Sashe 26
Almajirin Gidana Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Mamar Fauziyya dake bayan maigidan nata jin yayi shiru baiba Salim amsaba yasa tace "Kai Salim amma bakada kunya wlh" arazane yakalli inda Mama take danshi baimasan tana wurinba saida tayi magana.
"In banda tsabar rashin ta ido yaushe zaka koro Mana yarinya harda shedar takardar saki sannan kadawo kace Wai tazo Nan, to batazoba batanan Kuma bamusan inda takeba" tana gama fad'in haka tamaida kyaure tarufe taja Hannun mijinta suka koma ciki tanata sababi, "idan Banda yaronnan ya raina mutane yaushe zaizo neman Fauziyya bayan yasan mugun abunda ya aikata"
"Saki......saki....kalmar da Salim keta mai-maitawa kenan, "ni Salim nine na saki Fauziyya, Kai baya yiyuwa yaushe nasaketa bansaniba"
Tsayawa yayi Nan yanata tunani, shidai iya zamanshi da Fauziyya baitaba tunanin yasaketaba barantana Kuma harma ace ya saketa, Kai akwai dai abunda ke faruwa amma banda saki'
Yakusa awa biyu tsaye Yana sa'ka da war-wara, ganin tsayuwar batayimashi yasa yahau mashin dinsa yakara gaba.
Duk abunnan da Salim keyi khairat naji Kuma tana ganinshi dan falo ta zauna tana le'kensa ta window, tunda yafita gidan taketa tunanin Ina zaije saida taga dawowarsa batareda Fauziyya ba sannan hankalinta ya kwanta.
*(Niko nace khairat kenan ai duk yaron daya hana uwarshi bacci shima baya rumtsa ba)*
Tunda gashi Salim baiyi bacciba saboda neman inda matarshi take, kema gashi bacci ya gagareki saboda tsabar tsoro da fargabar kada asirinki ya tonu.
6angaren Fauziyya Kuma itama tunda ta kwanta da dare take juyi kewar Salim ta addabeta, ga wata irin sabuwar soyayyarshi dake 'kara Kama zuciyarta, tun tana kwance harta tashi zaune hawaye yafara ambaliya a fuskarta "Salim meyasa ka yankemani wannan hukunci, wannan hukuncin yayimin tsauri, na yarda ka hukuntani kota wane hanya Amma kada ka yanke alakar aurena dakai"
Kuka take sosai, tanason Jin wane hali Salim yake ciki, tasan duk yanda akayi shima Yana cikin irin halinda take ciki koma nashi yafi nata, dukda dai koma miye shine yajawomasu.
Jikkarta tafara dubawa tana neman wayarta danta Kira Salim d'in bata ganiba, sai lokacin ta tuna da ashefa tunda tazo Aunty Safiya ta karbe wayar daga hannunta, dan dama gudun irin haka.
Aranar dai Babu Wanda bacci 6arawo yayi gigin sacewa tsakanin Salim da Fauziyya dakuma Mai gayya Mai aiki khairat.
Washe gari'karfe bakwai nasafe Salim yabar gidan.
Gidansu Fauziyya yayima tsinke, sallama yasa akayimashi da Baban Fauziyya, Yana fitowa Salim ya durkusa har 'kasa ya gaidashi, amsawa yayi bayabo ba fallasa,
Shiru sukayi nad'an wani lokaci kafin Salim yafara magana "Baba dama zuwa nayi kan maganar danaji mama tafad'a jiya na cewa nasaki Fauziyya, wlh tlh baba bansaketaba, Kuma banida masaniya akan sakinda tazo tacemaku nayimata,
Kuma baba wace shaida Fauziyya tanunamaku tacewa nasaketa nidai nasan dabakina ban furta kalmar saki gareta ba"
"To kamar dai yanda kasani saki ba abun wasa bane, saki dai kariga kasaki Fauziyya, sheda Kuma dakake magana abunefa Wanda kayi arubuce, idankuma kanada ja bari kagani"
Shiga yayi cikin gida, badad'ewa yafito yami'kama Salim takarda yace "wannan itace shedar saki dakiyima Fauziyya"
Amsar takardar Salim yayi jikinshi na kyarma yabud'e yafara karantawa "_Ni Salim nasaki matata Fauziyya saki d'aya sakamakon kamata danayi da laifin Shan maganin zubarda ciki datakeyi dakuma na hana d'aukar ciki idan tasamu miji tayi aure dan banida ra'ayin sake zama da ita_"
Abunda aka rubuta a takardar kenan daga 'kasa Kuma ga sign d'inshi.
Abunfa yagama d'arema Salim Kai, tabbass wannan rubutunshine babu ko tantama, Amma Kuma baisan lokacinda yayi rubutun ba.
Kuma iya saninshi Babu Wanda yagayama matsalar dake tsakaninshi da Fauziyyar barantana yace wanine yayimashi wannan rubutun.
"Innalillahiwa'inna'ilaihirraji'un, yacigaba da mai-maitawa, kallon baban Fauziyya yayi Wanda yazubamashi Ido Yana jiran abunda zaifada yace "wlh baba banibane, bansaki Fauziyya ba, akwai dai yanda akayi"
"Wane yanda akayi, ai babu yanda za'ayi wani yasakarmaka mata, koma miye dai aikaga sheda saboda haka kabacemin dagani kana batamin lokaci yafad'a tareda amsar takardar yana shirin shigewa gida.
Saurin Shan gabanshi Salim yayi ya durkusa yace "dan Allah Baba kayimin alfarma d'aya inyi magana da Fauziyya"
Murmushin takaici baban Fauziyya yayi yace "ai Salim Fauziyya tayi nisa da garinnan tun ranarda kasaketa bata kwana cikin jihar nan ba"
Yana gama fad'i yashige gida.
Dafe Kai Salim yayi yace ya "ya Salam, Wai miye ke Shirin faruwa dani, kodai aljanune keson wasa da kwalwata da tunanina dakuma hankalina.....
Hawan mashin dinsa yayi Bai zame ko'inaba sai gidan mamarshi.
Fauziyya Kuma tunda tatashi Aunty Safiya talura da yanda idanunta suka kumbura koba tambaya tasan jiya kuka tasha, saida suka gama break baban Walid yatafi wirin aiki yara Kuma duk suntafi makaranta Aunty Safiya ta zaunarda Fauziyya tafarayimata nasiha "Kinga Fauziyya kiyi ha'kuri da 'kaddarar data sameki, kisama ranki dangana kinsan kowane musulmi akwai nashi kalar kaddarar toke wannan itace 'kaddararki, Kuma imanin mutum baya cika sai yayi Imani da kaddara Mai kyau da marar kyau, Kinga wannan Salim d'in dakikabi Kika damu akanshi kilama ya manta dake yanacan Yana rayuwa da amaryar shi, abunda zakiyi yanzu kema kiyi addu'a Allah zabamaki miji nagari"
Shiru Fauziyya tayi nasihar Aunty Safiya tasa jikinta yayi sanyi, Kuma saitaji tafara ha'kura da Salim din.
"To miye abun damuwa anan, zakazo katasani gaba kana bani labari, ai godiya yakamata kayima Allah daya rabaka da 'karfen 'kafa, miye dama amfanin Zama da matarda bata Haihuwa juya, ai kamanta da al'amarinta kawai. karungumi khairat kucigaba da zamanku dama tun farko itace matarda tadace dakai ba wannan kod'addiyar ba"
Shiru Salim yayi Jin irin maganganun da mama ke fad'i, shiko yanzu Ina zaisa kanshi abubuwa sunbi duk sun jagulemashi, gashi Fauziyya tayi nesa dashi gashi baya samun wayarta, da duk matsalar tazo da sauki yasan idan yayimata bayani ba abunda zai hana ta fahimceshi, saboda Fauziyya macece mai hakuri da hangen nesa, dakuma saurin yafiya ga Wanda ya aikatamata laifi, haka yatashi yabar gidan jikinshi a sanyaye mamarshi Kuma addu'a tarikayi mashi "Allah sa haka shine mafi Alkhairi"
*Bayan wata biyu*
Yau Fauziyya tatashi da wani irin zazzabi Mai zafi, mijin Aunty Safiya ne yamatsa akan sai sunje asibiti,
Shiryawa sukayi dakanshi yakaisu wani asibitin kud'i dakenan kusa dasu,
Yan tambayoyi ta amsa daga wurin likita, tareda yimashi bayanin yanda takejin jikinta, jininta aka diba zuwa lab, gwajin farko aka tabbatar da zaman ciki ajikinta na kimanin wata ukku da sati biyu.
Lokacinda likitan ke sanar dasu, Fauziyya batasan lokacinda wani murmushi Mai d'auke da farinciki ya zubucemataba ba, saboda tsabar Jin dad'i.
Magunguna aka rubutamata baban Walid yaje pharmacy ya siyo sannan ya saukesu gida yawuce wurin aiki yanata zaulayar Fauziyya, itadai sai murmushi kawai take tana rufe fuskarta dan wani masifar kunyar baban Walid din takeji.
*(Konidai naji dad'i nima saida na murmusa jin Fauziyya nada ciki kusan girma d'aya Dana khairat, Ashe kenan za'ayi twowins gidan salim)*
Mmn khady ce 🤦🏻♀
[9/25, 4:32 PM] Mariya Umar Kn: 🏠 *ALMAJIRIN GIDANA* 🤦🏻♀
*Writing By*
*Zee Elkasim (Mmn khady)* 🥰
*Daga Marubuciyar* 📝
*Siyasa ko soyayya*
*Alhini*
*Gidan Asali*
*Halin Girma*
*Autar Hajiya*
*Zanen Zuciya*
*Yarinyar Baba*
*Auren tagwaye*
*Wata Uwar mijin*
*Ke Duniya*
And now 👇🏻
*ALMAJIRIN GIDANA* 🏠
Page 36
*A'ishatu Ahmad Usaman*
*Ummu Affan*
*Samart lady*
*Mum Ahmad*
*Rukayya Abdussalam*
*Wannan shafin nakune inajin dadin yanda kuke bani lokacinku kuke sharhi akan littafina, Nagode Allah bar zumunci iya wuya ana jone*
Kusan awa biyu sannan khairat tafarka daga baccin daya d'auketa sakamakon Allurar da likitan yayimata, da mummunan fad'uwar gaba tatashi, dan tana zaton ko likitan yagayama Salim watannin cikin nata.
lokacin Kuma drip d'inda aka sanyamata ya 'kare, wannan nurse d'ince tsaye kanta taciremata kanula sannan tafita daga d'akin, ko minti biyu batayiba da fita Salim yashigo khairat na ganinshi tayi wani irin razana tana niyyar saukowa daga Kan gadon, saurin ri'keta Salim yayima yace "Haba khairat miyasa kike haka, kobakisan abunda ke tattare dake bane, yakamata kinutsu kada kijawomin asara Kuma"
Wani irin murmushi jin dad'i khairat tayi koba kome tasan Salim baisan watannin cikintaba, langa6ar da Kai tayi tace "kagayama likita ya sallameni nawarke banison zama asibiti"
"Eh dama yace idan ruwan ya'kare zamu iya tafiya, yanzu kitashi mutafi, Amma Zaki iya hawan mashin d'in kodai insamo mota?"
"A'a bakome zanhau mashin d'in ainaji sau'ki sosai,"
Tashi tayi tana Sanya hijab d'inta Salim d'in na gyaramata, Mama tayo sallama,
Amsawa Salim yayi tareda matsawa nesa kad'an da khairat d'in cikedajin kunyar yanda Mama ta iskesu.
Kallonshi Mama tayi tayi wani guntun murmushi Wanda ita kad'ai tasan ma'anarshi.
Karasawa tayi wurin khairat d'in takama hannunta tana jeramata sannu, itako sai wannan langa6ewa take, ita adole gamai ciki.
Salim ne yace "ai yanzuma zamu wuce gida, Allah ma ya taimaka da mumsha ban-ban tunda muna Shirin tafiya kina zuwa"
"To Alhmdlh, tunda nazo kaje kasamo Mana mai napep saimu hau nida ita, kaikuma saika biyomu a mashin d'in"
"To" kawai Salim yafad'a sannan yahau mashin d'insa yatafi, bayan mintuna goma saigashi yadawo da Mai napep, Mama dake ri'ke da hannun khairat tanata riritata kamar wata jaririya, suka shiga napep d'in Salim yabiya kud'in sannan suka d'auki hanya.
6anagaren Fauziyya kuma, tunda Aunty Safiya tabata wayarta Bata bud'etaba sai yanzu tana zaune tsakiyar gadon d'akinta kad'aici duk ya addabeta, su Walid da Ahmed da walida basunan sunfita Shan ice cream suda dady d'insu.
Wayar ta d'auko ta danna fawa, tana kallo takawo haske tagama loading...... Sannan ta kunnu, Sim yafara updating.... Yana gamawa tareda shigowar sa'konnin Salim, kusan guda bakwai.
Zama Fauziyya tayi tafara duba sa'kon d'aya bayan d'aya.
Na farko dai Yana sanar da ita yadawo gida Yana jiranta d'akinsa, mamakine yakamata data duba lokacin shigowar sa'kon dakuma kwanan watanshi yayi dai-dai da ranar da Salim d'in yarubuta mata takardar Saki, sauran sa'konnin Kuma yanaso tagayamashi inda take, wani sa'kon Kuma rantsuwa yakemata da Allah shifa bai saketaba, a wani massage d'in Kuma Yana ro'konta Alfarma data taimake rayuwarshi duk inda take tagayamashi ko inane zaizo ya sameta.
Fauziyya tana gama karanta sa'konnin tafashe da kuka, wani irin tausayin kansu itada Salim yakamata, wannan wane irin murd'adden Al'marine,
Fitowa tayi daga d'akin tana kuka tanufi d'akin Aunty Safiya, kusan Karo sukayi da ita tana niyyar fitowa daga d'akin.
Kallon Fauziyya tayi wacce duk tabi tarud'e ga hawaye share-share a fuskarta tace "ke lafiya meya faru naganki haka"?
Wayarta tami'kamata tace Aunty Safiya ki karanata wannan sa'konnin Wanda Salim yayimanine duka"
"In banda tsabar rashin ta ido yaushe zaka koro Mana yarinya harda shedar takardar saki sannan kadawo kace Wai tazo Nan, to batazoba batanan Kuma bamusan inda takeba" tana gama fad'in haka tamaida kyaure tarufe taja Hannun mijinta suka koma ciki tanata sababi, "idan Banda yaronnan ya raina mutane yaushe zaizo neman Fauziyya bayan yasan mugun abunda ya aikata"
"Saki......saki....kalmar da Salim keta mai-maitawa kenan, "ni Salim nine na saki Fauziyya, Kai baya yiyuwa yaushe nasaketa bansaniba"
Tsayawa yayi Nan yanata tunani, shidai iya zamanshi da Fauziyya baitaba tunanin yasaketaba barantana Kuma harma ace ya saketa, Kai akwai dai abunda ke faruwa amma banda saki'
Yakusa awa biyu tsaye Yana sa'ka da war-wara, ganin tsayuwar batayimashi yasa yahau mashin dinsa yakara gaba.
Duk abunnan da Salim keyi khairat naji Kuma tana ganinshi dan falo ta zauna tana le'kensa ta window, tunda yafita gidan taketa tunanin Ina zaije saida taga dawowarsa batareda Fauziyya ba sannan hankalinta ya kwanta.
*(Niko nace khairat kenan ai duk yaron daya hana uwarshi bacci shima baya rumtsa ba)*
Tunda gashi Salim baiyi bacciba saboda neman inda matarshi take, kema gashi bacci ya gagareki saboda tsabar tsoro da fargabar kada asirinki ya tonu.
6angaren Fauziyya Kuma itama tunda ta kwanta da dare take juyi kewar Salim ta addabeta, ga wata irin sabuwar soyayyarshi dake 'kara Kama zuciyarta, tun tana kwance harta tashi zaune hawaye yafara ambaliya a fuskarta "Salim meyasa ka yankemani wannan hukunci, wannan hukuncin yayimin tsauri, na yarda ka hukuntani kota wane hanya Amma kada ka yanke alakar aurena dakai"
Kuka take sosai, tanason Jin wane hali Salim yake ciki, tasan duk yanda akayi shima Yana cikin irin halinda take ciki koma nashi yafi nata, dukda dai koma miye shine yajawomasu.
Jikkarta tafara dubawa tana neman wayarta danta Kira Salim d'in bata ganiba, sai lokacin ta tuna da ashefa tunda tazo Aunty Safiya ta karbe wayar daga hannunta, dan dama gudun irin haka.
Aranar dai Babu Wanda bacci 6arawo yayi gigin sacewa tsakanin Salim da Fauziyya dakuma Mai gayya Mai aiki khairat.
Washe gari'karfe bakwai nasafe Salim yabar gidan.
Gidansu Fauziyya yayima tsinke, sallama yasa akayimashi da Baban Fauziyya, Yana fitowa Salim ya durkusa har 'kasa ya gaidashi, amsawa yayi bayabo ba fallasa,
Shiru sukayi nad'an wani lokaci kafin Salim yafara magana "Baba dama zuwa nayi kan maganar danaji mama tafad'a jiya na cewa nasaki Fauziyya, wlh tlh baba bansaketaba, Kuma banida masaniya akan sakinda tazo tacemaku nayimata,
Kuma baba wace shaida Fauziyya tanunamaku tacewa nasaketa nidai nasan dabakina ban furta kalmar saki gareta ba"
"To kamar dai yanda kasani saki ba abun wasa bane, saki dai kariga kasaki Fauziyya, sheda Kuma dakake magana abunefa Wanda kayi arubuce, idankuma kanada ja bari kagani"
Shiga yayi cikin gida, badad'ewa yafito yami'kama Salim takarda yace "wannan itace shedar saki dakiyima Fauziyya"
Amsar takardar Salim yayi jikinshi na kyarma yabud'e yafara karantawa "_Ni Salim nasaki matata Fauziyya saki d'aya sakamakon kamata danayi da laifin Shan maganin zubarda ciki datakeyi dakuma na hana d'aukar ciki idan tasamu miji tayi aure dan banida ra'ayin sake zama da ita_"
Abunda aka rubuta a takardar kenan daga 'kasa Kuma ga sign d'inshi.
Abunfa yagama d'arema Salim Kai, tabbass wannan rubutunshine babu ko tantama, Amma Kuma baisan lokacinda yayi rubutun ba.
Kuma iya saninshi Babu Wanda yagayama matsalar dake tsakaninshi da Fauziyyar barantana yace wanine yayimashi wannan rubutun.
"Innalillahiwa'inna'ilaihirraji'un, yacigaba da mai-maitawa, kallon baban Fauziyya yayi Wanda yazubamashi Ido Yana jiran abunda zaifada yace "wlh baba banibane, bansaki Fauziyya ba, akwai dai yanda akayi"
"Wane yanda akayi, ai babu yanda za'ayi wani yasakarmaka mata, koma miye dai aikaga sheda saboda haka kabacemin dagani kana batamin lokaci yafad'a tareda amsar takardar yana shirin shigewa gida.
Saurin Shan gabanshi Salim yayi ya durkusa yace "dan Allah Baba kayimin alfarma d'aya inyi magana da Fauziyya"
Murmushin takaici baban Fauziyya yayi yace "ai Salim Fauziyya tayi nisa da garinnan tun ranarda kasaketa bata kwana cikin jihar nan ba"
Yana gama fad'i yashige gida.
Dafe Kai Salim yayi yace ya "ya Salam, Wai miye ke Shirin faruwa dani, kodai aljanune keson wasa da kwalwata da tunanina dakuma hankalina.....
Hawan mashin dinsa yayi Bai zame ko'inaba sai gidan mamarshi.
Fauziyya Kuma tunda tatashi Aunty Safiya talura da yanda idanunta suka kumbura koba tambaya tasan jiya kuka tasha, saida suka gama break baban Walid yatafi wirin aiki yara Kuma duk suntafi makaranta Aunty Safiya ta zaunarda Fauziyya tafarayimata nasiha "Kinga Fauziyya kiyi ha'kuri da 'kaddarar data sameki, kisama ranki dangana kinsan kowane musulmi akwai nashi kalar kaddarar toke wannan itace 'kaddararki, Kuma imanin mutum baya cika sai yayi Imani da kaddara Mai kyau da marar kyau, Kinga wannan Salim d'in dakikabi Kika damu akanshi kilama ya manta dake yanacan Yana rayuwa da amaryar shi, abunda zakiyi yanzu kema kiyi addu'a Allah zabamaki miji nagari"
Shiru Fauziyya tayi nasihar Aunty Safiya tasa jikinta yayi sanyi, Kuma saitaji tafara ha'kura da Salim din.
"To miye abun damuwa anan, zakazo katasani gaba kana bani labari, ai godiya yakamata kayima Allah daya rabaka da 'karfen 'kafa, miye dama amfanin Zama da matarda bata Haihuwa juya, ai kamanta da al'amarinta kawai. karungumi khairat kucigaba da zamanku dama tun farko itace matarda tadace dakai ba wannan kod'addiyar ba"
Shiru Salim yayi Jin irin maganganun da mama ke fad'i, shiko yanzu Ina zaisa kanshi abubuwa sunbi duk sun jagulemashi, gashi Fauziyya tayi nesa dashi gashi baya samun wayarta, da duk matsalar tazo da sauki yasan idan yayimata bayani ba abunda zai hana ta fahimceshi, saboda Fauziyya macece mai hakuri da hangen nesa, dakuma saurin yafiya ga Wanda ya aikatamata laifi, haka yatashi yabar gidan jikinshi a sanyaye mamarshi Kuma addu'a tarikayi mashi "Allah sa haka shine mafi Alkhairi"
*Bayan wata biyu*
Yau Fauziyya tatashi da wani irin zazzabi Mai zafi, mijin Aunty Safiya ne yamatsa akan sai sunje asibiti,
Shiryawa sukayi dakanshi yakaisu wani asibitin kud'i dakenan kusa dasu,
Yan tambayoyi ta amsa daga wurin likita, tareda yimashi bayanin yanda takejin jikinta, jininta aka diba zuwa lab, gwajin farko aka tabbatar da zaman ciki ajikinta na kimanin wata ukku da sati biyu.
Lokacinda likitan ke sanar dasu, Fauziyya batasan lokacinda wani murmushi Mai d'auke da farinciki ya zubucemataba ba, saboda tsabar Jin dad'i.
Magunguna aka rubutamata baban Walid yaje pharmacy ya siyo sannan ya saukesu gida yawuce wurin aiki yanata zaulayar Fauziyya, itadai sai murmushi kawai take tana rufe fuskarta dan wani masifar kunyar baban Walid din takeji.
*(Konidai naji dad'i nima saida na murmusa jin Fauziyya nada ciki kusan girma d'aya Dana khairat, Ashe kenan za'ayi twowins gidan salim)*
Mmn khady ce 🤦🏻♀
[9/25, 4:32 PM] Mariya Umar Kn: 🏠 *ALMAJIRIN GIDANA* 🤦🏻♀
*Writing By*
*Zee Elkasim (Mmn khady)* 🥰
*Daga Marubuciyar* 📝
*Siyasa ko soyayya*
*Alhini*
*Gidan Asali*
*Halin Girma*
*Autar Hajiya*
*Zanen Zuciya*
*Yarinyar Baba*
*Auren tagwaye*
*Wata Uwar mijin*
*Ke Duniya*
And now 👇🏻
*ALMAJIRIN GIDANA* 🏠
Page 36
*A'ishatu Ahmad Usaman*
*Ummu Affan*
*Samart lady*
*Mum Ahmad*
*Rukayya Abdussalam*
*Wannan shafin nakune inajin dadin yanda kuke bani lokacinku kuke sharhi akan littafina, Nagode Allah bar zumunci iya wuya ana jone*
Kusan awa biyu sannan khairat tafarka daga baccin daya d'auketa sakamakon Allurar da likitan yayimata, da mummunan fad'uwar gaba tatashi, dan tana zaton ko likitan yagayama Salim watannin cikin nata.
lokacin Kuma drip d'inda aka sanyamata ya 'kare, wannan nurse d'ince tsaye kanta taciremata kanula sannan tafita daga d'akin, ko minti biyu batayiba da fita Salim yashigo khairat na ganinshi tayi wani irin razana tana niyyar saukowa daga Kan gadon, saurin ri'keta Salim yayima yace "Haba khairat miyasa kike haka, kobakisan abunda ke tattare dake bane, yakamata kinutsu kada kijawomin asara Kuma"
Wani irin murmushi jin dad'i khairat tayi koba kome tasan Salim baisan watannin cikintaba, langa6ar da Kai tayi tace "kagayama likita ya sallameni nawarke banison zama asibiti"
"Eh dama yace idan ruwan ya'kare zamu iya tafiya, yanzu kitashi mutafi, Amma Zaki iya hawan mashin d'in kodai insamo mota?"
"A'a bakome zanhau mashin d'in ainaji sau'ki sosai,"
Tashi tayi tana Sanya hijab d'inta Salim d'in na gyaramata, Mama tayo sallama,
Amsawa Salim yayi tareda matsawa nesa kad'an da khairat d'in cikedajin kunyar yanda Mama ta iskesu.
Kallonshi Mama tayi tayi wani guntun murmushi Wanda ita kad'ai tasan ma'anarshi.
Karasawa tayi wurin khairat d'in takama hannunta tana jeramata sannu, itako sai wannan langa6ewa take, ita adole gamai ciki.
Salim ne yace "ai yanzuma zamu wuce gida, Allah ma ya taimaka da mumsha ban-ban tunda muna Shirin tafiya kina zuwa"
"To Alhmdlh, tunda nazo kaje kasamo Mana mai napep saimu hau nida ita, kaikuma saika biyomu a mashin d'in"
"To" kawai Salim yafad'a sannan yahau mashin d'insa yatafi, bayan mintuna goma saigashi yadawo da Mai napep, Mama dake ri'ke da hannun khairat tanata riritata kamar wata jaririya, suka shiga napep d'in Salim yabiya kud'in sannan suka d'auki hanya.
6anagaren Fauziyya kuma, tunda Aunty Safiya tabata wayarta Bata bud'etaba sai yanzu tana zaune tsakiyar gadon d'akinta kad'aici duk ya addabeta, su Walid da Ahmed da walida basunan sunfita Shan ice cream suda dady d'insu.
Wayar ta d'auko ta danna fawa, tana kallo takawo haske tagama loading...... Sannan ta kunnu, Sim yafara updating.... Yana gamawa tareda shigowar sa'konnin Salim, kusan guda bakwai.
Zama Fauziyya tayi tafara duba sa'kon d'aya bayan d'aya.
Na farko dai Yana sanar da ita yadawo gida Yana jiranta d'akinsa, mamakine yakamata data duba lokacin shigowar sa'kon dakuma kwanan watanshi yayi dai-dai da ranar da Salim d'in yarubuta mata takardar Saki, sauran sa'konnin Kuma yanaso tagayamashi inda take, wani sa'kon Kuma rantsuwa yakemata da Allah shifa bai saketaba, a wani massage d'in Kuma Yana ro'konta Alfarma data taimake rayuwarshi duk inda take tagayamashi ko inane zaizo ya sameta.
Fauziyya tana gama karanta sa'konnin tafashe da kuka, wani irin tausayin kansu itada Salim yakamata, wannan wane irin murd'adden Al'marine,
Fitowa tayi daga d'akin tana kuka tanufi d'akin Aunty Safiya, kusan Karo sukayi da ita tana niyyar fitowa daga d'akin.
Kallon Fauziyya tayi wacce duk tabi tarud'e ga hawaye share-share a fuskarta tace "ke lafiya meya faru naganki haka"?
Wayarta tami'kamata tace Aunty Safiya ki karanata wannan sa'konnin Wanda Salim yayimanine duka"