Sashe 5
Almajirin Gidana Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ba karamin bakinciki da takaici Salim da Fauziyya sukayiba dangane da zubewar cikin, amma yazasuyi dole suka hakura suka fauwalama Allah kome, dama shine yabasu Kuma shine zai sake basu wani.
Sai dai wata matsalar tunda Fauziyya tayi barin take fama da wani irin ciwon mara Wanda tarasa gane kanshi, amma bata taba fadama kowaba, ko Salim bata gayamawaba,
WATA SABUWA INJI YAN CACA,
Fauziyya ce zaune tsakar gida itada Salim, sanye take cikin wasu Riga da wando na Pakistan Wanda sukayi matukar karbar jikinta, kamar wata India, Salim Kuma sanye da wando three-quarter da riga body hug, kayan sun karbi jikinsa sunyimashi kyau sosai, Salim kyakkyawa ne ajin farko, dogo ne, idanunsa makimanta, bakinsa dai-dai nashi, ga saje dayabi fuskarsa yayi kwance luf, ba baki bane sannan Kuma bazaka kirashi fariba, tsaka tsakiya yake,
Kwance yake yadora kanshi kan cinyar Fauziyya, hannuwanshi kan fuskarta Yana wasa da dogon gashinta wanda yakasance kwance bisa kafadunta, murmurshi suke sakarma junansu lokaci zuwa lokaci, da alama yanayin yayimasu dadi,
Gangarowa Salim yayi da hannunshi kan cikin Fauziyya yadafa cikin yace "Wai yaushe Zaki sake samun wani baby ne, yaufa shekara daya kenan da zubewar wancan cikin Amma har yanzu shiru, murmushi Fauziyya tayi tace "Hubby, miye kakeci nabaka nazuba, ai idan natashi yan biyu, zan haifama masu Kama dakai"
"A'a ninafiso ki haifamin masu Kama dake, dan yakansance ko ina na juya a gidannan inrika kallon kyawawan fuskoki, data matata data 'ya'yana"
"Hubby ai kafini kyau nesa bakusaba"
"Inji waye yafad'amaki, to bari kiji in fasalatamaki yanda kyawunki yake, Na farko Fauziyya ke farace, kinsan mutane nacewa (Kowa yayi fari yagama kyau), na biyu keba gajera bace, Kuma baza'a saki layin dogayeba, dai-dai dai-dai yanda nakeso haka kike, sannan kinada manyan idanuwa masu d'aukar hankali, da dogon hanci, sannan kinada karamin baki, da tattausan labba, hakoranki farare tas ajere ga siriryar wushirya data Kara kawatasu, kinsan abunda kekaramaki kyau kuwa?" Girgiza Kai Fauziyya tayi tana murmushi, "idan kikayi dariya dimple dinki ya bayyana bakaramin kyau yake karamakiba, ga diri jiki Allah ya horemaki, Fauziyya kinada manyan breast" hannu tasa tarufe fuskarta dan maganar tabata kunya, "sannan kinada hips mai d'aukar hankali, Kai Fauziyya kin had'u kinada kyau matu'ka, inafata ko alahira Allah yabarminke amatsayin mata agareni Fauziyya......
Mama sukagani tsaye akansu, kamar an jehota tashigo gidan bako sallama tanata cika tana batsewa, batako damu da yanayin data iskesuba "to shanyayye Wanda mace tagama dashi, yanzu Kai Salim ka rainani bakajin maganata, ban Isa inbaka umarni kabiba, naje gidansu Rabi'atu ance bakajeba, tokasani ko kaje kaganta ku dai-daita kanku ko kada kaje Babu fashi aurenka da ita, dole kakara aure Salim, wacce zata haihu nakeso ka auro ba wacce bata haihuwaba"
Hawaye yagama wanke fuskar Fauziyya, wasu nabin wasu, tashi tayi tashige d'aki tana cigaba da kuka,
"Ina Zaki munafuka, wato kinshige d'aki kinbar karya tayi haushinta ita d'aya"
Dawowa Fauziyya tayi ta durkusa gaban Mama inda shima Salim yake durkushe gabanta tanata zazzaga ruwan bala'i.
Bud'e jikka mama tayi taciro biro da takarda ta watsama Salim a fuska, "amshi maza maza karubuta takardar saki kaba wannan yarinyar takoma gidan ubanta, dan nakula itace kehanaka bin umarnina"
Sai yanzu Salim ya iya bud'e baki yayi magana "a'a mama wlh baruwan Fauziyya da maganar damukayi dake, asalima ita batasan da maganar ba, Dan Allah Mama kiyi hakuri kada kirabani da matata wlh Ina sonta bazan iya rayuwa batare da it....
Tassss kakeji mama ta d'auke Salim da mari, arazane Fauziyya tadago ta kalli mama zuciyarta na Kuna, "ni kakegayama kanason wannan kodaddiyar yarinyar, Salim yaushe tamaidaka marar kunya, to wlh kayi gaggawar sakinta tun muna shaida juna nidakai"
"Mama kisani saki ba'ayinshi batareda wani kwakkwaran daliliba,Kuma....
"Kwakkwaran dalili gashi a bayyane bata Haihuwa, akwai wani dalili Wanda yafi wannan" mamar tatari numfashinsa tafad'a.
"To kiyi hakuri mama bazan iya sakin Fauziyya ba, danba laifin datayimani, kuma saki abune wanda Allah ya halatta amma bayasonshi, kinga bai kamata mama da girmanki da iliminki kisani in aikata abunda Allah bayaso ba, sannan Kuma mama malam Mai ahlari yace Babu bi ga abunn halitta wurin sabama umarnin ubangiji, Kinga yanzu idan nabi umarninki na saki Fauziyya nasabama mahaliccina, hakan Kuma ba dai-dai bane"
Bala'i mama tacigaba dayi tana fad'in Salim Ni zakayima wa'azi, nicefa na haifeka amma kanemi kagayamin Allah da annabi, lallai nayarda Salim nangaba kila ko wurina bazata barka karika zuwaba, to kasani kwana biyu nabaka kada ka kuskura indawo in iske Fauziyya agidannan, idan Kuma ba hakaba rayuka zasu baci" tana gama fadi tafice daga gidan kamar zata tashi sama.
Kusan Karo tayi da Sani Wanda yadade a zaure Yana jiyo badakalar da akeyi acikin gidan, har azuciyarshi yakejin farin ciki, yana cewa "yauwa mama kisa Salim yasaki Fauziyya in aureta dan dani tadace badashiba"
Durkusawa sani yayi har kasa yagaida mamar Salim, ko kallonshi batayiba barantana ta amsa gaisuwarshi tawuce fuuuu, bin bayanta yayi da kallo yace "masifaffiya jarababba" shima baya yayi batareda yashiga gidanba, amma zuciyarshi cike da farinciki.
Tunda Mama tafita Salim yaketa faman rarrashin Fauziyya, "kiyi hakuri Fauziyya , Ina tare dake komi wuya kome tsanani, bazan rabu dakeba, Ina sonki, rungumeta yayi ajikinshi yakai bakinshi saitin kunnenta Yana radamata wasu kalamai Wanda nikaina bansan kome yake fadaba, kunsan tsakanin mata da miji sai Allah Nan Naga Fauziyya na dariya harda kyakyatawa, dama abunda Salim kenema kenan, daukarta yayi yanufi bedroom da ita, kan gado yayimasu masauki nanfa sukacigaba da farantama junansu rai har suka samu ladar aure.
Yau sati biyu kenan mamar Salim bata Kara zuwa gidanba, Fauziyya da Salim Kuma sun manta da Al'amarinta, Salim kuwa tsawon wannan lokacin baije gidan mamaba, dan gani yake zuwanshi dai-dai yake da tunoma mama abunda takeso ya aikata na rabuwa da Fauziyya.
DARE MAHUTAR BAWA
Kwance suke kan gado Salim yabi ya kan'kame Fauziyya a 'kirjinsa kamar Wanda akace za'a kwacemashi ita.
Can cikin bacci Fauziyya takejin ciwon ciki, ahankali tabud'e idonta ta saukesu kan agogon bangon d'akin 'karfe 12 da rabi na dare, batayi niyyar tada Salim ba Amma sai taji ciwon sai Kara gaba yakeyi har abun nanema ya girmi tunaninta.
Taba Salim tayi tace "hubby, hubby cikina" saurin bude Ido Salim yayi yace meyasameki, "cikina ke ciwo tafad'a tana ciccije baki saboda tsananin azabar ciwon dake addabarta.
"Subhanallah, yafad'a yatashi yacanja Kaya itama ya taimakamata ta canja yace Zaki iya hawa mashin muje asibiti?" d'agamashi kai tayi Alamar e,
Haka suka fito unguwar tsit bakowa, Salim yatada mashin Fauziyya tahau suka d'au hanyar zuwa asibiti Fauziyya na kwance bayan Salim, idan cikin ya murdamata saita kan'kameshi har suka iso wani asibitin kudi dake nan kusada unguwarsu,
Sunyi rashin sa'a babu likita sai wasu nurse suka karbeta sukayimata allurar rage radadin ciwon tareda sanyamata 'karin ruwa, cikin ikon Allah kuwa saitaji sauki,
Nan suka tabbatar ma Salim Akan dasafe likita zaidubata yaga miye matsalar.
Nurse dinne suka umarci Salim daya koma gida dasafe yadawo, sune zasu rika kula da Fauziyyar.
Washe gari 'karfe bakwai asibitin tayima Salim, dakinda Fauziyya take yanufa Kai tsaye, bacci ya iske tanayi, yayi kusan minti goma dashiga kafin tafarka bakinta d'auke da salati, taimakamata yayi tashiga toilet tayo Alwala tazo tayi sallah, sannan yatambayeta karfin jikinta "da sauki sosai tabashi amsa" wayarta yamik'amata "ga wayarki natahomaki da ita Koda Zaki nemi wani kokuma anemeki" "Nagode hubby" tafad'a tareda karbar wayar.
*Dan Allah kurika ahkuri da duk yanda kuka samu wlh abubuwa sunayimin yawa ga hidimar gida, gana yara, Amma duk sanda nake free ai sau 2 nakemaku post ko*
*Mmn khady ce* 🥰
[9/25, 4:32 PM] Mariya Umar Kn: 🏠 *ALMAJIRIN GIDANA* 🤦🏻♀
*Writing By*
*Zee Elkasim (Mmn khady)* 🥰
*Daga Marubuciyar* 📝
*Siyasa ko soyayya*
*Alhini*
*Gidan Asali*
*Halin Girma*
*Autar Hajiya*
*Zanen Zuciya*
*Yarinyar Baba*
*Auren tagwaye*
*Wata Uwar mijin*
*Ke Duniya*
And now 👇🏻
*ALMAJIRIN GIDANA* 🏠
Page 9
*Alhmdlh mundawo hutun sallah, my fans Happy Eid Elkabir, Ina mi'ka sa'kon barka da sallah ga 'yan'uwana da Kuma masoyana da kannena, Ina godiya ga irin soda 'kauna dakuke nunamin Nagode*
*Gaisuwa gareku kannena na kaina*
*Halimatu Elkasim*
*Hauwa'u Elkasim*
*Nasibat Elkasim*
&
*Amratu friend din Hauwa'u inayinki 100% Allah yabar zumunci*
Da misalin karfe takwas na safe likita yazo d'akinda aka kwantar da Fauziyya, da sallama yashigo tare da wasu nurses su biyu wadanda suka karbi Fauziyyar a jiya, already dama sunyimashi bayanin matsalarta tunda yashigo asibitin, umarni yabada da ayima Fauziyya awon jini Dana fitsari sannan yaturasu d'akin scanning Dan Kara duba lafiyarta.
Bayani yayima Salim yace "zamuyi wannan gwaje-gwaje dakuma hoton cikin nata inshaAllah zamu gano kowace irin matsalace ke damunta".
"To Doctor nagode" Salim yafad'a, Nan aka dibi jinin Fauziyya, dakuma fitsari sannan sukaje akayimata scanning,
Dawowa sukayi d'akin suka zauna suna jiran sakamako.
Bangaren sani Kuma, kamar yanda yasaba karfe takwas yake zuwa aikinsa gidan Fauziyya, sai dai yau Yana zuwa ya tararda 'kofar gidan gar'kame, tsayawa yayi Yana mamakin Ina Fauziyya tatafi, haka tunda safe, iya saninshi da tsawon zaman dayayi agidan Fauziyya bata tafiya unguwa bata gayamashiba Dan karyazo ya tarda batanan, "to ikon Allah" yafad'a afili, sannan yasamu wuri ya zauna kusada gidan zuciyarshi cike da tunani barkatai.
Wayarshi ya fiddo yafara shafawa, hotunan Fauziyya yake kallo daya bayan daya, kan wani hoto yazo Wanda Fauziyya tayi da mini skirt da wata Yar yaloluwar riga wacce ko hannuwan kirki batadu, ga wuyan rigar Mai fadine, shara-shara rigar take, hatta kalar bireziyar datasaka ana gani, Wanda Salim ne yayimata hoton da kanshi lokacinda tayi kwalliyar yake yaba kyanta, tanayimashi musu shine yace Bari yayimata hoto taga irin kyawun datayi shinefa akayi hoton, tagani Kuma saita barshi awarta har Sani yasamu damar turashi awayarta, Kuma duk cikin hotunanta yafison wannan, idan Yana kallonshi har wani nishadi yakeyi.
Zooming din hoton yarikayi Yana karema ko'ina najikinta kallo, Yana fad'in "Fauziyya Ina sonki Ina kaunarki, inason kasancewa da wannan kyakkyawar fuskar taki, da dirarriyar surar jikinki wacce bakowace mace Allah yayima irintaba, Fauziyya inaso inji fatar jikina ta hadu da lallausar fatar jikinki, Fauziyya kisoni Mana, kisoni yanda nake sonki....
Saurin fita yayi daga folder picture din Fauziyya, dan folder guda yayima hotunanta a wayarshi Wanda idan yashiga su kadai zaita gani.
Sai dai wata matsalar tunda Fauziyya tayi barin take fama da wani irin ciwon mara Wanda tarasa gane kanshi, amma bata taba fadama kowaba, ko Salim bata gayamawaba,
WATA SABUWA INJI YAN CACA,
Fauziyya ce zaune tsakar gida itada Salim, sanye take cikin wasu Riga da wando na Pakistan Wanda sukayi matukar karbar jikinta, kamar wata India, Salim Kuma sanye da wando three-quarter da riga body hug, kayan sun karbi jikinsa sunyimashi kyau sosai, Salim kyakkyawa ne ajin farko, dogo ne, idanunsa makimanta, bakinsa dai-dai nashi, ga saje dayabi fuskarsa yayi kwance luf, ba baki bane sannan Kuma bazaka kirashi fariba, tsaka tsakiya yake,
Kwance yake yadora kanshi kan cinyar Fauziyya, hannuwanshi kan fuskarta Yana wasa da dogon gashinta wanda yakasance kwance bisa kafadunta, murmurshi suke sakarma junansu lokaci zuwa lokaci, da alama yanayin yayimasu dadi,
Gangarowa Salim yayi da hannunshi kan cikin Fauziyya yadafa cikin yace "Wai yaushe Zaki sake samun wani baby ne, yaufa shekara daya kenan da zubewar wancan cikin Amma har yanzu shiru, murmushi Fauziyya tayi tace "Hubby, miye kakeci nabaka nazuba, ai idan natashi yan biyu, zan haifama masu Kama dakai"
"A'a ninafiso ki haifamin masu Kama dake, dan yakansance ko ina na juya a gidannan inrika kallon kyawawan fuskoki, data matata data 'ya'yana"
"Hubby ai kafini kyau nesa bakusaba"
"Inji waye yafad'amaki, to bari kiji in fasalatamaki yanda kyawunki yake, Na farko Fauziyya ke farace, kinsan mutane nacewa (Kowa yayi fari yagama kyau), na biyu keba gajera bace, Kuma baza'a saki layin dogayeba, dai-dai dai-dai yanda nakeso haka kike, sannan kinada manyan idanuwa masu d'aukar hankali, da dogon hanci, sannan kinada karamin baki, da tattausan labba, hakoranki farare tas ajere ga siriryar wushirya data Kara kawatasu, kinsan abunda kekaramaki kyau kuwa?" Girgiza Kai Fauziyya tayi tana murmushi, "idan kikayi dariya dimple dinki ya bayyana bakaramin kyau yake karamakiba, ga diri jiki Allah ya horemaki, Fauziyya kinada manyan breast" hannu tasa tarufe fuskarta dan maganar tabata kunya, "sannan kinada hips mai d'aukar hankali, Kai Fauziyya kin had'u kinada kyau matu'ka, inafata ko alahira Allah yabarminke amatsayin mata agareni Fauziyya......
Mama sukagani tsaye akansu, kamar an jehota tashigo gidan bako sallama tanata cika tana batsewa, batako damu da yanayin data iskesuba "to shanyayye Wanda mace tagama dashi, yanzu Kai Salim ka rainani bakajin maganata, ban Isa inbaka umarni kabiba, naje gidansu Rabi'atu ance bakajeba, tokasani ko kaje kaganta ku dai-daita kanku ko kada kaje Babu fashi aurenka da ita, dole kakara aure Salim, wacce zata haihu nakeso ka auro ba wacce bata haihuwaba"
Hawaye yagama wanke fuskar Fauziyya, wasu nabin wasu, tashi tayi tashige d'aki tana cigaba da kuka,
"Ina Zaki munafuka, wato kinshige d'aki kinbar karya tayi haushinta ita d'aya"
Dawowa Fauziyya tayi ta durkusa gaban Mama inda shima Salim yake durkushe gabanta tanata zazzaga ruwan bala'i.
Bud'e jikka mama tayi taciro biro da takarda ta watsama Salim a fuska, "amshi maza maza karubuta takardar saki kaba wannan yarinyar takoma gidan ubanta, dan nakula itace kehanaka bin umarnina"
Sai yanzu Salim ya iya bud'e baki yayi magana "a'a mama wlh baruwan Fauziyya da maganar damukayi dake, asalima ita batasan da maganar ba, Dan Allah Mama kiyi hakuri kada kirabani da matata wlh Ina sonta bazan iya rayuwa batare da it....
Tassss kakeji mama ta d'auke Salim da mari, arazane Fauziyya tadago ta kalli mama zuciyarta na Kuna, "ni kakegayama kanason wannan kodaddiyar yarinyar, Salim yaushe tamaidaka marar kunya, to wlh kayi gaggawar sakinta tun muna shaida juna nidakai"
"Mama kisani saki ba'ayinshi batareda wani kwakkwaran daliliba,Kuma....
"Kwakkwaran dalili gashi a bayyane bata Haihuwa, akwai wani dalili Wanda yafi wannan" mamar tatari numfashinsa tafad'a.
"To kiyi hakuri mama bazan iya sakin Fauziyya ba, danba laifin datayimani, kuma saki abune wanda Allah ya halatta amma bayasonshi, kinga bai kamata mama da girmanki da iliminki kisani in aikata abunda Allah bayaso ba, sannan Kuma mama malam Mai ahlari yace Babu bi ga abunn halitta wurin sabama umarnin ubangiji, Kinga yanzu idan nabi umarninki na saki Fauziyya nasabama mahaliccina, hakan Kuma ba dai-dai bane"
Bala'i mama tacigaba dayi tana fad'in Salim Ni zakayima wa'azi, nicefa na haifeka amma kanemi kagayamin Allah da annabi, lallai nayarda Salim nangaba kila ko wurina bazata barka karika zuwaba, to kasani kwana biyu nabaka kada ka kuskura indawo in iske Fauziyya agidannan, idan Kuma ba hakaba rayuka zasu baci" tana gama fadi tafice daga gidan kamar zata tashi sama.
Kusan Karo tayi da Sani Wanda yadade a zaure Yana jiyo badakalar da akeyi acikin gidan, har azuciyarshi yakejin farin ciki, yana cewa "yauwa mama kisa Salim yasaki Fauziyya in aureta dan dani tadace badashiba"
Durkusawa sani yayi har kasa yagaida mamar Salim, ko kallonshi batayiba barantana ta amsa gaisuwarshi tawuce fuuuu, bin bayanta yayi da kallo yace "masifaffiya jarababba" shima baya yayi batareda yashiga gidanba, amma zuciyarshi cike da farinciki.
Tunda Mama tafita Salim yaketa faman rarrashin Fauziyya, "kiyi hakuri Fauziyya , Ina tare dake komi wuya kome tsanani, bazan rabu dakeba, Ina sonki, rungumeta yayi ajikinshi yakai bakinshi saitin kunnenta Yana radamata wasu kalamai Wanda nikaina bansan kome yake fadaba, kunsan tsakanin mata da miji sai Allah Nan Naga Fauziyya na dariya harda kyakyatawa, dama abunda Salim kenema kenan, daukarta yayi yanufi bedroom da ita, kan gado yayimasu masauki nanfa sukacigaba da farantama junansu rai har suka samu ladar aure.
Yau sati biyu kenan mamar Salim bata Kara zuwa gidanba, Fauziyya da Salim Kuma sun manta da Al'amarinta, Salim kuwa tsawon wannan lokacin baije gidan mamaba, dan gani yake zuwanshi dai-dai yake da tunoma mama abunda takeso ya aikata na rabuwa da Fauziyya.
DARE MAHUTAR BAWA
Kwance suke kan gado Salim yabi ya kan'kame Fauziyya a 'kirjinsa kamar Wanda akace za'a kwacemashi ita.
Can cikin bacci Fauziyya takejin ciwon ciki, ahankali tabud'e idonta ta saukesu kan agogon bangon d'akin 'karfe 12 da rabi na dare, batayi niyyar tada Salim ba Amma sai taji ciwon sai Kara gaba yakeyi har abun nanema ya girmi tunaninta.
Taba Salim tayi tace "hubby, hubby cikina" saurin bude Ido Salim yayi yace meyasameki, "cikina ke ciwo tafad'a tana ciccije baki saboda tsananin azabar ciwon dake addabarta.
"Subhanallah, yafad'a yatashi yacanja Kaya itama ya taimakamata ta canja yace Zaki iya hawa mashin muje asibiti?" d'agamashi kai tayi Alamar e,
Haka suka fito unguwar tsit bakowa, Salim yatada mashin Fauziyya tahau suka d'au hanyar zuwa asibiti Fauziyya na kwance bayan Salim, idan cikin ya murdamata saita kan'kameshi har suka iso wani asibitin kudi dake nan kusada unguwarsu,
Sunyi rashin sa'a babu likita sai wasu nurse suka karbeta sukayimata allurar rage radadin ciwon tareda sanyamata 'karin ruwa, cikin ikon Allah kuwa saitaji sauki,
Nan suka tabbatar ma Salim Akan dasafe likita zaidubata yaga miye matsalar.
Nurse dinne suka umarci Salim daya koma gida dasafe yadawo, sune zasu rika kula da Fauziyyar.
Washe gari 'karfe bakwai asibitin tayima Salim, dakinda Fauziyya take yanufa Kai tsaye, bacci ya iske tanayi, yayi kusan minti goma dashiga kafin tafarka bakinta d'auke da salati, taimakamata yayi tashiga toilet tayo Alwala tazo tayi sallah, sannan yatambayeta karfin jikinta "da sauki sosai tabashi amsa" wayarta yamik'amata "ga wayarki natahomaki da ita Koda Zaki nemi wani kokuma anemeki" "Nagode hubby" tafad'a tareda karbar wayar.
*Dan Allah kurika ahkuri da duk yanda kuka samu wlh abubuwa sunayimin yawa ga hidimar gida, gana yara, Amma duk sanda nake free ai sau 2 nakemaku post ko*
*Mmn khady ce* 🥰
[9/25, 4:32 PM] Mariya Umar Kn: 🏠 *ALMAJIRIN GIDANA* 🤦🏻♀
*Writing By*
*Zee Elkasim (Mmn khady)* 🥰
*Daga Marubuciyar* 📝
*Siyasa ko soyayya*
*Alhini*
*Gidan Asali*
*Halin Girma*
*Autar Hajiya*
*Zanen Zuciya*
*Yarinyar Baba*
*Auren tagwaye*
*Wata Uwar mijin*
*Ke Duniya*
And now 👇🏻
*ALMAJIRIN GIDANA* 🏠
Page 9
*Alhmdlh mundawo hutun sallah, my fans Happy Eid Elkabir, Ina mi'ka sa'kon barka da sallah ga 'yan'uwana da Kuma masoyana da kannena, Ina godiya ga irin soda 'kauna dakuke nunamin Nagode*
*Gaisuwa gareku kannena na kaina*
*Halimatu Elkasim*
*Hauwa'u Elkasim*
*Nasibat Elkasim*
&
*Amratu friend din Hauwa'u inayinki 100% Allah yabar zumunci*
Da misalin karfe takwas na safe likita yazo d'akinda aka kwantar da Fauziyya, da sallama yashigo tare da wasu nurses su biyu wadanda suka karbi Fauziyyar a jiya, already dama sunyimashi bayanin matsalarta tunda yashigo asibitin, umarni yabada da ayima Fauziyya awon jini Dana fitsari sannan yaturasu d'akin scanning Dan Kara duba lafiyarta.
Bayani yayima Salim yace "zamuyi wannan gwaje-gwaje dakuma hoton cikin nata inshaAllah zamu gano kowace irin matsalace ke damunta".
"To Doctor nagode" Salim yafad'a, Nan aka dibi jinin Fauziyya, dakuma fitsari sannan sukaje akayimata scanning,
Dawowa sukayi d'akin suka zauna suna jiran sakamako.
Bangaren sani Kuma, kamar yanda yasaba karfe takwas yake zuwa aikinsa gidan Fauziyya, sai dai yau Yana zuwa ya tararda 'kofar gidan gar'kame, tsayawa yayi Yana mamakin Ina Fauziyya tatafi, haka tunda safe, iya saninshi da tsawon zaman dayayi agidan Fauziyya bata tafiya unguwa bata gayamashiba Dan karyazo ya tarda batanan, "to ikon Allah" yafad'a afili, sannan yasamu wuri ya zauna kusada gidan zuciyarshi cike da tunani barkatai.
Wayarshi ya fiddo yafara shafawa, hotunan Fauziyya yake kallo daya bayan daya, kan wani hoto yazo Wanda Fauziyya tayi da mini skirt da wata Yar yaloluwar riga wacce ko hannuwan kirki batadu, ga wuyan rigar Mai fadine, shara-shara rigar take, hatta kalar bireziyar datasaka ana gani, Wanda Salim ne yayimata hoton da kanshi lokacinda tayi kwalliyar yake yaba kyanta, tanayimashi musu shine yace Bari yayimata hoto taga irin kyawun datayi shinefa akayi hoton, tagani Kuma saita barshi awarta har Sani yasamu damar turashi awayarta, Kuma duk cikin hotunanta yafison wannan, idan Yana kallonshi har wani nishadi yakeyi.
Zooming din hoton yarikayi Yana karema ko'ina najikinta kallo, Yana fad'in "Fauziyya Ina sonki Ina kaunarki, inason kasancewa da wannan kyakkyawar fuskar taki, da dirarriyar surar jikinki wacce bakowace mace Allah yayima irintaba, Fauziyya inaso inji fatar jikina ta hadu da lallausar fatar jikinki, Fauziyya kisoni Mana, kisoni yanda nake sonki....
Saurin fita yayi daga folder picture din Fauziyya, dan folder guda yayima hotunanta a wayarshi Wanda idan yashiga su kadai zaita gani.