezanji Sani ka cuceni ka kasheni da raina, ashe dama zuby kake nema..... innalillahiwa'inna'ilaihirraji'un"
Wata irin tsawa Sani yadaka mata "ke dallah kirufama mutane baki, kiwuce mushiga daga ciki muyi magana kada kitara mana mutane.
Binshi tayi ciki, zuby Kuma tunda khairat takamasu jikinta ke 6ari tana fad'in "shikenan nashiga ukku na lalace, asirina yagama tonuwa yau nabani na lalace.
Suna shigowa tayi firi-firi da ita Kamar kicemata tak ta ranta ana kare.
Zama Sani yayi kan kujera yacema zuby tami'kamashi rigarshi, jiki na kyarma taje ta d'auko takawomashi yasanya.
Khairat na tsaye tana kallonshi, zuby Kuma ta'ki yarda su had'a Ido da khairat.
Sani ya kalleta yace "ki zauna mana"
"Zama, ai banga ta zamaba cikin wannan 'kazamin gidan, yanzu Sani miye baniyima mena rageka dashi amma bazaka iya ha'kuriba ka danne kwad'ayinka saika 'kara da Zuby, tafad'a tana kuka.
Sannan tacigaba da magana cikin masifa da d'aga murya "Sani kacika munafikin Maci amana, ka cuceni ka cuci rayuwata Allah ya isa kaci amanata.......
"Tassss kakeji ya d'auketa da wani lafiyayye mari, cikin tsananin huci da 6acin rai yace "akwai babbar Maci amana irinki Mai Zina da aure, munafika annamimiya, to Bari kiji in gayamaki zuby ba nemanta nakeba aurenta nayi"
Zaro Ido khairat tayi cikin tsananin firgici tace "Aure.....aurefa kace Sani, zubyn ka aura"
"Tabbas Aure" Sani yafad'a cikin gadara.
Dariya khairat tayi Mai Kama da ta6in hankali tace "to kasani Sani ka auri mutuwarka da kanka, muna zamanmu kaje ka kwaso mana 'kamaya-maya saikutashi mu d'unguma muje asibiti likita yayita aunamu Kamar yadi"
"Mi'kewa tsaye Sani yayi yace "ke dakata khairat bangane inda maganaki ta dosaba.....
Kafin yarufe baki khairat ta kar6e "to Zuby dai 'kanjamau kegaret.......
Kafin ta ida fad'i Sani yaji kanshi na juyamashi yafara gani wani duhu-duhu kawai sai gani sukayi yafad'i sume.
Zuby naganin haka tayo Kan khairat gadan-gadan tacimata kwala, tana fad'in "wlh idan Kika kashemin miji saina kasheki, muguwa."
Itama khairat kwalar Zuby taci tace "gakinan muguwa azzaluma kinsan kinada HIV Kika aureshi danki gogamashi.......
"Na aura d'in ba son abun duniya yakawoshiba, ko kinsan tsakanin aurenmu zuwa yanzu nawa nakashemasa...