Sashe 10
Almajirin Gidana Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
A 6angaren Salim Kuma tunda yatafi wurin aikinsa, hankalinshi bai kwantaba da halinda yabar Fauziyya, kullum daya kwanta da dare ba abunda yake sai tunaninta, anya yayimata adalci kuwa, gaskiya Bai kyautamataba, kowane irin laifi tayimashi yakamata ya hakura yabarta haka, ai tagane kuskurenta Kuma yasan bazata Kara gigin aikata laifi makamincin irin Wanda ta aikataba, da wannan tunanin ya yanke shawarar zaikoma gida yaga ya Fauziyyar take, Dan bazai iya hakurin zuwa wani weekend ba.
Washe gari tunda safe Salim yadauko hanya, dan yamatsu yaga halinda Fauziyya take ciki, haka kawai yakejin rashin kyautawarshi akan abunda yayimata.
Kamar yanda Sani yasaba yauma yayi wanke, wankensa yagama zuwa yayi bakin 'kofar d'akin Fauziyya yace "nagama abada kud'in cefanen"
"Shigo ka karba mana" ba musu Sani yacire takalminshi yashiga d'akin, dama abunda yake nema, barantana yasamu, mi'kamashi kudin tayi tana lissafamashi abubuwan dazai siyomata, bazato ba tsammani sai ganin Salim sukayi a gabansu, bakaramin razana sukayiba suduka, Salim kuwa wata irin Zuciya ta kuloshi wani mahaukacin Mari ya d'auke sani dashi, sannan yakaimashi naushi a hanci, Nan take hancinsa yafara zubarda jini, jikinsa har tsuma yake saboda tsabar bala'i cikin d'aga murya yace "ubanwa yamaidoka gidannan bayan nakoreka" cin kwalarshi Salim yayi yace yau sainasan kowaye abanka a 'kasar nan dahar zanyima iyaka da gidana saboda ka rainani kakiji, to idan kakiji ai bakaki ganiba" hannu yasa cikin Aljihu ya fiddo wayarshi yanacewa "Dan ubanka yau hukumace kawai zata rabani dakai"
Ai sani najin anyi maganar "yan'sanda Hantar cikinsa takad'a kad'an yahana yasaki fitsari a wando, hakuri yafara baiwa Salim Yana kuka, "Dan Allah kayi hakuri, karufamin asiri wlh bazankara zuwaba, dan Allah kada kahadani da police wlh banida Kowa a garinnan saiku, Koda wani nayima laifi ya kulleni ku kadai nakesaran zaku tsayamin, Dan Allah ka taimakmin kada kahadani da hukuma"
Sanyi jikin Salim yayi yasaki sani, ya zauna kan kujera yahada hannuwanshi duka biyu ya rike kanshi.
Fauziyya Kuma kuka take, tarasa me zatayi, itakau yau tabani, yazatayi da rayuwarta.
Abubuwa duk sunbi sun rincabemata daga wannan sai wannan,
Tasowa tayi tazo gaban Salim ta durkusa "Hubby Dan Allah kayi hakuri kada kahada sani da hukuma, nayima Alkawari tunda bakason aikinsa agidannan nahakura, zan sanya asamomin wani Almajirin, amma dan Allah ka kyaleshi yatafi, dukan dakayimashima kadai ya isa.
Shiru Salim yayi baitankaba, kusan mintuna goma sannan ya kalli sani cikin tsawa yace "ficemin daga gida" da sauri Sani yatashi ya dauki takalminshi a hannu yafita daga gidan, ga gaban rigarshi duk ya baci da jini.
*Hhhh su sani antabo ran maza yabaci* 🤣🤣🤣
Kai tsaye sansaninsu na Almajirai ya nufa, Yana zuwa yanufi dakinsu, yakoyi sa'a bakowa duk suntafi karatu Wanda shi yama manta rabon dayaje.
Ruwa yazuba abuta ya wanke jikinshi, acire rigarshi wacce tabaci da jini ya wanke, sannan yayi wanka yadanji karfin jikinshi, dawowa yayi kan gurzajjiyar katifarshi ya kwanta, ya kalli sama,
Azuciyarshi yace lallai Salim kadebo ruwan dafa kanka, wlh Kowa yaci tuwo dani Miya yasha, wlh tallahi sainasaka kuka da idanunka, sainasaka zubarda hawayenka, tashi yayi zaune yasa hannunshi yadafe kanshi daketa faman yimashi ciwo.
Fauziyya Kuma saida, iyaye suka shiga cikin maganar sannan kome ya dai-daita Kuma Salim dakanshi yaje wata makarntar yasamoma Fauziyya wani Almajirin yarone Dan shekara Sha biyu.
*Wannan kenan*
Mmn khady ce 😘
[9/25, 4:32 PM] Mariya Umar Kn: 🏠 *ALMAJIRIN GIDANA* 🤦🏻♀
*Writing By*
*Zee Elkasim (Mmn khady)* 🥰
*Daga Marubuciyar* 📝
*Siyasa ko soyayya*
*Alhini*
*Gidan Asali*
*Halin Girma*
*Autar Hajiya*
*Zanen Zuciya*
*Yarinyar Baba*
*Auren tagwaye*
*Wata Uwar mijin*
*Ke Duniya*
And now 👇🏻
*ALMAJIRIN GIDANA* 🏠
Page 15
Shehu shine almajirin da Fauziyya ta canja, tun karfe bakwai na safe yazo gidan ko bud'e gida basuyiba yahau bugun 'kofa, cikin bacci Fauziyya tajiyo bugun 'kofa kamar za'a balla kyauren.
Sallim ta kalla Wanda ke bacci cikin kwanciyar hankali, tabashi tayi tace "Hubby naji kamar ana bugun kofa"
Saurarawa yayi yace "bari nafita nagani waye haka da wannan safiyar" Fauziyya tace "Allah sa dai lafiya" Salim yace "Ameen" jallabiya yasanya sannan yanufi zaure yabude, shehu yagani tsaye rike da robarshi irinta almajirai, ga wasu dangalalllun Kaya dayasa, sunyi muguwar dauda har wani maiko suke, gashi duk sun gama yayyagewa.
Kallonshi Salim yayi a kyamace yace "lpy kake bugamana gida da wannan farar safiyar" majinar data leko daga hancin shehu ya janye sannan yace "aiki nazoyi" "what" Salim yafad'a da karfi har saida shehu ya razana, yace "kaine dama *ALMAJIRIN GIDANA*" daga Kai shehu yayi tareda sa bayan hannunshi ya goge sauran majinar dake hancinsa"
A matukar kyamace Salim yace "kaje kaji munsamu wani Almajirin, dama namu yaje ganin gidane tokuma jiya da yamma yadawo" "to" shehu yafad'a Yana kokarin barin 'kofar gidan, kauda Kai Salim yayi Dan wani mugun zaurin fitsari daya ziyarci hancinsa.
"Dan dakata Ina zuwa" Salim yafad'a tareda komawa cikin gida, d'aki yanufa ya tarar da Fauziyya harta dawo falo, tarbar Salim din tayi tace "Hubby lafiya, waye Kuma haka tunda safe?'
"Ina zuwa Salim yace, wucewa yayi bedroom ya d'auko dari biyu sannan yanufi kitchen ya dauko wani sauran bread yafita, inda yabar shehu Nan yatarar dashi mi'kamashi bread din yayi yace "amshi wannan" jiki na kyarma shehu ya amsa, sannan Salim yamikamashi dari biyu yace "wannan kasiyi omo da sabulu kari'ka yin wanka da wanki" godiya shehu yayi yatafi Yana waiwayen gidan, Yana takaici dabaiyyi aiki cikinsaba, dan da alama za'a samu abun arziki a gidan.
Komawa Salim yayi duk a kyamace, zuciyarshi sai tashi take, dan Salim mutum ne Mai tsananin kyankwami, inda yabar Fauziyya Nan yatarar da ita zama yayi kusada ita, tareda jawota jikinshi ya rungumeta.
Shagwabewa Fauziyya takarayi jikin Salim tace "Hubby Wai waye dan Allah"
Hannunshi yakai kanta Yana shafa lallausar gashin kanta yace "Almajirinkine" dago Kai tayi ta kalleshi tace "Yana ina?" Salim yace "Nakoreshi" zumbur Fauziyya tayi tazauna tace "kakoreshifa kace, habba Hubby to waye zairika yimani wanke-wanke da shara, gakuma yo cefane kasuwa, haba Hubby dan Allah ka tausayamin, so kake aiki yakasheni"
Kallonta Salim yayi Yana jin matu'kar kaunarta a zuciyarshi, gsky Yana matukar 'kaunar Fauziyya, bayason abunda zai taba zuciyarta, mace ce managarciya, Mai hakuri, sannan uwa uba tana bashi hakkinsa na aure yanda yakamata, ga tsantsar juriya da......
'kara jawota yayi jikinshi yace "look my wife, kada kisa damuwa aranki zanje da kaina nasake duba wani Almajirin, Amma wannan 'kazantarshi tayi yawa, na tabbatar Koda kece Kika ganshi wlh bazakiso yayimaki aikiba, dan Koda yayi hankalinki bazai kwantaba, ke kibarma batun wannan, Bari ingayamaki gaskiya muddin wannan Almajirin zaiyi aiki gidannan nagama cin abincin gidan"
Zaro Ido Fauziyya tayi, arazane tace "Amma Hubby Mai zai hana uhm....umm
"Fad'a mana my wife minene kiketa wani in-ina"
"Kamin Al'kawarin idan nafad'a bazakace a'a ba"
"Namiki Al'kawarin matata, farincikinki shine farincikina, kome kikeso inaso Wanda bakiso Kuma kome sonda nakemashi zan iya hakura dashi"
Cikin fargaba da inda-inda Fauziyya tace "Hubby mai zai hana mu maido sani tunda kagashi da hankalinsa, Kuma Yanada tsafta, Kuma kaga munsaba dashi shekara nawa muna tar.........
"Ke......dakata, yafad'a a tswace yace Fauziyya Ina gargadinki da...
Wata irin Zuciya ta 'kuloshi yatashi fuuuu yashige bedroom, zama Fauziyya tayi falo tarasa miyema zatayi tashawo kan Salim.
***. ***. ***
Zaune yake kan d'aya daga kujerun d'akin yayi shiru Yana sauraren sababinda mama kemashi.
"Salim ka saurareni, wannan umarni nake baka ba shawara ba, kaje gidan Hajiya Habi, ku gaisa da khairat" arazane Salim ya dago ya kalli mama, Dan yasan khairat kamar yunwar cikinsa batada kamun Kai, tasha kawo tallar kanta gareshi rashin samun fuska yasa tashafamashi lafiya, watako yanzu tanan ta bullo, "aiko zanyi maganinta" yafad'a aranshi.
Cigaba tayi da magana, "inaso ku dai-daita kanku sonike ayi auren Nanda wata daya"
Wata irin fad'uwar gaba Salim yayi, yace "Amma mama...
"Dakata banison wani dogon bayani, amma me? nagayama umarni nakebaka Kuma dole kabi, Kuma wlh idan kaje naji labarin kayimata wani mugun kallo ko kagayamata wata magana marar dadi wlh Allah ya'isa tsakanina dakai"
dafe Kai Salim yayi da hannu biyu yace "innalillahiwa'inna'ilaihirraji'un, mama....
***. ***. ***
.
Hajiya Habi gogaggiyar Yar duniyace, tayi zaman saudiyya (kano to jidda) daga can ta haifi khairat, ubanta balarabe ne Yana can 'kasar saudiyya, rabuwar wulakanci sukayi da Hajiya Habi, saboda yakamata da maigadin gidanshi sunacin amanarshi.
Dukda haka yaso tabarmashi khairat amma takiya, haka yabari tataho da ita badan ranshi yasoba, Yana masifar son khairat saboda ita kadaice diya mace cikin yayanshi.
Tunda Hajiya Habi tadawo Nigeria tasayi gida tana zaman kanta, gidanta babu control banza da wofi dashara da bola Kowa shiga yake gidanta, khairat Kuma haka tataso ba tarbiyya, sai yawon gidan party, da bin maza, dan farkon wandayafara lalatamata rayuwa shine Alhji shitu bazawarin Hajiya Habi ne wand suke sheke ayarsu shine Kuma ya lallaba ta bayan kasa ya yaudari khairat din, dayimata ruwan kudi.
*Reader's kuyi hakuri wlh banida lafiya ina fama da masassara da ciwon Kai Dan Allah kusanyani addu'a Idan naji sauki zakujini idan Kuma akasin haka to sai dai yanda yakama.*
Mmn khady ce 🙏🏻
[9/25, 4:32 PM] Mariya Umar Kn: 🏠 *ALMAJIRIN GIDANA* 🤦🏻♀
*Writing By*
*Zee Elkasim (Mmn khady)* 🥰
*Daga Marubuciyar* 📝
*Siyasa ko soyayya*
*Alhini*
*Gidan Asali*
*Halin Girma*
*Autar Hajiya*
*Zanen Zuciya*
*Yarinyar Baba*
*Auren tagwaye*
*Wata Uwar mijin*
*Ke Duniya*
And now 👇🏻
*ALMAJIRIN GIDANA* 🏠
Page 16
"Hubby kada kasama ranka tunanin wani abu, wlh sani bayada matsala, kaga gashi da tsafta da sanin yakamata, babu wani abun 'ki tattare dashi, wlh duk wani Almajiri dazamuyi bazayakai Sani ba"
Shiru Salim yayi na tsawon wani lokaci, sannan yace shikenan yadawo d'in, Amma da sharadin Koda wasa kada inga kafarshi cikin dakinki, ya tsaya iyakar aikinsa"
"Kada kadamu Hubby, indai wannan ne inshaAllah zan kiyaye" "to shikenan, akiyaye"
6angaren sani Kuma tunda Salim ya koreshi daga gidanshi yarasa mikemashi dad'i, abubuwa duk sunbi sun jagulemashi, ga missing din Fauziyya da yayi, idanuwanshi na mararin ganinta, kunnuwanshi na tsananin son jin zazzakar sautin muryarta.
"Yanzu yazanyi" yafad'a Yana share hawayen dasuka gangaro kan fuskarshi, "yazanyi da rashinki Fauziyya, kitaimakeni nashiga wani hali sakamakon yin nesa dake" wayarshi ya fiddo, hotunanta yafara kallo d'aya bayan d'aya, baya gajiya da kallon hotunan kullum sabbi suke koma mashi idan yana kallonsu.
Washe gari tunda safe Salim yadauko hanya, dan yamatsu yaga halinda Fauziyya take ciki, haka kawai yakejin rashin kyautawarshi akan abunda yayimata.
Kamar yanda Sani yasaba yauma yayi wanke, wankensa yagama zuwa yayi bakin 'kofar d'akin Fauziyya yace "nagama abada kud'in cefanen"
"Shigo ka karba mana" ba musu Sani yacire takalminshi yashiga d'akin, dama abunda yake nema, barantana yasamu, mi'kamashi kudin tayi tana lissafamashi abubuwan dazai siyomata, bazato ba tsammani sai ganin Salim sukayi a gabansu, bakaramin razana sukayiba suduka, Salim kuwa wata irin Zuciya ta kuloshi wani mahaukacin Mari ya d'auke sani dashi, sannan yakaimashi naushi a hanci, Nan take hancinsa yafara zubarda jini, jikinsa har tsuma yake saboda tsabar bala'i cikin d'aga murya yace "ubanwa yamaidoka gidannan bayan nakoreka" cin kwalarshi Salim yayi yace yau sainasan kowaye abanka a 'kasar nan dahar zanyima iyaka da gidana saboda ka rainani kakiji, to idan kakiji ai bakaki ganiba" hannu yasa cikin Aljihu ya fiddo wayarshi yanacewa "Dan ubanka yau hukumace kawai zata rabani dakai"
Ai sani najin anyi maganar "yan'sanda Hantar cikinsa takad'a kad'an yahana yasaki fitsari a wando, hakuri yafara baiwa Salim Yana kuka, "Dan Allah kayi hakuri, karufamin asiri wlh bazankara zuwaba, dan Allah kada kahadani da police wlh banida Kowa a garinnan saiku, Koda wani nayima laifi ya kulleni ku kadai nakesaran zaku tsayamin, Dan Allah ka taimakmin kada kahadani da hukuma"
Sanyi jikin Salim yayi yasaki sani, ya zauna kan kujera yahada hannuwanshi duka biyu ya rike kanshi.
Fauziyya Kuma kuka take, tarasa me zatayi, itakau yau tabani, yazatayi da rayuwarta.
Abubuwa duk sunbi sun rincabemata daga wannan sai wannan,
Tasowa tayi tazo gaban Salim ta durkusa "Hubby Dan Allah kayi hakuri kada kahada sani da hukuma, nayima Alkawari tunda bakason aikinsa agidannan nahakura, zan sanya asamomin wani Almajirin, amma dan Allah ka kyaleshi yatafi, dukan dakayimashima kadai ya isa.
Shiru Salim yayi baitankaba, kusan mintuna goma sannan ya kalli sani cikin tsawa yace "ficemin daga gida" da sauri Sani yatashi ya dauki takalminshi a hannu yafita daga gidan, ga gaban rigarshi duk ya baci da jini.
*Hhhh su sani antabo ran maza yabaci* 🤣🤣🤣
Kai tsaye sansaninsu na Almajirai ya nufa, Yana zuwa yanufi dakinsu, yakoyi sa'a bakowa duk suntafi karatu Wanda shi yama manta rabon dayaje.
Ruwa yazuba abuta ya wanke jikinshi, acire rigarshi wacce tabaci da jini ya wanke, sannan yayi wanka yadanji karfin jikinshi, dawowa yayi kan gurzajjiyar katifarshi ya kwanta, ya kalli sama,
Azuciyarshi yace lallai Salim kadebo ruwan dafa kanka, wlh Kowa yaci tuwo dani Miya yasha, wlh tallahi sainasaka kuka da idanunka, sainasaka zubarda hawayenka, tashi yayi zaune yasa hannunshi yadafe kanshi daketa faman yimashi ciwo.
Fauziyya Kuma saida, iyaye suka shiga cikin maganar sannan kome ya dai-daita Kuma Salim dakanshi yaje wata makarntar yasamoma Fauziyya wani Almajirin yarone Dan shekara Sha biyu.
*Wannan kenan*
Mmn khady ce 😘
[9/25, 4:32 PM] Mariya Umar Kn: 🏠 *ALMAJIRIN GIDANA* 🤦🏻♀
*Writing By*
*Zee Elkasim (Mmn khady)* 🥰
*Daga Marubuciyar* 📝
*Siyasa ko soyayya*
*Alhini*
*Gidan Asali*
*Halin Girma*
*Autar Hajiya*
*Zanen Zuciya*
*Yarinyar Baba*
*Auren tagwaye*
*Wata Uwar mijin*
*Ke Duniya*
And now 👇🏻
*ALMAJIRIN GIDANA* 🏠
Page 15
Shehu shine almajirin da Fauziyya ta canja, tun karfe bakwai na safe yazo gidan ko bud'e gida basuyiba yahau bugun 'kofa, cikin bacci Fauziyya tajiyo bugun 'kofa kamar za'a balla kyauren.
Sallim ta kalla Wanda ke bacci cikin kwanciyar hankali, tabashi tayi tace "Hubby naji kamar ana bugun kofa"
Saurarawa yayi yace "bari nafita nagani waye haka da wannan safiyar" Fauziyya tace "Allah sa dai lafiya" Salim yace "Ameen" jallabiya yasanya sannan yanufi zaure yabude, shehu yagani tsaye rike da robarshi irinta almajirai, ga wasu dangalalllun Kaya dayasa, sunyi muguwar dauda har wani maiko suke, gashi duk sun gama yayyagewa.
Kallonshi Salim yayi a kyamace yace "lpy kake bugamana gida da wannan farar safiyar" majinar data leko daga hancin shehu ya janye sannan yace "aiki nazoyi" "what" Salim yafad'a da karfi har saida shehu ya razana, yace "kaine dama *ALMAJIRIN GIDANA*" daga Kai shehu yayi tareda sa bayan hannunshi ya goge sauran majinar dake hancinsa"
A matukar kyamace Salim yace "kaje kaji munsamu wani Almajirin, dama namu yaje ganin gidane tokuma jiya da yamma yadawo" "to" shehu yafad'a Yana kokarin barin 'kofar gidan, kauda Kai Salim yayi Dan wani mugun zaurin fitsari daya ziyarci hancinsa.
"Dan dakata Ina zuwa" Salim yafad'a tareda komawa cikin gida, d'aki yanufa ya tarar da Fauziyya harta dawo falo, tarbar Salim din tayi tace "Hubby lafiya, waye Kuma haka tunda safe?'
"Ina zuwa Salim yace, wucewa yayi bedroom ya d'auko dari biyu sannan yanufi kitchen ya dauko wani sauran bread yafita, inda yabar shehu Nan yatarar dashi mi'kamashi bread din yayi yace "amshi wannan" jiki na kyarma shehu ya amsa, sannan Salim yamikamashi dari biyu yace "wannan kasiyi omo da sabulu kari'ka yin wanka da wanki" godiya shehu yayi yatafi Yana waiwayen gidan, Yana takaici dabaiyyi aiki cikinsaba, dan da alama za'a samu abun arziki a gidan.
Komawa Salim yayi duk a kyamace, zuciyarshi sai tashi take, dan Salim mutum ne Mai tsananin kyankwami, inda yabar Fauziyya Nan yatarar da ita zama yayi kusada ita, tareda jawota jikinshi ya rungumeta.
Shagwabewa Fauziyya takarayi jikin Salim tace "Hubby Wai waye dan Allah"
Hannunshi yakai kanta Yana shafa lallausar gashin kanta yace "Almajirinkine" dago Kai tayi ta kalleshi tace "Yana ina?" Salim yace "Nakoreshi" zumbur Fauziyya tayi tazauna tace "kakoreshifa kace, habba Hubby to waye zairika yimani wanke-wanke da shara, gakuma yo cefane kasuwa, haba Hubby dan Allah ka tausayamin, so kake aiki yakasheni"
Kallonta Salim yayi Yana jin matu'kar kaunarta a zuciyarshi, gsky Yana matukar 'kaunar Fauziyya, bayason abunda zai taba zuciyarta, mace ce managarciya, Mai hakuri, sannan uwa uba tana bashi hakkinsa na aure yanda yakamata, ga tsantsar juriya da......
'kara jawota yayi jikinshi yace "look my wife, kada kisa damuwa aranki zanje da kaina nasake duba wani Almajirin, Amma wannan 'kazantarshi tayi yawa, na tabbatar Koda kece Kika ganshi wlh bazakiso yayimaki aikiba, dan Koda yayi hankalinki bazai kwantaba, ke kibarma batun wannan, Bari ingayamaki gaskiya muddin wannan Almajirin zaiyi aiki gidannan nagama cin abincin gidan"
Zaro Ido Fauziyya tayi, arazane tace "Amma Hubby Mai zai hana uhm....umm
"Fad'a mana my wife minene kiketa wani in-ina"
"Kamin Al'kawarin idan nafad'a bazakace a'a ba"
"Namiki Al'kawarin matata, farincikinki shine farincikina, kome kikeso inaso Wanda bakiso Kuma kome sonda nakemashi zan iya hakura dashi"
Cikin fargaba da inda-inda Fauziyya tace "Hubby mai zai hana mu maido sani tunda kagashi da hankalinsa, Kuma Yanada tsafta, Kuma kaga munsaba dashi shekara nawa muna tar.........
"Ke......dakata, yafad'a a tswace yace Fauziyya Ina gargadinki da...
Wata irin Zuciya ta 'kuloshi yatashi fuuuu yashige bedroom, zama Fauziyya tayi falo tarasa miyema zatayi tashawo kan Salim.
***. ***. ***
Zaune yake kan d'aya daga kujerun d'akin yayi shiru Yana sauraren sababinda mama kemashi.
"Salim ka saurareni, wannan umarni nake baka ba shawara ba, kaje gidan Hajiya Habi, ku gaisa da khairat" arazane Salim ya dago ya kalli mama, Dan yasan khairat kamar yunwar cikinsa batada kamun Kai, tasha kawo tallar kanta gareshi rashin samun fuska yasa tashafamashi lafiya, watako yanzu tanan ta bullo, "aiko zanyi maganinta" yafad'a aranshi.
Cigaba tayi da magana, "inaso ku dai-daita kanku sonike ayi auren Nanda wata daya"
Wata irin fad'uwar gaba Salim yayi, yace "Amma mama...
"Dakata banison wani dogon bayani, amma me? nagayama umarni nakebaka Kuma dole kabi, Kuma wlh idan kaje naji labarin kayimata wani mugun kallo ko kagayamata wata magana marar dadi wlh Allah ya'isa tsakanina dakai"
dafe Kai Salim yayi da hannu biyu yace "innalillahiwa'inna'ilaihirraji'un, mama....
***. ***. ***
.
Hajiya Habi gogaggiyar Yar duniyace, tayi zaman saudiyya (kano to jidda) daga can ta haifi khairat, ubanta balarabe ne Yana can 'kasar saudiyya, rabuwar wulakanci sukayi da Hajiya Habi, saboda yakamata da maigadin gidanshi sunacin amanarshi.
Dukda haka yaso tabarmashi khairat amma takiya, haka yabari tataho da ita badan ranshi yasoba, Yana masifar son khairat saboda ita kadaice diya mace cikin yayanshi.
Tunda Hajiya Habi tadawo Nigeria tasayi gida tana zaman kanta, gidanta babu control banza da wofi dashara da bola Kowa shiga yake gidanta, khairat Kuma haka tataso ba tarbiyya, sai yawon gidan party, da bin maza, dan farkon wandayafara lalatamata rayuwa shine Alhji shitu bazawarin Hajiya Habi ne wand suke sheke ayarsu shine Kuma ya lallaba ta bayan kasa ya yaudari khairat din, dayimata ruwan kudi.
*Reader's kuyi hakuri wlh banida lafiya ina fama da masassara da ciwon Kai Dan Allah kusanyani addu'a Idan naji sauki zakujini idan Kuma akasin haka to sai dai yanda yakama.*
Mmn khady ce 🙏🏻
[9/25, 4:32 PM] Mariya Umar Kn: 🏠 *ALMAJIRIN GIDANA* 🤦🏻♀
*Writing By*
*Zee Elkasim (Mmn khady)* 🥰
*Daga Marubuciyar* 📝
*Siyasa ko soyayya*
*Alhini*
*Gidan Asali*
*Halin Girma*
*Autar Hajiya*
*Zanen Zuciya*
*Yarinyar Baba*
*Auren tagwaye*
*Wata Uwar mijin*
*Ke Duniya*
And now 👇🏻
*ALMAJIRIN GIDANA* 🏠
Page 16
"Hubby kada kasama ranka tunanin wani abu, wlh sani bayada matsala, kaga gashi da tsafta da sanin yakamata, babu wani abun 'ki tattare dashi, wlh duk wani Almajiri dazamuyi bazayakai Sani ba"
Shiru Salim yayi na tsawon wani lokaci, sannan yace shikenan yadawo d'in, Amma da sharadin Koda wasa kada inga kafarshi cikin dakinki, ya tsaya iyakar aikinsa"
"Kada kadamu Hubby, indai wannan ne inshaAllah zan kiyaye" "to shikenan, akiyaye"
6angaren sani Kuma tunda Salim ya koreshi daga gidanshi yarasa mikemashi dad'i, abubuwa duk sunbi sun jagulemashi, ga missing din Fauziyya da yayi, idanuwanshi na mararin ganinta, kunnuwanshi na tsananin son jin zazzakar sautin muryarta.
"Yanzu yazanyi" yafad'a Yana share hawayen dasuka gangaro kan fuskarshi, "yazanyi da rashinki Fauziyya, kitaimakeni nashiga wani hali sakamakon yin nesa dake" wayarshi ya fiddo, hotunanta yafara kallo d'aya bayan d'aya, baya gajiya da kallon hotunan kullum sabbi suke koma mashi idan yana kallonsu.