Sashe 2
Almajirin Gidana Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
*Duk wacce tasan tana karanta wannan novel d'in tayi joining a wannan group din, Dan girman Allah idan ba karantawa kikeba Kuma baki comment kada kishiga Dan kokin shiga zan fiddaki, Kuma bamu bukatar kome sai Wanda yashafi book din idan Kuma bashi zai kawokiba plz kada kishiga*
https://chat.whatsapp.com/BbHG7kh5gZGDPuqodYetSO
Page 3
Hawaye yacigaba da zarya kan fusakarshi wani na bin wani, tashi yayi zaune daga kwancen dayake yace "Fauziyya Ina sonki Ina kaunarki Kuma kota wane hali sai kinzama mallakina"
"Sani... Sani... Sani Wai mike damunka? Tun d'azu nake Nan inatama magana Amma kaki kulani sai wasu surutai kakeyi Wanda ni banganeba....
Firgigi sani yadawo daga dogon tunanin dayake dakuma surutan dayaketa zubawa mararsa kan gado,
Kallon Basiru yayi sannan ya goge hawayen dake kan fusakarshi yace "uhum ba kome Basiru"
Dafa kafadarshi Basiru yayi yace "tayaya zan yarda da ba abunda ke damunka bayan ga damuwa Nan 'karara tare dakai, waini sani yaushe kafara boyemin abubuwan dasuka shafeka, nalura dakai tun ranar da kafara aiki gidan Fauziyya duk gaba daya kabi ka canja, narasa gane kanka"
Murmushi Sani yayi Wanda bai Kai cikiba, sannan yatashi ya dauki buta yazaga kewaye yafito yayi Alwala yayi sallar la'asar,
Wata tsohuwar jaka gana yajawo yafara fiddo kayan sakawarshi a ciki, wani wandon jeans ya jawo da wata Riga mai kalar wandon ya kallesu kamar Yana nazarin wani abu a jikin kayan minti 2 kafin yayi wani irin wurgi da kayan zuciyarshi na tafarfasa Natsaneka Salim natsaneka bana sonka natsani duk wani abu daya fito daga hannunka"
Wasu riga da wando na yadi ya sanya kalar ruwan hoda, dukda kayan sunji jiki duk sun kod'e Amma wanke suke fess, dan ba laifi sani Yanada tsafta bama zaka kalleshi kakirashi almajiri ba.
Basiru ne yasake zuwa inda yake yace "Ina zuwa Kuma mutumina?"
Kallonshi sani yayi yace inafa zanje inda yawuce gidan Fauziyya, kasan duk garinnan banida inda yawuce nan"
Murmushi Basiru yayi yace "adaibi sannu da shigema gidan mutane kada asamu matsala, danni wlh bama zan iya aiki gidajeba na kwammace naje kasuwa nayi dako na samu na kashewa"
Rab'awa sani yayi ta gefenshi ya wuce, batare daya cemashi kome ba, shima Basiru bayanshi yabi domin tafiya sabgar gabanshi, idonshine ya sauka kan kayanda Sani ya jefar, kwalama Sanin Kira yayi Wanda harya Kai bakin kofa ya juyo,
Basiru yace "wannan ba kayanka bane anan?"
"Nawane banaso ka d'auka idan kanaso" baijira abunda Basiru zaiceba yafice daga gidan.
Kai tsaye gidan Fauziyya yanufa da sallama yashiga gidan, Fauziyya dake kwance a inuwa ta amsa sallamar tare da tashi zaune "a'a sani Kaine?"
"Nine aunty fauzy, sannu da hutawa" "yauwa sani, Amma sani Wai yau mike damunkane d'azu kawanibi ka firgice?"
"Bakome aunty ni kaina d'azu narasa miye matslata, Amma yanzu Kinga lafiya Lau nakejina, ga wani farinciki da annashuwa danakeji yanda kikasan anyi mani bushara da gidan Aljannah"
"Kai sani baka gajiya, waini sani Ina abokinka?"
"Wane kike nufi Basiru ko Tukur,?
Dariya Fausiyya tayi sosai Dan tunowa datayi da drama da akasha tsakanin sani da tukur din Wanda ada shine almajirinta, kafin sanin.
"Aunty Fausiyya ai bakisan wani abuba, Tukur fa yanzu yazama abunda yazama dan naji labarin Wai kwaya yake siyarwa"
"Kai Dan Allah" Fauziyya tafad'a tare da dafe kirjinta Alamar maganar ta razanata.
"Wlh kuwa aunty, Dan kafinma yatafi wlh sata yafarayi, tunda yayo sata shagon wani mutum aka kamashi akayimashi mugun duka yakara gaba, sai kwanaki nakejin labarin Yana siyo kwaya Yana siyarwa"
"Oh kace Allah ya tarfama garina nono daya rabani dashi"
"Kedai Bari aunty Fausiyya..
Sallamar Sadiya kawar Fauziyya ce ta yankemasu firar dasukeyi, da murna Fauziyya ta tarbeta tanayimata oyoyo.
Kallon ta Sadiya tayi sannan ta kalli sani dake zaune kallo daya zakayimashi kasan Yana cikin annashuwa da farinciki.
"Shigo 'kawata" tafad'a tana nufar d'aki, Sadiya tabita tana waiwaye tana Kara kallon Sani,
Zama tayi kan kujera Fauziyya takwomata ruwa Mai sanyi daga cikin karamin fridge dinda ke dakin.
Kallon Fauziyya Sadiya tayi tace "kawata wanene wancan?"
Kallonta Fauziyya tayi tace *ALMAJIRIN GIDANA NE* dafe kirji Sadiya tayi tace "wancen katon shine Almajirinki Fauziyya, ko tsoro bakiji"
"Tsoron me zanji, iyakarsa shara da wanke-wanke sai aike idan yakama"
"Amma nikam gani nake kamar akwai ganganci d'aukar wannan katon amatsayin Almajiri, yo Fauziyya duka dame Kika girmeshi, Ni wlh danashigo zauren gidan naji firarku wlh nad'aukama Salim dinne, ke fauza ko rantsuwa nayi banzanyi kaffaraba nasan baki girmi wancan yaronba"
"Hmm ke nidai banison inskanci, wani Zaki dauka Salim ne, a'a kin manta, yanzu dai ya school?"
"Lpy lao wlh, nasameku lpy?" "Lpy lao" haka sukacigaba da firar yaushe gamo, sani Kuma ganin Fauziyya tayi bakuwa maimakon yatafi Amma saiya gyara zama Yana jiran tafiyarta sudasa firarsu, Dan ko Yana barin gidan sai Salim yadawo Shima badan ranshi yasoba.
*Mmn khady ce* 🥰
[9/25, 4:31 PM] Mariya Umar Kn: 🏠 *ALMAJIRIN GIDANA* 🤦🏻♀
*Writing By*
*Zee Elkasim (Mmn khady)* 🥰
*Daga Marubuciyar* 📝
*Siyasa ko soyayya*
*Alhini*
*Gidan Asali*
*Halin Girma*
*Autar Hajiya*
*Zanen Zuciya*
*Yarinyar Baba*
*Auren tagwaye*
*Wata Uwar mijin*
*Ke Duniya*
And now 👇🏻
*ALMAJIRIN GIDANA* 🏠
Page 4.
No editing 🤪
*Ina mi'ka sa'kon gaisuwata ga masoya Allah bar 'kauna, inajin dadin yanda kuke nuna tsantsar kauna ga littafin, gaisuwata gareku 'yan group d'in ALMAJIRIN GIDANA Fans group, iya wuya ana tare* 😘😘😘
Akwana atashi, hausawa sukace asarar mai rai, yau kimanin shekara guda kenan Sani Yana aiki gidan Fauziyya.
Ba'kin kishin da sani keyi akan Fauziyya kuwa sai abunda yayi gaba, soyayyarta ta 'kara girma acikin zuciyarshi, Amma yanzu yafara iya takunsa, Dan Yana kauda Ido akanta duk lokacinda Salim yake gida, wani lokacima baya zama gidan saiya tabbatar Salim din bayanan.
Yauma kamar kullum, da sallama Sani yashigo gidan Fauziyya ta amsamashi, wuri yasamu ya zauna itma Fauziyya tabarma ta shimfida nan tsakar gidan suka shiga firar Duniya,
Hannu sani yasaka cikin Aljihu ya fiddo waya kirar Vivo Yar makimanciya yace "Aunty Fauziyya kitayani murna nayi waya"
Dariya Fausiyya tayi har dimple d'inta ya bayyana, Wanda ba abunda ke Kara burge sani kamar dariyarta, kuramata Ido yayi Yana kissima abubuwa dayawa azuciyarshi dangane da tsantsar kyau da Allah yayima Fauziyya.
"Kai-kai-kai..... Ah Sani congrats Ashe dai kaji shawarar dana baka" tafad'a tana karbar wayar daga hannunshi, "Kai ammafa wayar yayi kyau, nawa kenan kasiya?"
"Wlh dubu hudu nasiyeta Aunty tayi tsada ko,"
'Dan Hararshi tayi tare da tamke fuska tace "kaifa Sani dadina dakai son banzar bala'i, ai danma tana vivo Amma yaushe zaka samu waya mai kyan wannan a dubu hudu, kaga yanzu nahuta tunda kayi waya idan Ina nemanka basaina tura an nemomin kaiba, Kuma Koda na aikeke kasuwa saboda mantuwa ko tambaya ga waya, Bari na d'auko wayata Nima saika sakamin no dinka"
Tunda tafara magani sani Bai d'auke idanunshi akantaba, harta tashi tanufi d'aki nanma bayanta yabi da kallo, hips d'inta na d'aya daga cikin abunda ke 'kara d'aukarmashi hankali, ga Kuma uwa uba yanda idan tana tafiya mazunanta ke juyawa, sanifa yashiga wani yanayi.
Dawowa tayi hannunta d'auke da wayarta Samsung Galaxy S7, tace amshe sakamin number dinka Nima Bari insama tawa sai kayi serving, anan sukayi musayar number,
Sani yace yauwa aunty Bari ind'anyi turi, Dan tun jiya nasayi memori 8 GB, Dariya Fausiyya tayi tace "Sanifa anzama babban yaro, ga waya anyi gashi cikin kwanakinnan naga sai wani d'aukar wanka kakeyi Wai miye sirrin? Kodai kafara zuwa zance ne banida labari"
"Ai Nan wurinki nake zuwa zancen Fauziyya ke nakeso, ke nake 'kauna, sha'awarki kullum da ita nake kwana da ita nake tashi" yafad'a a zuciyarshi, amma a zahiri murmushi kawai yayi tare da Sosa kwantacciyar sumarshi ta fulanin Asali.
Fina finai, da wa'koki video da audio sani yashiga turawa daga wayar Fauziyya zuwa wayarshi, maimakin yatsaya anan, sai yashiga tura picture din Fauziyya batare data saniba.
Da sallama matashiyar matar tashigo gidan, cikin farinciki Fauziyya ta amsa tare da girmamawa tamike tana fad'in "Mama sannu da zuwa"
Wani irin kallo shekeke matar tabita dashi batare data amsa sannu da zuwar datakemata ba,
Sani dake zaune kallon matar yayi shima yace "Ina wuni" shima wani matsiyacin kallo ta watsamashi tace "kaikuma waye, daga Ina haka zakazo gidan mutane ka zuna"
Fauziyya tabata amsa "Mama *ALMAJIRIN GIDANA ne*"
"Ke Fauziyya kigayamin gaskiya idan kinfara tara maza agidan d'ana, wannan gardin zakicemani Almajirinkine, Shi Salim din Yana Ina aka kawo wannan 'katon amatsayin Almajiri"
Sani dai sadda Kai yayi 'kasa Dan bayada bakin magana,
Matar tacigaba da masifa, "kekuma Fauziyya dama wurinki nazo, "kinbi kin mallakemin d'a kinhanashi sa'kat kin hanashi sukuni, gaki kekuma tunda ya aureki yau kimanin shekara 2 kenan Amma ko batan wata baki tabayiba, to wlh da sakal, danni ba abunda nafiso irin Inga jikikina, Salim Shi d'aya na Haifa amma Ina fatan yazama natara gari guda asanadiyyarshi, saboda haka idan kinsan baki Haihuwa, Kara ki Kama gabanki dan baki daya daga cikin jerin mata hud'u danake fata Salim ya aura"
Jin mamar Salim ta ambaci mata hud'u yasa Fauziyya saurin dagowa arazane ta kalleta, idanunta sharkaf da hawaye.
Sani kuwa jiyake kamar yakama mamar Salim yayita duka dan tabatama Fauziyya rai, ba abunda yatsana arayuwa irin yaga bacin ranta.
Juyawa mama tayi danufi barin gidan, harta Kai bakin 'kofa tajuyo tace "idan Salim din yadawo kice inason ganinshi" batajira amsa daga Fauziyya ba tafice daga gidan afusace.
"Dan Allah aunty Fauzy kiyi hakuri ki daina kuka, Haihuwa ai Allah ke badawa ga Wanda yaso, Kuma shike hanama bawansa badan baya sonshiba, kiyi hakuri ki daina kuka"..
Cikin muryar kuka Fauziyya tace "Sani Kaine kasan wannan, Amma dayawa mutane jahilci na rufe masu ido suna mantadawa da cewa komefa nufin Allah ne"
"Shikenan aunty fauza kada kisama kanki damuwa akan wannan abun daya faru inshaAllah kome zai wuce"
'karar mashin d'in Salim suakaji a zuare, yasa sani yace "aunty ni zan wuce sai Allah ya kaimu" dan lokacin anata kiraye-kirayen magrib.
"To sani gobe kazo da wuri dan Allah kayi aikinka da wuri dan Inaso infita unguwa"
"To" kawai yace yasa Kai yafita dan bayaso Salim yashigo yanacikin gidan saboda kada yaga kayan takaici,
A zaure suka had'e da Salim, sani yayimashi sannu da zuwa sannan yawuce, shikuma Salim yashigo gidan.
https://chat.whatsapp.com/BbHG7kh5gZGDPuqodYetSO
Page 3
Hawaye yacigaba da zarya kan fusakarshi wani na bin wani, tashi yayi zaune daga kwancen dayake yace "Fauziyya Ina sonki Ina kaunarki Kuma kota wane hali sai kinzama mallakina"
"Sani... Sani... Sani Wai mike damunka? Tun d'azu nake Nan inatama magana Amma kaki kulani sai wasu surutai kakeyi Wanda ni banganeba....
Firgigi sani yadawo daga dogon tunanin dayake dakuma surutan dayaketa zubawa mararsa kan gado,
Kallon Basiru yayi sannan ya goge hawayen dake kan fusakarshi yace "uhum ba kome Basiru"
Dafa kafadarshi Basiru yayi yace "tayaya zan yarda da ba abunda ke damunka bayan ga damuwa Nan 'karara tare dakai, waini sani yaushe kafara boyemin abubuwan dasuka shafeka, nalura dakai tun ranar da kafara aiki gidan Fauziyya duk gaba daya kabi ka canja, narasa gane kanka"
Murmushi Sani yayi Wanda bai Kai cikiba, sannan yatashi ya dauki buta yazaga kewaye yafito yayi Alwala yayi sallar la'asar,
Wata tsohuwar jaka gana yajawo yafara fiddo kayan sakawarshi a ciki, wani wandon jeans ya jawo da wata Riga mai kalar wandon ya kallesu kamar Yana nazarin wani abu a jikin kayan minti 2 kafin yayi wani irin wurgi da kayan zuciyarshi na tafarfasa Natsaneka Salim natsaneka bana sonka natsani duk wani abu daya fito daga hannunka"
Wasu riga da wando na yadi ya sanya kalar ruwan hoda, dukda kayan sunji jiki duk sun kod'e Amma wanke suke fess, dan ba laifi sani Yanada tsafta bama zaka kalleshi kakirashi almajiri ba.
Basiru ne yasake zuwa inda yake yace "Ina zuwa Kuma mutumina?"
Kallonshi sani yayi yace inafa zanje inda yawuce gidan Fauziyya, kasan duk garinnan banida inda yawuce nan"
Murmushi Basiru yayi yace "adaibi sannu da shigema gidan mutane kada asamu matsala, danni wlh bama zan iya aiki gidajeba na kwammace naje kasuwa nayi dako na samu na kashewa"
Rab'awa sani yayi ta gefenshi ya wuce, batare daya cemashi kome ba, shima Basiru bayanshi yabi domin tafiya sabgar gabanshi, idonshine ya sauka kan kayanda Sani ya jefar, kwalama Sanin Kira yayi Wanda harya Kai bakin kofa ya juyo,
Basiru yace "wannan ba kayanka bane anan?"
"Nawane banaso ka d'auka idan kanaso" baijira abunda Basiru zaiceba yafice daga gidan.
Kai tsaye gidan Fauziyya yanufa da sallama yashiga gidan, Fauziyya dake kwance a inuwa ta amsa sallamar tare da tashi zaune "a'a sani Kaine?"
"Nine aunty fauzy, sannu da hutawa" "yauwa sani, Amma sani Wai yau mike damunkane d'azu kawanibi ka firgice?"
"Bakome aunty ni kaina d'azu narasa miye matslata, Amma yanzu Kinga lafiya Lau nakejina, ga wani farinciki da annashuwa danakeji yanda kikasan anyi mani bushara da gidan Aljannah"
"Kai sani baka gajiya, waini sani Ina abokinka?"
"Wane kike nufi Basiru ko Tukur,?
Dariya Fausiyya tayi sosai Dan tunowa datayi da drama da akasha tsakanin sani da tukur din Wanda ada shine almajirinta, kafin sanin.
"Aunty Fausiyya ai bakisan wani abuba, Tukur fa yanzu yazama abunda yazama dan naji labarin Wai kwaya yake siyarwa"
"Kai Dan Allah" Fauziyya tafad'a tare da dafe kirjinta Alamar maganar ta razanata.
"Wlh kuwa aunty, Dan kafinma yatafi wlh sata yafarayi, tunda yayo sata shagon wani mutum aka kamashi akayimashi mugun duka yakara gaba, sai kwanaki nakejin labarin Yana siyo kwaya Yana siyarwa"
"Oh kace Allah ya tarfama garina nono daya rabani dashi"
"Kedai Bari aunty Fausiyya..
Sallamar Sadiya kawar Fauziyya ce ta yankemasu firar dasukeyi, da murna Fauziyya ta tarbeta tanayimata oyoyo.
Kallon ta Sadiya tayi sannan ta kalli sani dake zaune kallo daya zakayimashi kasan Yana cikin annashuwa da farinciki.
"Shigo 'kawata" tafad'a tana nufar d'aki, Sadiya tabita tana waiwaye tana Kara kallon Sani,
Zama tayi kan kujera Fauziyya takwomata ruwa Mai sanyi daga cikin karamin fridge dinda ke dakin.
Kallon Fauziyya Sadiya tayi tace "kawata wanene wancan?"
Kallonta Fauziyya tayi tace *ALMAJIRIN GIDANA NE* dafe kirji Sadiya tayi tace "wancen katon shine Almajirinki Fauziyya, ko tsoro bakiji"
"Tsoron me zanji, iyakarsa shara da wanke-wanke sai aike idan yakama"
"Amma nikam gani nake kamar akwai ganganci d'aukar wannan katon amatsayin Almajiri, yo Fauziyya duka dame Kika girmeshi, Ni wlh danashigo zauren gidan naji firarku wlh nad'aukama Salim dinne, ke fauza ko rantsuwa nayi banzanyi kaffaraba nasan baki girmi wancan yaronba"
"Hmm ke nidai banison inskanci, wani Zaki dauka Salim ne, a'a kin manta, yanzu dai ya school?"
"Lpy lao wlh, nasameku lpy?" "Lpy lao" haka sukacigaba da firar yaushe gamo, sani Kuma ganin Fauziyya tayi bakuwa maimakon yatafi Amma saiya gyara zama Yana jiran tafiyarta sudasa firarsu, Dan ko Yana barin gidan sai Salim yadawo Shima badan ranshi yasoba.
*Mmn khady ce* 🥰
[9/25, 4:31 PM] Mariya Umar Kn: 🏠 *ALMAJIRIN GIDANA* 🤦🏻♀
*Writing By*
*Zee Elkasim (Mmn khady)* 🥰
*Daga Marubuciyar* 📝
*Siyasa ko soyayya*
*Alhini*
*Gidan Asali*
*Halin Girma*
*Autar Hajiya*
*Zanen Zuciya*
*Yarinyar Baba*
*Auren tagwaye*
*Wata Uwar mijin*
*Ke Duniya*
And now 👇🏻
*ALMAJIRIN GIDANA* 🏠
Page 4.
No editing 🤪
*Ina mi'ka sa'kon gaisuwata ga masoya Allah bar 'kauna, inajin dadin yanda kuke nuna tsantsar kauna ga littafin, gaisuwata gareku 'yan group d'in ALMAJIRIN GIDANA Fans group, iya wuya ana tare* 😘😘😘
Akwana atashi, hausawa sukace asarar mai rai, yau kimanin shekara guda kenan Sani Yana aiki gidan Fauziyya.
Ba'kin kishin da sani keyi akan Fauziyya kuwa sai abunda yayi gaba, soyayyarta ta 'kara girma acikin zuciyarshi, Amma yanzu yafara iya takunsa, Dan Yana kauda Ido akanta duk lokacinda Salim yake gida, wani lokacima baya zama gidan saiya tabbatar Salim din bayanan.
Yauma kamar kullum, da sallama Sani yashigo gidan Fauziyya ta amsamashi, wuri yasamu ya zauna itma Fauziyya tabarma ta shimfida nan tsakar gidan suka shiga firar Duniya,
Hannu sani yasaka cikin Aljihu ya fiddo waya kirar Vivo Yar makimanciya yace "Aunty Fauziyya kitayani murna nayi waya"
Dariya Fausiyya tayi har dimple d'inta ya bayyana, Wanda ba abunda ke Kara burge sani kamar dariyarta, kuramata Ido yayi Yana kissima abubuwa dayawa azuciyarshi dangane da tsantsar kyau da Allah yayima Fauziyya.
"Kai-kai-kai..... Ah Sani congrats Ashe dai kaji shawarar dana baka" tafad'a tana karbar wayar daga hannunshi, "Kai ammafa wayar yayi kyau, nawa kenan kasiya?"
"Wlh dubu hudu nasiyeta Aunty tayi tsada ko,"
'Dan Hararshi tayi tare da tamke fuska tace "kaifa Sani dadina dakai son banzar bala'i, ai danma tana vivo Amma yaushe zaka samu waya mai kyan wannan a dubu hudu, kaga yanzu nahuta tunda kayi waya idan Ina nemanka basaina tura an nemomin kaiba, Kuma Koda na aikeke kasuwa saboda mantuwa ko tambaya ga waya, Bari na d'auko wayata Nima saika sakamin no dinka"
Tunda tafara magani sani Bai d'auke idanunshi akantaba, harta tashi tanufi d'aki nanma bayanta yabi da kallo, hips d'inta na d'aya daga cikin abunda ke 'kara d'aukarmashi hankali, ga Kuma uwa uba yanda idan tana tafiya mazunanta ke juyawa, sanifa yashiga wani yanayi.
Dawowa tayi hannunta d'auke da wayarta Samsung Galaxy S7, tace amshe sakamin number dinka Nima Bari insama tawa sai kayi serving, anan sukayi musayar number,
Sani yace yauwa aunty Bari ind'anyi turi, Dan tun jiya nasayi memori 8 GB, Dariya Fausiyya tayi tace "Sanifa anzama babban yaro, ga waya anyi gashi cikin kwanakinnan naga sai wani d'aukar wanka kakeyi Wai miye sirrin? Kodai kafara zuwa zance ne banida labari"
"Ai Nan wurinki nake zuwa zancen Fauziyya ke nakeso, ke nake 'kauna, sha'awarki kullum da ita nake kwana da ita nake tashi" yafad'a a zuciyarshi, amma a zahiri murmushi kawai yayi tare da Sosa kwantacciyar sumarshi ta fulanin Asali.
Fina finai, da wa'koki video da audio sani yashiga turawa daga wayar Fauziyya zuwa wayarshi, maimakin yatsaya anan, sai yashiga tura picture din Fauziyya batare data saniba.
Da sallama matashiyar matar tashigo gidan, cikin farinciki Fauziyya ta amsa tare da girmamawa tamike tana fad'in "Mama sannu da zuwa"
Wani irin kallo shekeke matar tabita dashi batare data amsa sannu da zuwar datakemata ba,
Sani dake zaune kallon matar yayi shima yace "Ina wuni" shima wani matsiyacin kallo ta watsamashi tace "kaikuma waye, daga Ina haka zakazo gidan mutane ka zuna"
Fauziyya tabata amsa "Mama *ALMAJIRIN GIDANA ne*"
"Ke Fauziyya kigayamin gaskiya idan kinfara tara maza agidan d'ana, wannan gardin zakicemani Almajirinkine, Shi Salim din Yana Ina aka kawo wannan 'katon amatsayin Almajiri"
Sani dai sadda Kai yayi 'kasa Dan bayada bakin magana,
Matar tacigaba da masifa, "kekuma Fauziyya dama wurinki nazo, "kinbi kin mallakemin d'a kinhanashi sa'kat kin hanashi sukuni, gaki kekuma tunda ya aureki yau kimanin shekara 2 kenan Amma ko batan wata baki tabayiba, to wlh da sakal, danni ba abunda nafiso irin Inga jikikina, Salim Shi d'aya na Haifa amma Ina fatan yazama natara gari guda asanadiyyarshi, saboda haka idan kinsan baki Haihuwa, Kara ki Kama gabanki dan baki daya daga cikin jerin mata hud'u danake fata Salim ya aura"
Jin mamar Salim ta ambaci mata hud'u yasa Fauziyya saurin dagowa arazane ta kalleta, idanunta sharkaf da hawaye.
Sani kuwa jiyake kamar yakama mamar Salim yayita duka dan tabatama Fauziyya rai, ba abunda yatsana arayuwa irin yaga bacin ranta.
Juyawa mama tayi danufi barin gidan, harta Kai bakin 'kofa tajuyo tace "idan Salim din yadawo kice inason ganinshi" batajira amsa daga Fauziyya ba tafice daga gidan afusace.
"Dan Allah aunty Fauzy kiyi hakuri ki daina kuka, Haihuwa ai Allah ke badawa ga Wanda yaso, Kuma shike hanama bawansa badan baya sonshiba, kiyi hakuri ki daina kuka"..
Cikin muryar kuka Fauziyya tace "Sani Kaine kasan wannan, Amma dayawa mutane jahilci na rufe masu ido suna mantadawa da cewa komefa nufin Allah ne"
"Shikenan aunty fauza kada kisama kanki damuwa akan wannan abun daya faru inshaAllah kome zai wuce"
'karar mashin d'in Salim suakaji a zuare, yasa sani yace "aunty ni zan wuce sai Allah ya kaimu" dan lokacin anata kiraye-kirayen magrib.
"To sani gobe kazo da wuri dan Allah kayi aikinka da wuri dan Inaso infita unguwa"
"To" kawai yace yasa Kai yafita dan bayaso Salim yashigo yanacikin gidan saboda kada yaga kayan takaici,
A zaure suka had'e da Salim, sani yayimashi sannu da zuwa sannan yawuce, shikuma Salim yashigo gidan.