Sashe 31
Almajirin Gidana Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Da sauri Salim yanufi d'akin Fauziyya yasanardasu halinda khairat d'in take ciki, Inna Rabi ce tayi saurin zuwa d'akin ta matu'kar tausayama halinda taga khairat d'in.
Kamata tayi takaita toilet tagyaramata jikinta tare da canja mata Kaya, dai-dai lokacin Salim yazo da mota Fauziyya da Inna Rabi suka Kama khairat d'in suka kaita mota tareda Inna Rabi suka tafi asibitin.
Fauziyya Kuma komawa tayi tagyra d'akin khairat d'in duk inda tabata da Jini ta goge, takunna tsintsiyar'kamshi tajawo d'akin sannan takoma nata d'akin, cike da tsananin tausayin khairat, "dama haka ake shan azaba wurin Haihuwa, ya Allah kakawomin tawa da sauki, itama Allah ya sau'ka'ka mata yasa ta haihu lafiya.
Zama Fauziyya tayi tanata tunani jikinta duk yayi sanyi,
Sani ne yashigo gidan, d'akin Fauziyya yanufa ganin d'akin khairat arufe, fitowa Fauziyya tayi tace "Sani Kaine"
"Eh wlh aunty, ina khairat ne"
"Khairat tana asibiti batada lpy, anama sa ran haihuwace"
"Haihuwa?" Sani yafad'i cikeda mamaki da tsoro da fargaba.
"Eh haka nake tunani"
"To Allah dai ya sauketa lpy" Sani yafad'i
"Ameen Sani, ammafa khairat tanajin jiki sosai wlh"
Haka suka d'anyi fira sama-sama, kafin Sanin yabar gidan.
Yana fita Kai tsaye asibitin yanufa, Salim da Inna Rabi ya iske bakin labour room, sai raba idanu suke suna jiran tsammani, zuwansu asibitin kusan mace bakwai ta haihu, Amma khairat har yanzu ba labari.
Wasa-wasa 'har 'karfe shidda na yamma khairat bata haihuba, duk wata dabara daya kamata likitoci suyi sunyi amma abun ya faskara, saboda haka khairat sai an dangano da theater room.
Likitan dakanshi yakira Salim yasanar dashi "a gaskiya matarka tana tsakanin rayuwa da mutuwa, cikin biyu dole ayi d'aya, kodai ayi gaggawar yimata CS aceto rayuwarta data abunda ke cikinta, kokuma ana gaf da rasa ranta itada d'anda ke cikinta, saboda ta galabaita yanzu batada 'karfinda zata iya Haihuwa da kanta, hakama d'anda ke cikinta yagama Shan wahala zai iya rasa ranshi idan aka 'kara Kai wani lokaci"
Cikin tsananin rud'ewa Salim yace "Doctor ayi duk abunda yakamata"
Nantake akaba Salim takarda yasa hannu, cikin 'kan'kanin lokaci akagama shirya kome aka fito da khairat cikin green d'in Kaya Kan gadon da ake tura marar lafiya, tagaban Sani aka wuce operation room da ita, binsu kawai yayi da kallo, yau ce rana ta farko da yaji tausayin khairat ya d'arsu a zuciyarshi.
Fauziyya tana gida hankalinta har yanzu ya'ki kwantawa wayar Salim takira Nan yake sanar da ita C's za'ayima khairat.
Innalillahiwa'inna'ilaihirraji'un, shine abunda ta rin'ka mai-maitawa, fatanta Allah ya sauki khairat lpy itakuma Allah yakawomata tata da sauki.
Misalin karfe sha d'ayan dare aka fito da khairat daga theater, Alhmdlh anyi nasarar fiddo santalelen jariri mai Kama da khairat, kyakkyawa dashi zubin larabawa.
Godiya Salim yayima Allah, Nan take yakira Fauziyya yagayamata, tanuna farincinta sosai, sannan yakira mamarshi yagayamata haihuwar, har rawa tataka dan murna, yau tasamu jika, danma dare yayi sosai aida tataho asibitin yanzu, addu'ar samun lafiya tayima khairat itada abunda ta Haifa.
Hajiya Habi maman khairat Mama takira tagayamata haihuwar d'iyarta, Wai kada kaso kaga murna wurinta, ai da wannan daren kasa daurewa tayi saida ta dangano da asibitin taga lafiyar 'yarta da jikanta.
Washe gari tunda safe Fauziyya tashirya zuwa asibitin,
Salim yakaita bayan tahad'a masu kayan breakfast.
Kwance ta iske khairat Kan gado, ga baby kusa da ita abin gwanin birgewa, hannu tasa ta d'auki babyn ta'kuramashi Ido, azuciyarta jitake inama ace itace ri'ke da babynta haka,
Sannu tayima khairat, tayimata yajiki,
Amsawa tayi murya 'kasa-'kasa dan har yanzu tanajin jiki.
Sani ne yashigo d'akin, suduka binshi sukayi da Ido, gaidshesu yayi, Inna Rabi ta amsa, sannan yayimasu yamai jiki, kafin ya jawo kujera ya zauna,
Fauziyya tami'kamashi baby, jiki ba kyarma ya 'karba, zubama jaririn ido yayi Yana sa'ka da war-wara a zuciyarshi, Shima babyn bud'e idanunshi yayi kyar yazubasu Kan Sani.
Khairat Kuma tunda Sani yazo asibitin ya kar6i babyn gabanta ke wani irin mugun fad'uwa, gani take Kamar zaiwuce dashi yace yatafi da d'anshi.
Salim kuwa yasha hidima tundaga ranar da aka kawo Fauziyya asibitin har zuwa yanzu.
Mamar Salim tazo asibitin taga jaririn, sai nan nan take dashi, har tawai tarikayimashi dayana kuka tana wa'ka.
Kai d'an jikalle, jikalle na, waya ta6amin Kai yanzu in d'au 'kota 🤣
(Kunjifa su Mama masu jika)
Kwanan khairat ukku asibiti, jikinta ya war-ware aka sallameta,
Kullum gidan Salim cike yake dayan ganin baby, 'kawayen khairat da 'kawayen Hajiya Habi, da mutanen maman Salim sai zuwa ake barka.
Sati na zagayowa akasha shagalin suna, jariri yaci Suna Khalid, shagalin sunafa anyishi ba Kama hannun yaro, dan Salim yasaki bakin Aljihu, mai jego anyi gwanin kyau kamar ba'itabace ta haihu.
*Bayan sati biyu*
Khairat na kwance falo Kan kafet d'in tsakiyar d'akin, Khalid na kwance gabanta yanata yan motse-motsenshi na jarirai, yayi 'kiba gwanin sha'awa ya'kara fari ga sumar kanshi kwance lub, irinta larabawa da fulani.
Sallamar Sani tajiyo, gabanta ya fad'i tayi saurin tashi zaune tad'auki Khalid ta rungumeshi jikinta.
Tana jiyo sanda Sani ya gaida Inna Rabi, Yana Kuma tambayarta ya Khalid, tace "lpy lao suna ciki shida mamarshi"
D'akin Sani yashiga Kai tsaye ya iske khairat ri'ke da Khalid, hannu kawai yami'kamata Alamar takawoshi, ba musu tami'kamashi jikinta na kyarma.
Kallon Khalid Sani keyi yanajin wani irin soda 'kaunarshi nashiga zuciyarshi.
Khairat kuma 'kuramashi Ido tayi, ko kad'an bataso Sani Yana yawan zuwa ganin Khalid, ganitake kamar zai rabata dashi, gashi itama tad'auki son dunyi tad'orama Khalid d'in, jitake kamar idan Sani ya d'aukeshi zai tafi dashi ne.
6angaren Fauziyya har yanzu Babu wani labari har gashi Khalid yakai wata d'aya a duniya, yayi wata irin 'kiba idan ka kalleshi dole ya burgeka kyakkyawa dashi.
________________________________
Yauce ranar zuwa awon Fauziyya saboda haka tun 'karfe takwas na safe tabar gidan zuwa asibiti.
A asibiti kuwa anatayima mata awo har layi yazo Kan Fauziyya, tana hawan gado narse d'in tafara aunata, saita tsaya tace "miye sunanki ma?"
"Sunana Fauziyya"
"Am malama Fauziyya bakijin wani ciwo haka ajikinki?"
"Banajin kome" Fauziyya tafad'a tana kallon narse d'in.
"To Amma Kuma gashi kinfara Labour,"
"Labour kuma, Kai gaskiya badai labour ba, nifa ko ciwon Kai banaji"
Murmushi narse d'in tayi tace "kije labour room kawai",
Murmushi Fauziyya tayi, itafa abun mamaki yake Bata wai taje labour room, bayan tasan ita batajin ciwon kome, Kuma tasan labour fa ba wasa bane barantana taga yanda khairat ta wahala.
Haka dai nurse tamatsa mata sukaje labour room sannan tace yakamata takira wani daga gida dan bazai yiyu ace tahaihu babu Kowa wurintaba.
Haka Fauziyya takira Salim tagayamashi, duk da dai tana kokonton azuciyarta,
Inna Rabi Salim ya d'auka suka nufi asibitin, kafin yazo Kuma takira mamarta itama ba dad'ewa tazo asibitin, mamar Salim ma da sauri tazo asibitin Dan Salim d'in takira yake gayamata Yana asibiti Fauziyya ce zata haihu.
*Munayimaku tallar shahararren man gashi Mai suna ASHKHAD AFRICAN HAIR GROW, man gashine Wanda akahad'a da sinadaran gyaran gashi yanasa tsawon gashi da tsantsi Yana hana karyewar gashi sannan uwa uba Yana fatattakar dandruff daga cikin gashi komen dad'ewarsa,sannan Yana 'kara bakin gashi, wannan man Yanada kyau wlh duk wacce tayi amfani dashi saita Kara nemansa Kuma saitaba 'kawayenta da 'yan'uwanta labari* 👩🏻👩🏻 *Hajiya kisiya kiga yanda gashinki zaikoma abin sha'awa ke kanki sai kinji dad'i* 😘
*Idan Kuna bu'kata serious ku tuntubi wannan no*👎🏻
08166169254
Mmn khady ce
🏠 *ALMAJIRIN GIDANA* 🤦🏻♀
*Writing By*
*Zee Elkasim (Mmn khady)* 🥰
*Daga Marubuciyar* 📝
*Siyasa ko soyayya*
*Duniya Juyi*
*Alhini*
*Gidan Asali*
*Halin Girma*
*Autar Hajiya*
*Zanen Zuciya*
*Yarinyar Baba*
*Auren tagwaye*
*Wata Uwar mijin*
*Ke Duniya*
And now 👇🏻
*ALMAJIRIN GIDANA* 🏠
Page 43
*Saboda Jin dad'in comment dinku nakaramaku wannan*👎🏻 *BONUS*
Bayan kwana biyu dayin suna Fauziyya na kwance bedroom tana bacci Yan biyu Kuma *Hanif & Hanifa* suna wurin Inna rabi, dan tunda aka haifesu Itace mai kula dasu,
Khairat na tsakar gida tana goye da Khalid tana shanya kayanshi data gama wankewa Kan igiya, Sani yashigo gidan.
Kallonshi khairat tayi tace "gaskiya Sani munyi fushi"
"Fushi Kuma nami"? yafad'a fuskarsa babu alamar fara'a Wanda ganin haka yasa khairat Shan jinin jikinta, Amma saita daure tayi tamaza tace "bakazo ganin two wins ba mana"
"To ai gani nazo yanzu"
Khairat dakanta tashiga d'akin Fauziyya, Inna rabi ta iske falo tare da two wins d'in tace "Inna dama Sani ne yazo ganin baby's"
"To yashigo Mana" Inna Rabi tafad'a tana bin khairat din da kallo...
Fita khairat din tayi minti biyu suka shigo tana gaba Sani na bayanta, Zama sukayi suduka Sani ya gaida Inna Rabi tareda yimata barka, ta amsa cikin fara'a tami'kamashi Hanif yagani sannan ta karbeshi tamaidashi takuma mi'komashi Hanifa.
Ganin yarannan ba 'karamin d'ga hankalin Sani yayiba, Amma ba yanda zeyi yariga yad'aukarma kansa Al'kawarin duk ranarda Fauziyya ta haihu yahakura da ita.
Fauziyya najin shigowar Sani Amma tayi shiru bata fitoba, ita batamaso yazo ganin baby's ba dan batasan da mugun abunda yazoba, Amma koma miye tayi tawakkali ga Allah bata cuci waniba tasan Allah bazai bari wani ya cutar da itaba.
Haka Sani yafita daga d'akin ranshi amatu'kar bace, suna fitowa tsakar gida yami'ka hannu khairat ta sauko Khalid daga baya tami'kamashi, ya rungumeshi jikinshi Yana 'karajin 'kaunarshi azuciyarshi, sannan ya sumbaceshi a goshi kamin ya mi'kamatashi yabar gidan.
*Bayan kwana biyar*
Yau an d'aura auren Sani da Zuby, anyi shagali dai-dai gwar-gwado, ango Kuma yatare gidan amaryarsa, ansha amarci dukda dai dama andad'e dashanye amarcin tun kafin auren.
Bayan sati biyu khairat tagama wanka, yanzu Khalid yanada wata biyu yayi wayo ya 'kara girma, Hanif da Hanifa Kuma sunada wata d'aya, suma sunyi wayo sosai ga wata uwar 'kiba dasukayi Kamar yan wata ukku, kyawunsu ya'kara fitowa Hanif Haskenshi yakara fitowa dan yafi Hanifa haske dama tunda aka haifesu.
Kulawa suke samu sosai daga wurin Salim, baya nuna banbanci duk abunda zai siyo Wanda ya danganci yara guda ukku yake siyowa, haka suma iyayen khairat da Fauziyya Yana kamanta Adalci tsakaninsu wuri d'ayane kawai baya adalci shine har yanzu baya iyaji zai iya kusantar khairat.
Khairat Kuma ha'kurinta yagama 'karewa, saboda haka tun kafin Salim yafita ta tambayeshi zataje gida takaima mama Khalid, bai hanataba saboda haka Yana fita tada'uko waya takira Sani.
Kamata tayi takaita toilet tagyaramata jikinta tare da canja mata Kaya, dai-dai lokacin Salim yazo da mota Fauziyya da Inna Rabi suka Kama khairat d'in suka kaita mota tareda Inna Rabi suka tafi asibitin.
Fauziyya Kuma komawa tayi tagyra d'akin khairat d'in duk inda tabata da Jini ta goge, takunna tsintsiyar'kamshi tajawo d'akin sannan takoma nata d'akin, cike da tsananin tausayin khairat, "dama haka ake shan azaba wurin Haihuwa, ya Allah kakawomin tawa da sauki, itama Allah ya sau'ka'ka mata yasa ta haihu lafiya.
Zama Fauziyya tayi tanata tunani jikinta duk yayi sanyi,
Sani ne yashigo gidan, d'akin Fauziyya yanufa ganin d'akin khairat arufe, fitowa Fauziyya tayi tace "Sani Kaine"
"Eh wlh aunty, ina khairat ne"
"Khairat tana asibiti batada lpy, anama sa ran haihuwace"
"Haihuwa?" Sani yafad'i cikeda mamaki da tsoro da fargaba.
"Eh haka nake tunani"
"To Allah dai ya sauketa lpy" Sani yafad'i
"Ameen Sani, ammafa khairat tanajin jiki sosai wlh"
Haka suka d'anyi fira sama-sama, kafin Sanin yabar gidan.
Yana fita Kai tsaye asibitin yanufa, Salim da Inna Rabi ya iske bakin labour room, sai raba idanu suke suna jiran tsammani, zuwansu asibitin kusan mace bakwai ta haihu, Amma khairat har yanzu ba labari.
Wasa-wasa 'har 'karfe shidda na yamma khairat bata haihuba, duk wata dabara daya kamata likitoci suyi sunyi amma abun ya faskara, saboda haka khairat sai an dangano da theater room.
Likitan dakanshi yakira Salim yasanar dashi "a gaskiya matarka tana tsakanin rayuwa da mutuwa, cikin biyu dole ayi d'aya, kodai ayi gaggawar yimata CS aceto rayuwarta data abunda ke cikinta, kokuma ana gaf da rasa ranta itada d'anda ke cikinta, saboda ta galabaita yanzu batada 'karfinda zata iya Haihuwa da kanta, hakama d'anda ke cikinta yagama Shan wahala zai iya rasa ranshi idan aka 'kara Kai wani lokaci"
Cikin tsananin rud'ewa Salim yace "Doctor ayi duk abunda yakamata"
Nantake akaba Salim takarda yasa hannu, cikin 'kan'kanin lokaci akagama shirya kome aka fito da khairat cikin green d'in Kaya Kan gadon da ake tura marar lafiya, tagaban Sani aka wuce operation room da ita, binsu kawai yayi da kallo, yau ce rana ta farko da yaji tausayin khairat ya d'arsu a zuciyarshi.
Fauziyya tana gida hankalinta har yanzu ya'ki kwantawa wayar Salim takira Nan yake sanar da ita C's za'ayima khairat.
Innalillahiwa'inna'ilaihirraji'un, shine abunda ta rin'ka mai-maitawa, fatanta Allah ya sauki khairat lpy itakuma Allah yakawomata tata da sauki.
Misalin karfe sha d'ayan dare aka fito da khairat daga theater, Alhmdlh anyi nasarar fiddo santalelen jariri mai Kama da khairat, kyakkyawa dashi zubin larabawa.
Godiya Salim yayima Allah, Nan take yakira Fauziyya yagayamata, tanuna farincinta sosai, sannan yakira mamarshi yagayamata haihuwar, har rawa tataka dan murna, yau tasamu jika, danma dare yayi sosai aida tataho asibitin yanzu, addu'ar samun lafiya tayima khairat itada abunda ta Haifa.
Hajiya Habi maman khairat Mama takira tagayamata haihuwar d'iyarta, Wai kada kaso kaga murna wurinta, ai da wannan daren kasa daurewa tayi saida ta dangano da asibitin taga lafiyar 'yarta da jikanta.
Washe gari tunda safe Fauziyya tashirya zuwa asibitin,
Salim yakaita bayan tahad'a masu kayan breakfast.
Kwance ta iske khairat Kan gado, ga baby kusa da ita abin gwanin birgewa, hannu tasa ta d'auki babyn ta'kuramashi Ido, azuciyarta jitake inama ace itace ri'ke da babynta haka,
Sannu tayima khairat, tayimata yajiki,
Amsawa tayi murya 'kasa-'kasa dan har yanzu tanajin jiki.
Sani ne yashigo d'akin, suduka binshi sukayi da Ido, gaidshesu yayi, Inna Rabi ta amsa, sannan yayimasu yamai jiki, kafin ya jawo kujera ya zauna,
Fauziyya tami'kamashi baby, jiki ba kyarma ya 'karba, zubama jaririn ido yayi Yana sa'ka da war-wara a zuciyarshi, Shima babyn bud'e idanunshi yayi kyar yazubasu Kan Sani.
Khairat Kuma tunda Sani yazo asibitin ya kar6i babyn gabanta ke wani irin mugun fad'uwa, gani take Kamar zaiwuce dashi yace yatafi da d'anshi.
Salim kuwa yasha hidima tundaga ranar da aka kawo Fauziyya asibitin har zuwa yanzu.
Mamar Salim tazo asibitin taga jaririn, sai nan nan take dashi, har tawai tarikayimashi dayana kuka tana wa'ka.
Kai d'an jikalle, jikalle na, waya ta6amin Kai yanzu in d'au 'kota 🤣
(Kunjifa su Mama masu jika)
Kwanan khairat ukku asibiti, jikinta ya war-ware aka sallameta,
Kullum gidan Salim cike yake dayan ganin baby, 'kawayen khairat da 'kawayen Hajiya Habi, da mutanen maman Salim sai zuwa ake barka.
Sati na zagayowa akasha shagalin suna, jariri yaci Suna Khalid, shagalin sunafa anyishi ba Kama hannun yaro, dan Salim yasaki bakin Aljihu, mai jego anyi gwanin kyau kamar ba'itabace ta haihu.
*Bayan sati biyu*
Khairat na kwance falo Kan kafet d'in tsakiyar d'akin, Khalid na kwance gabanta yanata yan motse-motsenshi na jarirai, yayi 'kiba gwanin sha'awa ya'kara fari ga sumar kanshi kwance lub, irinta larabawa da fulani.
Sallamar Sani tajiyo, gabanta ya fad'i tayi saurin tashi zaune tad'auki Khalid ta rungumeshi jikinta.
Tana jiyo sanda Sani ya gaida Inna Rabi, Yana Kuma tambayarta ya Khalid, tace "lpy lao suna ciki shida mamarshi"
D'akin Sani yashiga Kai tsaye ya iske khairat ri'ke da Khalid, hannu kawai yami'kamata Alamar takawoshi, ba musu tami'kamashi jikinta na kyarma.
Kallon Khalid Sani keyi yanajin wani irin soda 'kaunarshi nashiga zuciyarshi.
Khairat kuma 'kuramashi Ido tayi, ko kad'an bataso Sani Yana yawan zuwa ganin Khalid, ganitake kamar zai rabata dashi, gashi itama tad'auki son dunyi tad'orama Khalid d'in, jitake kamar idan Sani ya d'aukeshi zai tafi dashi ne.
6angaren Fauziyya har yanzu Babu wani labari har gashi Khalid yakai wata d'aya a duniya, yayi wata irin 'kiba idan ka kalleshi dole ya burgeka kyakkyawa dashi.
________________________________
Yauce ranar zuwa awon Fauziyya saboda haka tun 'karfe takwas na safe tabar gidan zuwa asibiti.
A asibiti kuwa anatayima mata awo har layi yazo Kan Fauziyya, tana hawan gado narse d'in tafara aunata, saita tsaya tace "miye sunanki ma?"
"Sunana Fauziyya"
"Am malama Fauziyya bakijin wani ciwo haka ajikinki?"
"Banajin kome" Fauziyya tafad'a tana kallon narse d'in.
"To Amma Kuma gashi kinfara Labour,"
"Labour kuma, Kai gaskiya badai labour ba, nifa ko ciwon Kai banaji"
Murmushi narse d'in tayi tace "kije labour room kawai",
Murmushi Fauziyya tayi, itafa abun mamaki yake Bata wai taje labour room, bayan tasan ita batajin ciwon kome, Kuma tasan labour fa ba wasa bane barantana taga yanda khairat ta wahala.
Haka dai nurse tamatsa mata sukaje labour room sannan tace yakamata takira wani daga gida dan bazai yiyu ace tahaihu babu Kowa wurintaba.
Haka Fauziyya takira Salim tagayamashi, duk da dai tana kokonton azuciyarta,
Inna Rabi Salim ya d'auka suka nufi asibitin, kafin yazo Kuma takira mamarta itama ba dad'ewa tazo asibitin, mamar Salim ma da sauri tazo asibitin Dan Salim d'in takira yake gayamata Yana asibiti Fauziyya ce zata haihu.
*Munayimaku tallar shahararren man gashi Mai suna ASHKHAD AFRICAN HAIR GROW, man gashine Wanda akahad'a da sinadaran gyaran gashi yanasa tsawon gashi da tsantsi Yana hana karyewar gashi sannan uwa uba Yana fatattakar dandruff daga cikin gashi komen dad'ewarsa,sannan Yana 'kara bakin gashi, wannan man Yanada kyau wlh duk wacce tayi amfani dashi saita Kara nemansa Kuma saitaba 'kawayenta da 'yan'uwanta labari* 👩🏻👩🏻 *Hajiya kisiya kiga yanda gashinki zaikoma abin sha'awa ke kanki sai kinji dad'i* 😘
*Idan Kuna bu'kata serious ku tuntubi wannan no*👎🏻
08166169254
Mmn khady ce
🏠 *ALMAJIRIN GIDANA* 🤦🏻♀
*Writing By*
*Zee Elkasim (Mmn khady)* 🥰
*Daga Marubuciyar* 📝
*Siyasa ko soyayya*
*Duniya Juyi*
*Alhini*
*Gidan Asali*
*Halin Girma*
*Autar Hajiya*
*Zanen Zuciya*
*Yarinyar Baba*
*Auren tagwaye*
*Wata Uwar mijin*
*Ke Duniya*
And now 👇🏻
*ALMAJIRIN GIDANA* 🏠
Page 43
*Saboda Jin dad'in comment dinku nakaramaku wannan*👎🏻 *BONUS*
Bayan kwana biyu dayin suna Fauziyya na kwance bedroom tana bacci Yan biyu Kuma *Hanif & Hanifa* suna wurin Inna rabi, dan tunda aka haifesu Itace mai kula dasu,
Khairat na tsakar gida tana goye da Khalid tana shanya kayanshi data gama wankewa Kan igiya, Sani yashigo gidan.
Kallonshi khairat tayi tace "gaskiya Sani munyi fushi"
"Fushi Kuma nami"? yafad'a fuskarsa babu alamar fara'a Wanda ganin haka yasa khairat Shan jinin jikinta, Amma saita daure tayi tamaza tace "bakazo ganin two wins ba mana"
"To ai gani nazo yanzu"
Khairat dakanta tashiga d'akin Fauziyya, Inna rabi ta iske falo tare da two wins d'in tace "Inna dama Sani ne yazo ganin baby's"
"To yashigo Mana" Inna Rabi tafad'a tana bin khairat din da kallo...
Fita khairat din tayi minti biyu suka shigo tana gaba Sani na bayanta, Zama sukayi suduka Sani ya gaida Inna Rabi tareda yimata barka, ta amsa cikin fara'a tami'kamashi Hanif yagani sannan ta karbeshi tamaidashi takuma mi'komashi Hanifa.
Ganin yarannan ba 'karamin d'ga hankalin Sani yayiba, Amma ba yanda zeyi yariga yad'aukarma kansa Al'kawarin duk ranarda Fauziyya ta haihu yahakura da ita.
Fauziyya najin shigowar Sani Amma tayi shiru bata fitoba, ita batamaso yazo ganin baby's ba dan batasan da mugun abunda yazoba, Amma koma miye tayi tawakkali ga Allah bata cuci waniba tasan Allah bazai bari wani ya cutar da itaba.
Haka Sani yafita daga d'akin ranshi amatu'kar bace, suna fitowa tsakar gida yami'ka hannu khairat ta sauko Khalid daga baya tami'kamashi, ya rungumeshi jikinshi Yana 'karajin 'kaunarshi azuciyarshi, sannan ya sumbaceshi a goshi kamin ya mi'kamatashi yabar gidan.
*Bayan kwana biyar*
Yau an d'aura auren Sani da Zuby, anyi shagali dai-dai gwar-gwado, ango Kuma yatare gidan amaryarsa, ansha amarci dukda dai dama andad'e dashanye amarcin tun kafin auren.
Bayan sati biyu khairat tagama wanka, yanzu Khalid yanada wata biyu yayi wayo ya 'kara girma, Hanif da Hanifa Kuma sunada wata d'aya, suma sunyi wayo sosai ga wata uwar 'kiba dasukayi Kamar yan wata ukku, kyawunsu ya'kara fitowa Hanif Haskenshi yakara fitowa dan yafi Hanifa haske dama tunda aka haifesu.
Kulawa suke samu sosai daga wurin Salim, baya nuna banbanci duk abunda zai siyo Wanda ya danganci yara guda ukku yake siyowa, haka suma iyayen khairat da Fauziyya Yana kamanta Adalci tsakaninsu wuri d'ayane kawai baya adalci shine har yanzu baya iyaji zai iya kusantar khairat.
Khairat Kuma ha'kurinta yagama 'karewa, saboda haka tun kafin Salim yafita ta tambayeshi zataje gida takaima mama Khalid, bai hanataba saboda haka Yana fita tada'uko waya takira Sani.