Sashe 11
Almajirin Gidana Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Yakai kimanin awa daya darabi yana kallon hotunan, saida wayarshi tabuga low battery sannan yamaidata aljihu.
Tashi yayi jiki a sanyaye yafito wurin abokaninsa Almajirai daketa hidimar gabansu a harabar gidan nasu.
Basiru ya hango can zaune bisa wani dutsi Yana wanki, karasowa yayi wurinsa ya zauna gefensa.
kallonshi Basiru yayi yace "abokina narasa mike damunka nayi juyin duniyarnan kaki gayamin damuwarka Kuma naga kwana biyu bakaje gidan Fauziyya ba ko lafiya?"
"Lafiya kau" sani yafad'a dan bayaso Kowa yasan maganar korar da Salim yayimashi, shiyasa ko maganar bayaso.
"Ba dai lafiya ba abokina, dan nasan lafiya-lafiya hakanan bazakabar aiki gidan Fauziyya ba, kadai gayamin gaskiya"
Basar da zancen Sani yayi yace "nifa ba wannan maganarce takawoniba, dama wata shawara nazo muyi nidakai muduka nasan zata amafanemu"
"Ina jinka" Basiru yafad'a tareda maida hankalinshi kan sanin Dan sauraran abunda zaifada.
Kaga jiya naduba kudina Wanda nake tarawa, yanzu sunkai kimanin naira dubu ishirin da shidda, shine nace mai zai hana muhada nidakai musamu wani karamin shago mufara siyarda kayan kwalliya, idan Allah yasanya Mana Albarka saikaga muna samun wani abu.
Shiru Basiru yayi na wasu mintittika sannan yadafa kafad'ar Sani yayi dariya yace "abokina kace kadawo daga rakiyar shiririta, kagane gaskiya kenan, shikenan ba matsala kasan dama akwai wani d'an karamin shago dana kama dubu bakawaine kud'in dana biya na haya, shikenan saimuyi amfani dashi, yanzu kabada dubu ishirin da biyar Nima inbada ishirin da biyar, saimu Fara mugani"
"To shikenan Allah yashigemana gaba" "Ameen"
Wayar Sani ce tafara tsuwwa da sauri yafiddo daga Aljihu yaduba, sunan Fauziyya yagani, wani mummunan fad'uwar gaba yaji, dai baisan dalilin dayasa takirashiba. saurin tashi yayi daga wurin yakoma gefe nesa kad'an da inda Basiru yake sannan yad'aga wayar yakara a kunne, shiru yayi Yana jiran abunda zata fada.
"Hellow sani, ya kake ya kwana biyu" shiru sani yayi yakasa magana, "Hello.....hello....... Sani kanajina kuwa?" Inajinki aunty "Ina wuni"
"lpy lao"
"Dama Kira nayi ingayama, Salim yace inbaka hakuri akan abunda yafaru Kuma yace kadawo kacigaba dayimani aiki"
Wayyo Allah dad'i, saboda murna Sani rasa inda zaisa kanshi yayi, koba komai zaicigaba da kallon kyakkyawar fuskar Fauziyya yanajin dad'i.
***. ***. ***
Kallon khairat Hajiya Habi tayi tace "Kai amma kinyi kyau wannan kwalliya haka, Ni nasan dole Salim ya amince da soyayyarki a wannan karon, Kinga kuwa yanda kikayi kyau kamar wata India"
Wani kallo khairat tawatsama Hajiya Habi tace "kinmanta Hajiya aini nafi India, kohar kinmanta waye babana"
"Ban mantaba khairat, watarana ai zankaiki saudia kigano babanki da 'yan'uwanki"
Wayar khairat dake ajiye kan mirror kirar camon 11, ce tayi ringing, da sauri ta dauka ta kalli Hajiya Habi tace "Salim ne" dagawa tayi takara a kunnenta tace "eh kashigo kawai
Jiki a sanyaye Salim yashiga gidan, gawani mugun bacin rai dake addabarshi, Hajiya Habi da kanta ta tarbeshi tayimashi iso awani madai-daicin d'aki Wanda yasha kujeru masu kyau da carpet tsakiyar d'akin sai karamin center table na glass, zama yayi sannan suka gaisa da Hajiya Habi din, Nan take tambayarshi mamarshi yace tana lfy.
Komawa Hajiya Habi tayi wurin khairat tace kiyi sauri kije kina batamashi lokaci, ni bari infita Nan gidan Hajiya Asabe muje wurin maganar kayan damukayi da ita" "to saikin dawo"
Feshi jikinta tayi da kalaluwan turare, sannan tanufi fridge ta dauko ruwan roba da lemu tadora kan tire da cup din glass tanufi d'akin da Salim din yake.
Ajiye tire din tayi kan table dinda ke gaban Salim din sanan tamatso kan kujerar dayake zaune two seater zata zauna gaf dashi idan kaganima saikace kan cinyarshi tayi niyyar zama.
Mi'kewa Salim yayi da sauri yace "ke miye haka, bakida hankaline"
Cikin nuna rashin jin haushin abinda Salim din yayimata tayi murmushi tace "nice ko keda hankali, ai natabbata da banida hankali bazaka amince da aurenaba"
"Wayagayamki amincewa nayi da aurenki, kawai zan aurekine dan bin umarnin mahaifiyata Amma banisonki, ko kad'an bani kaunar mace marar kamun Kai, khairat bakida tarbiyya ko kad'an babu namijin dazaiso ki kasance uwar yayanshi"
Tunda yafara magana khairat ke kallonshi tana wani lumshe Ido yanda kasan Yana zubamata wasu kalaman soyayya, ko kad'an bai bata haushiba, saima burgeta dayakeyi, tadade tana son Salim, amma ya'ki saurarenta, yanzu Kuma tunda tasamu wannan damar bazatayi wasa da itaba, Koda Salim duk zuwa zai kamata yayimata duka bazata nuna taji haushiba barantana har yakawo rugujewar maganar auren nasu.
Wani matsiyacin kallo Salim ya watsamata ganin yanda taketa wannan karairaya a gabanshi kamar macijiya, kasancewarta batada jiki ko kad'an kamar tsinke haka take Babu wata kwana single tatafi sai dai akwai tsananin kyawun fuska Mai d'aukar hankali, ga gashin kanta na asalin larabawa.
Wani dogon tsaki Salim yaja, sannan yafice daga gidan, ko sallama basuyiba.
Kai tsaye masallaci Salim yanufa yagabatarda sallar isha'i sannan yawuce gida, ranshi amatu'kar bace, Wai ace mama da kanta takeso tahad'shi aure da khairat kawai saboda tsanar dayayima Fauziyya,
Tunda yashigo Fauziyya takula da halinda yake ciki, haka tafara kokarin kwantarmashi da hankali dukda batasan miye musabbabin bacin ran nashiba,
Shiru Salim din yayimata, hakan ba karamin dagamata hankali yayiba, kuka tafashe dashi tace "shikenan Hubby nasan banida matsayinda zanbaka hakuri akan bacin ranka ka hakura, kanuna damuwarka ba dakuwata bace, nagode Hubby" mi'kewa tayi tana goge hawayen idonta,
Wani irin tausayi tabashi, jawota yayi tafad'a jikinshi ya rungumeta tsam ajikinshi, tunaninshi daya shine yanda zai tunkareta da maganar aurenshi, gaskiya mama batayimashi adalciba.
*Alhmdlh naji sauki, nagode da adu'oinku gareni, Naga dumbun masoya masu kirana a waya damasu yimin text massage damasu mun magana a chat duka Ina godiya, sai dai har yanzu jikina ba karfi,*
Mmn khady ce 🤩
[9/25, 4:32 PM] Mariya Umar Kn: 🏠 *ALMAJIRIN GIDANA* 🤦🏻♀
*Writing By*
*Zee Elkasim (Mmn khady)* 🥰
*Daga Marubuciyar* 📝
*Siyasa ko soyayya*
*Alhini*
*Gidan Asali*
*Halin Girma*
*Autar Hajiya*
*Zanen Zuciya*
*Yarinyar Baba*
*Auren tagwaye*
*Wata Uwar mijin*
*Ke Duniya*
And now 👇🏻
*ALMAJIRIN GIDANA* 🏠
17
Dare mahutar bawa inji Hausawa, kowace rai tanason hutu, Amma lokacin wasu ke cikin kunci da tashin hankali, kamar yanda Fauziyya ta kasance a wannan daren, misalin karfe 1:37am Fauziyya kwance gefen gado, ajiyar Zuciya kawai taketa saukewa saboda kukan datasha tun lokacinda Salim yagayamata maganar 'karin auren dazaiyi.
Cikin bacci Salim yake jiyo sheshshekar kukanta, ahankali yabude idonshi ya saukesu kan Fauziyyar wacce takoma can karshe gado nesa dashi, tashi yayi zaune, jiki a sanyaye ya iso inda take yadafata, "kiyi hakuri Fauziyya, nagayamaki wannan auren wallahi bada son Raina zanyishiba, mamace ta tilastamin, Kuma wlh yarinyar nan banisonta ko kad'an, nifa duk wata mace indai bake bace wlh daya take da namiji a wurina, Dan Allah ki kwantar da hankalinki, ni Ina tare dake kome wuya kome tsanani"
Bayan hannu Fauziyya tasa ta goge hawayen dake bin kumatunta tace "Salim ba wannan bane damuwata, bansan yanda zamana zai kasance a gidannan ba idan ka Kara aure, nasan watarana mama saita watsamin kayana waje takoreni.....
Hannu yasa yarufemata baki "dan Allah kada kisa wannan tunanin aranki, Fauziyya Ina sonki bazan iya rabuwa dakeba, babu kuma Wanda ya isa yarabani dake, mutuwace kawai zata rabamu"
Ahakadai Salim yasamu yashawo kan Fauziyya, rungumeta tsam yayi ajikinshi suka kwanta, kowane zuciyarshi cike da tunani barkatai.
Bangaren sani kuma sun bud'e shago shida Basiru, anzuba Kaya, Kuma alhmdlh suna samun ciniki sosai, bakaramin dad'i sani yajiba Dan Yana ganin tanan zaitara kudinda zaisamu ya auri Fauziyya, tunda amatsayin zawara zai aureta bawai wani makudan kud'i ake kashewaba, dan koda yaushe jikinshi na gayamashi Fauziyya saitazama mallakishi komin daren dadewa.
Bangaren khairat da Hajiya Habi shirye-shiryen biki sukeyi sosai, dan anriga an sanya rana yau saura sati biyu bikin.
Salim Kuma tun zuwan dayayi wurin khairat bai'kara zuwaba, Amma wannan bai dametaba itada Hajiya Habi sudai burinsu ayi auren Koda bayaso daga baya sun San yanda zasu bulloma al'amarin.
Ko kad'an Salim Bai d'auki hidima yadorama kanshiba, bama zaka ganshi kace Yanada wata hidima gabanshiba, kullum dai Yana kan hanyar zuwa wurin aikinsa Yana fafutukar yanda za'a Kuma maidoshi wurin aikinsa, dan ko kad'an bayajin dadin kauyen dasuka maidashi.
Sati daya yanata shige da fice, cikin ikon Allah yau dai yasamu abuda yake nema an maidoshi garinshi.
Hakan bakaramin dad'i yayimashiba, Dan zai kasance da Fauziyyar shi Koda yaushe, zai Rika rarrashinta Yana kwantarmata da hankali Dan har yanzu tana cikin damuwa sosai.
Maman Salim dakanta ta tsare Salim ta amshi kud'i masu yawa taje kasuwa tahado kayan lefe set din akwati, tacika kowane da Kaya bayabo ba fallasa, kayan sunyi bakin gwargwado.
Salim Kuma dakanshi yashiga kasuwa yasiyoma Fauziyya tsaddaun Kaya less guda ukku, sai shadda guda biyu, sai atamafa kala biyar, sai dogayen riguna Dubai, suma kala hud'u, jikka da takalimi set hud'u, sai sauran tarkacen kayan make'up da turarruka, da sauran abubuwan dayakamata irinsu sarka passion da Yan hannu da sauransu.
Hidima dai yinta akeyi ba Kama Hannun yaro, Maman Salim itace ke karbar kudi wurin Salim ko ransa besoba tayima khairat duk abunda akeyi, dan yauma khairat din tazo amsar kudin dinkunan data Kai Wanda zatasanya wurin bikin, dubu goma mamar Salim tabata ta amsa a wulakance Dan khairat ta bala'in raina mamar Salim.
Salim kuma hidimar Shi kan Fauziyya yakeyinta dan itace damuwarshi, bayaso taga rashin adalcinsa.
Fauziyya Kuma kallo d'aya zakayimata kasan tana cikin damuwa, amma haka take daurewa dan tana samun tsananin kulawa wurin Salim, shiyasa batason nuna damuwarta afili.
Yau tun 'karfe bakwai Salim yabar gida saboda neman da akemasu wurin aikinsu sakamakon wani aiki da za'a turasu awata jiha, Wanda federal government ke neman hazikan malamai, na makarantun secondary shine makarantarsu tabada Salim saboda kwazonshi da Kuma jajircewa a wurin aiki, baya fashi saida wani kwakkwaran dalili, kuma Yana koyawa yanda za'a Gane sosai dalibai kejin dadinsa.
tunda yafita Fauziyya tatashi tashiga kitchen ta fiddo duk kayan wanke-wanke, tashare kitchen din, sannan tafera doya tasa atukunya tadora a wuta, sannan takoma d'aki tagyara ko'ina tsaf tashare ta goge, tafesa freshner, tsakar gida tafito ta dauki tsintsiya tafara sharewa,
Tashi yayi jiki a sanyaye yafito wurin abokaninsa Almajirai daketa hidimar gabansu a harabar gidan nasu.
Basiru ya hango can zaune bisa wani dutsi Yana wanki, karasowa yayi wurinsa ya zauna gefensa.
kallonshi Basiru yayi yace "abokina narasa mike damunka nayi juyin duniyarnan kaki gayamin damuwarka Kuma naga kwana biyu bakaje gidan Fauziyya ba ko lafiya?"
"Lafiya kau" sani yafad'a dan bayaso Kowa yasan maganar korar da Salim yayimashi, shiyasa ko maganar bayaso.
"Ba dai lafiya ba abokina, dan nasan lafiya-lafiya hakanan bazakabar aiki gidan Fauziyya ba, kadai gayamin gaskiya"
Basar da zancen Sani yayi yace "nifa ba wannan maganarce takawoniba, dama wata shawara nazo muyi nidakai muduka nasan zata amafanemu"
"Ina jinka" Basiru yafad'a tareda maida hankalinshi kan sanin Dan sauraran abunda zaifada.
Kaga jiya naduba kudina Wanda nake tarawa, yanzu sunkai kimanin naira dubu ishirin da shidda, shine nace mai zai hana muhada nidakai musamu wani karamin shago mufara siyarda kayan kwalliya, idan Allah yasanya Mana Albarka saikaga muna samun wani abu.
Shiru Basiru yayi na wasu mintittika sannan yadafa kafad'ar Sani yayi dariya yace "abokina kace kadawo daga rakiyar shiririta, kagane gaskiya kenan, shikenan ba matsala kasan dama akwai wani d'an karamin shago dana kama dubu bakawaine kud'in dana biya na haya, shikenan saimuyi amfani dashi, yanzu kabada dubu ishirin da biyar Nima inbada ishirin da biyar, saimu Fara mugani"
"To shikenan Allah yashigemana gaba" "Ameen"
Wayar Sani ce tafara tsuwwa da sauri yafiddo daga Aljihu yaduba, sunan Fauziyya yagani, wani mummunan fad'uwar gaba yaji, dai baisan dalilin dayasa takirashiba. saurin tashi yayi daga wurin yakoma gefe nesa kad'an da inda Basiru yake sannan yad'aga wayar yakara a kunne, shiru yayi Yana jiran abunda zata fada.
"Hellow sani, ya kake ya kwana biyu" shiru sani yayi yakasa magana, "Hello.....hello....... Sani kanajina kuwa?" Inajinki aunty "Ina wuni"
"lpy lao"
"Dama Kira nayi ingayama, Salim yace inbaka hakuri akan abunda yafaru Kuma yace kadawo kacigaba dayimani aiki"
Wayyo Allah dad'i, saboda murna Sani rasa inda zaisa kanshi yayi, koba komai zaicigaba da kallon kyakkyawar fuskar Fauziyya yanajin dad'i.
***. ***. ***
Kallon khairat Hajiya Habi tayi tace "Kai amma kinyi kyau wannan kwalliya haka, Ni nasan dole Salim ya amince da soyayyarki a wannan karon, Kinga kuwa yanda kikayi kyau kamar wata India"
Wani kallo khairat tawatsama Hajiya Habi tace "kinmanta Hajiya aini nafi India, kohar kinmanta waye babana"
"Ban mantaba khairat, watarana ai zankaiki saudia kigano babanki da 'yan'uwanki"
Wayar khairat dake ajiye kan mirror kirar camon 11, ce tayi ringing, da sauri ta dauka ta kalli Hajiya Habi tace "Salim ne" dagawa tayi takara a kunnenta tace "eh kashigo kawai
Jiki a sanyaye Salim yashiga gidan, gawani mugun bacin rai dake addabarshi, Hajiya Habi da kanta ta tarbeshi tayimashi iso awani madai-daicin d'aki Wanda yasha kujeru masu kyau da carpet tsakiyar d'akin sai karamin center table na glass, zama yayi sannan suka gaisa da Hajiya Habi din, Nan take tambayarshi mamarshi yace tana lfy.
Komawa Hajiya Habi tayi wurin khairat tace kiyi sauri kije kina batamashi lokaci, ni bari infita Nan gidan Hajiya Asabe muje wurin maganar kayan damukayi da ita" "to saikin dawo"
Feshi jikinta tayi da kalaluwan turare, sannan tanufi fridge ta dauko ruwan roba da lemu tadora kan tire da cup din glass tanufi d'akin da Salim din yake.
Ajiye tire din tayi kan table dinda ke gaban Salim din sanan tamatso kan kujerar dayake zaune two seater zata zauna gaf dashi idan kaganima saikace kan cinyarshi tayi niyyar zama.
Mi'kewa Salim yayi da sauri yace "ke miye haka, bakida hankaline"
Cikin nuna rashin jin haushin abinda Salim din yayimata tayi murmushi tace "nice ko keda hankali, ai natabbata da banida hankali bazaka amince da aurenaba"
"Wayagayamki amincewa nayi da aurenki, kawai zan aurekine dan bin umarnin mahaifiyata Amma banisonki, ko kad'an bani kaunar mace marar kamun Kai, khairat bakida tarbiyya ko kad'an babu namijin dazaiso ki kasance uwar yayanshi"
Tunda yafara magana khairat ke kallonshi tana wani lumshe Ido yanda kasan Yana zubamata wasu kalaman soyayya, ko kad'an bai bata haushiba, saima burgeta dayakeyi, tadade tana son Salim, amma ya'ki saurarenta, yanzu Kuma tunda tasamu wannan damar bazatayi wasa da itaba, Koda Salim duk zuwa zai kamata yayimata duka bazata nuna taji haushiba barantana har yakawo rugujewar maganar auren nasu.
Wani matsiyacin kallo Salim ya watsamata ganin yanda taketa wannan karairaya a gabanshi kamar macijiya, kasancewarta batada jiki ko kad'an kamar tsinke haka take Babu wata kwana single tatafi sai dai akwai tsananin kyawun fuska Mai d'aukar hankali, ga gashin kanta na asalin larabawa.
Wani dogon tsaki Salim yaja, sannan yafice daga gidan, ko sallama basuyiba.
Kai tsaye masallaci Salim yanufa yagabatarda sallar isha'i sannan yawuce gida, ranshi amatu'kar bace, Wai ace mama da kanta takeso tahad'shi aure da khairat kawai saboda tsanar dayayima Fauziyya,
Tunda yashigo Fauziyya takula da halinda yake ciki, haka tafara kokarin kwantarmashi da hankali dukda batasan miye musabbabin bacin ran nashiba,
Shiru Salim din yayimata, hakan ba karamin dagamata hankali yayiba, kuka tafashe dashi tace "shikenan Hubby nasan banida matsayinda zanbaka hakuri akan bacin ranka ka hakura, kanuna damuwarka ba dakuwata bace, nagode Hubby" mi'kewa tayi tana goge hawayen idonta,
Wani irin tausayi tabashi, jawota yayi tafad'a jikinshi ya rungumeta tsam ajikinshi, tunaninshi daya shine yanda zai tunkareta da maganar aurenshi, gaskiya mama batayimashi adalciba.
*Alhmdlh naji sauki, nagode da adu'oinku gareni, Naga dumbun masoya masu kirana a waya damasu yimin text massage damasu mun magana a chat duka Ina godiya, sai dai har yanzu jikina ba karfi,*
Mmn khady ce 🤩
[9/25, 4:32 PM] Mariya Umar Kn: 🏠 *ALMAJIRIN GIDANA* 🤦🏻♀
*Writing By*
*Zee Elkasim (Mmn khady)* 🥰
*Daga Marubuciyar* 📝
*Siyasa ko soyayya*
*Alhini*
*Gidan Asali*
*Halin Girma*
*Autar Hajiya*
*Zanen Zuciya*
*Yarinyar Baba*
*Auren tagwaye*
*Wata Uwar mijin*
*Ke Duniya*
And now 👇🏻
*ALMAJIRIN GIDANA* 🏠
17
Dare mahutar bawa inji Hausawa, kowace rai tanason hutu, Amma lokacin wasu ke cikin kunci da tashin hankali, kamar yanda Fauziyya ta kasance a wannan daren, misalin karfe 1:37am Fauziyya kwance gefen gado, ajiyar Zuciya kawai taketa saukewa saboda kukan datasha tun lokacinda Salim yagayamata maganar 'karin auren dazaiyi.
Cikin bacci Salim yake jiyo sheshshekar kukanta, ahankali yabude idonshi ya saukesu kan Fauziyyar wacce takoma can karshe gado nesa dashi, tashi yayi zaune, jiki a sanyaye ya iso inda take yadafata, "kiyi hakuri Fauziyya, nagayamaki wannan auren wallahi bada son Raina zanyishiba, mamace ta tilastamin, Kuma wlh yarinyar nan banisonta ko kad'an, nifa duk wata mace indai bake bace wlh daya take da namiji a wurina, Dan Allah ki kwantar da hankalinki, ni Ina tare dake kome wuya kome tsanani"
Bayan hannu Fauziyya tasa ta goge hawayen dake bin kumatunta tace "Salim ba wannan bane damuwata, bansan yanda zamana zai kasance a gidannan ba idan ka Kara aure, nasan watarana mama saita watsamin kayana waje takoreni.....
Hannu yasa yarufemata baki "dan Allah kada kisa wannan tunanin aranki, Fauziyya Ina sonki bazan iya rabuwa dakeba, babu kuma Wanda ya isa yarabani dake, mutuwace kawai zata rabamu"
Ahakadai Salim yasamu yashawo kan Fauziyya, rungumeta tsam yayi ajikinshi suka kwanta, kowane zuciyarshi cike da tunani barkatai.
Bangaren sani kuma sun bud'e shago shida Basiru, anzuba Kaya, Kuma alhmdlh suna samun ciniki sosai, bakaramin dad'i sani yajiba Dan Yana ganin tanan zaitara kudinda zaisamu ya auri Fauziyya, tunda amatsayin zawara zai aureta bawai wani makudan kud'i ake kashewaba, dan koda yaushe jikinshi na gayamashi Fauziyya saitazama mallakishi komin daren dadewa.
Bangaren khairat da Hajiya Habi shirye-shiryen biki sukeyi sosai, dan anriga an sanya rana yau saura sati biyu bikin.
Salim Kuma tun zuwan dayayi wurin khairat bai'kara zuwaba, Amma wannan bai dametaba itada Hajiya Habi sudai burinsu ayi auren Koda bayaso daga baya sun San yanda zasu bulloma al'amarin.
Ko kad'an Salim Bai d'auki hidima yadorama kanshiba, bama zaka ganshi kace Yanada wata hidima gabanshiba, kullum dai Yana kan hanyar zuwa wurin aikinsa Yana fafutukar yanda za'a Kuma maidoshi wurin aikinsa, dan ko kad'an bayajin dadin kauyen dasuka maidashi.
Sati daya yanata shige da fice, cikin ikon Allah yau dai yasamu abuda yake nema an maidoshi garinshi.
Hakan bakaramin dad'i yayimashiba, Dan zai kasance da Fauziyyar shi Koda yaushe, zai Rika rarrashinta Yana kwantarmata da hankali Dan har yanzu tana cikin damuwa sosai.
Maman Salim dakanta ta tsare Salim ta amshi kud'i masu yawa taje kasuwa tahado kayan lefe set din akwati, tacika kowane da Kaya bayabo ba fallasa, kayan sunyi bakin gwargwado.
Salim Kuma dakanshi yashiga kasuwa yasiyoma Fauziyya tsaddaun Kaya less guda ukku, sai shadda guda biyu, sai atamafa kala biyar, sai dogayen riguna Dubai, suma kala hud'u, jikka da takalimi set hud'u, sai sauran tarkacen kayan make'up da turarruka, da sauran abubuwan dayakamata irinsu sarka passion da Yan hannu da sauransu.
Hidima dai yinta akeyi ba Kama Hannun yaro, Maman Salim itace ke karbar kudi wurin Salim ko ransa besoba tayima khairat duk abunda akeyi, dan yauma khairat din tazo amsar kudin dinkunan data Kai Wanda zatasanya wurin bikin, dubu goma mamar Salim tabata ta amsa a wulakance Dan khairat ta bala'in raina mamar Salim.
Salim kuma hidimar Shi kan Fauziyya yakeyinta dan itace damuwarshi, bayaso taga rashin adalcinsa.
Fauziyya Kuma kallo d'aya zakayimata kasan tana cikin damuwa, amma haka take daurewa dan tana samun tsananin kulawa wurin Salim, shiyasa batason nuna damuwarta afili.
Yau tun 'karfe bakwai Salim yabar gida saboda neman da akemasu wurin aikinsu sakamakon wani aiki da za'a turasu awata jiha, Wanda federal government ke neman hazikan malamai, na makarantun secondary shine makarantarsu tabada Salim saboda kwazonshi da Kuma jajircewa a wurin aiki, baya fashi saida wani kwakkwaran dalili, kuma Yana koyawa yanda za'a Gane sosai dalibai kejin dadinsa.
tunda yafita Fauziyya tatashi tashiga kitchen ta fiddo duk kayan wanke-wanke, tashare kitchen din, sannan tafera doya tasa atukunya tadora a wuta, sannan takoma d'aki tagyara ko'ina tsaf tashare ta goge, tafesa freshner, tsakar gida tafito ta dauki tsintsiya tafara sharewa,