Sashe 32
Almajirin Gidana Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ringing d'aya yad'aga "Hello"
"Hellow Sani kana inane"
"Ina gida ya akayi"
"Plz inaso dan Allah ka taimakamin yau kome kakeyi kabani lokacinka muhad'u gidan Zuby"
Shiru Sani yayi Kamar baiji abunda tafad'aba saida yaji tana fad'in Hello, sannan yace "inaji"
"Ok kaji abunda nafad'a ko"?
"Eh naji amma gaskiya bazanje gidan Zuby ba kawai muje ki Kama mana d'aki a hotel"
"Ok to idan hakan yayima badamuwa sai muhad'u a Al-bustan Hotel, misalin karfe hud'u na yamma Dan Allah kadafa inyita jiranka"
"Indan wannan kada kidamu kinsanni banida African time"
"To shikenan sai mun had'un"
Suna gama waya tashiga wanka tahau shiri, sannan tashiryama Khalid cikin wasu green d'in Kaya Riga da wando na yara yayi kyau sosai.
'karfe hud'u saura minti shabiyar tafita daga gidan, bayan tayima Inna Rabi da Fauziyya sallama akan zataje gidansu.
'karfe hud'u dai-dai napep ya sauketa hotel d'in, batayi minti ukku da zuwaba Sani yazo, tare suka jera har cikin hotel din, khairat takama masu d'aki suka kar6i key din suka wuce.
Suna shiga d'akin khairat batajira wani abuba ta sauke Khalid dake goye bayanta yanata bacci ta kwantar dashi.
Tafara cire kayanta, Sani yanata kallonta, saida tagama kaf tafad'a kanshi tafara kissing d'inshi tako'ina saida tagama cajamashi kwalwa sannan yatashi yacire kayanshi suka fara abunda suka Saba.
Haka suka ida cinye wannan lokaci suna aikata masha'a basu bar hotel d'inba sai 'karfe tara na dare, khairat tawuce gida tana shiga gidan Salim na dawowa.
Shikuma Sani daga hotel d'in gidan amaryashi zuby ya wuce.
Lokacinda yakoma tagama shiryamashi abinci lafiyayye, yazauna yakwashi gara, bayan sungama sunkoma bedroom suka kwanta,
Zuby tanuna tana bu'katarshi amma ya'ki kulata duk yanda takai da kwakwa dole tahakura amma ta dasa ayar tambaya akanshi, tasan kila yau yahad'u da khairat, Dan idanba hakaba tasan Sani kullum sai yayi, amma bawani Abu aidama tare tagansu, wannan ba abun damuwa bane.
Tundaga wannan lokacin Sani yazama tamkar Mai mata biyu, yau khairat gobe zuby.
Zuby tasan da haka amma koda wasa bata ta6a nunama Sani tasaniba,
Khairat dai batasan da wata ala'ka tsakanin Sani da Zuby ba, barantana Kuma tasan sunyi aure.
Haka rayuwa tacigaba da tafiya, yauda gobe asarar mai rai.
*BAYAN SHEKARA BIYU*
Tsarin gidan Salim ya canja baki d'aya, sakamakon cigaba daya samu wurin aiki, kud'i sun zaunamashi sosai,
Baki d'ayan gidan an canja mashi design, kowace anyimata part d'inta
Sai motoci guda biyu da Salim yasiya, daya saboda hidimar gida, d'ayar Kuma Yana fita aiki da ita kokuma wata zuwa unguwa nafita kunya.
part d'in Fauziyya an fidda d'akin Hanif da Hanifa anzubamasu Kaya kome guda biyu abun gwanin birgewa, yaran sunyi wayo sosai idan kagansu zakayi zaton sunfi shekara biyu.
Hakama Khalid ya girma sosai kyakkyawa dashi, fari tas kallo d'aya bazakace bahaushe bane, zakayi zaton irin 'ya'yan larabawa ne.
wata irin sha'kuwa sukayi da Hanif da Hanifa, bacci kad'ai ke rabasu, wani lokacima ko baccin baya rabasu dan wurinsu Hanif yake kwana, domin yafi samun kulawa anan fiyeda wurin khairat.
Hanifa tunda tataso yarinyace Mai shegen wayo da surutun tsiya, Hanif Kuma akwai son 'ya'uwanshi yayinda Khalid ya kasance so silent magana batacika damunsaba, kullum zaka ganshi shiru kamar marar lafiya yanayinsa, idan kaganshi cikin wal-wala to Yana tare da 'yan'uwanshi Hanif da Hanifa.
Khairat tuni tabar tafiya da Khalid unguwa tunda ta yayeshi, nan take barinshi wurin Fauziyya tayi tafiyarta yawon bin hotel itada Sani.
Inna Rabi Kuma ana yaye twowins takoma 'kauye sai dai tana zuwa lokaci zuwa lokaci tana dubasu, dan zamanta gidan Salim ba'karamin sha'kuwa sukayi da Fauziyya ba.
___________________________
Sani zaune tsakiyar carpet dinda ke shinfed'e tsakiyar falon, kulolin abincine gabanshi zuby Kuma tana zaune gefenshi da alama abinci suka gama ci,
Fira suke tabawa kad'an kad'an, cikin firar tasu zuby tasako maganar zuwa garinsu Sani.
"Waini baby yaushe zamuje garinnan naku naga tunda mukayi magana shekaranjiya bakacemin komeba, yakamata ace nasan 'yan'uwanka koda mutum d'ayane kodan abunda nake d'auke dashi, kaga yanzu cikinnan harya shiga wata hud'u baikamata ace na haihu babu danginkaba, Kuma kaga yakamata iyayenka Susan kayi aure tunda kaga basusan da maganar aurenmu ba".
Saida takai aya sannan yace "na mantane ban gayamakiba tun ranar dakikayimin magana natsara yanda zamuyi tafiyar, gobe zamu tafi inshaAllah saboda haka ki shirya mana kome yanda yakamata.
Wani irin dad'i zuby taji Kuma tundaga lokacin tahau Shirin tafiya.
Ranar khairat da Sani suka had'u hotel kamar yanda suka Saba, bayan sunagama she'ke ayarsu yake sanar da ita maganar zuwanshi garinsu, fatan Alkhairi tayimashi sannan tanuna irin missing d'inshi dazatayi, kud'i mai yawa tabashi tace yayima mutanen gida tsaraba.
Washe gari misalin 'karfe takwas na safe suka fito cikin motar zuby zasuyi tafiyar, tun kafin subar garin suka shiga wani 'katon super market zuby tayima iyayen Sani tsaraba saida tacika but da kayan masarufi sannan suka d'au hanya.
Tafiya suke suna labari, cikin so da 'kauna da kulawa da juna hankalinsu kwance, zuby itace ke driving saboda tafi Sani kwarewa dukda Shima ya iya ta koyamashi Amma har yanzu hannunsa bai gama fad'awa ba.
Tunda suka fita gari zuby tafara sharara uban gudu kamar zata tashi sama dan taga titin baida yawan motoci, wata mota take ko'karin wucewa, saiga wata motar tataho da gudu saitin hannunda zata hau, cikin zafin nama ta kauce sai dai akayi rashin sa'a motar takwacemata tanufi daji, 'karshe takaima wani 'katon icce Karo, kafin kace me jini yafara zuba ta wurin 'kafar motar....
Sani da Zuby Kuma duk iya hangenka baka ganinsu cikin motar.
Mmn khady ce 👎🏻
[9/30, 2:54 PM] Mariya Umar Kn: 🏠 *ALMAJIRIN GIDANA* 🤦🏻♀
*Writing By*
*Zee Elkasim (Mmn khady)* 🥰
*Daga Marubuciyar* 📝
*Siyasa ko soyayya*
*Duniya Juyi*
*Alhini*
*Gidan Asali*
*Halin Girma*
*Autar Hajiya*
*Zanen Zuciya*
*Yarinyar Baba*
*Auren tagwaye*
*Wata Uwar mijin*
*Ke Duniya*
And now 👇🏻
*ALMAJIRIN GIDANA* 🏠
Page 43
*Saboda Jin dad'in comment dinku nakaramaku wannan*👎🏻 *BONUS*
Bayan kwana biyu dayin suna Fauziyya na kwance bedroom tana bacci Yan biyu Kuma *Hanif & Hanifa* suna wurin Inna rabi, dan tunda aka haifesu Itace mai kula dasu,
Khairat na tsakar gida tana goye da Khalid tana shanya kayanshi data gama wankewa Kan igiya, Sani yashigo gidan.
Kallonshi khairat tayi tace "gaskiya Sani munyi fushi"
"Fushi Kuma nami"? yafad'a fuskarsa babu alamar fara'a Wanda ganin haka yasa khairat Shan jinin jikinta, Amma saita daure tayi tamaza tace "bakazo ganin two wins ba mana"
"To ai gani nazo yanzu"
Khairat dakanta tashiga d'akin Fauziyya, Inna rabi ta iske falo tare da two wins d'in tace "Inna dama Sani ne yazo ganin baby's"
"To yashigo Mana" Inna Rabi tafad'a tana bin khairat din da kallo...
Fita khairat din tayi minti biyu suka shigo tana gaba Sani na bayanta, Zama sukayi suduka Sani ya gaida Inna Rabi tareda yimata barka, ta amsa cikin fara'a tami'kamashi Hanif yagani sannan ta karbeshi tamaidashi takuma mi'komashi Hanifa.
Ganin yarannan ba 'karamin d'ga hankalin Sani yayiba, Amma ba yanda zeyi yariga yad'aukarma kansa Al'kawarin duk ranarda Fauziyya ta haihu yahakura da ita.
Fauziyya najin shigowar Sani Amma tayi shiru bata fitoba, ita batamaso yazo ganin baby's ba dan batasan da mugun abunda yazoba, Amma koma miye tayi tawakkali ga Allah bata cuci waniba tasan Allah bazai bari wani ya cutar da itaba.
Haka Sani yafita daga d'akin ranshi amatu'kar bace, suna fitowa tsakar gida yami'ka hannu khairat ta sauko Khalid daga baya tami'kamashi, ya rungumeshi jikinshi Yana 'karajin 'kaunarshi azuciyarshi, sannan ya sumbaceshi a goshi kamin ya mi'kamatashi yabar gidan.
*Bayan kwana biyar*
Yau an d'aura auren Sani da Zuby, anyi shagali dai-dai gwar-gwado, ango Kuma yatare gidan amaryarsa, ansha amarci dukda dai dama andad'e dashanye amarcin tun kafin auren.
Bayan sati biyu khairat tagama wanka, yanzu Khalid yanada wata biyu yayi wayo ya 'kara girma, Hanif da Hanifa Kuma sunada wata d'aya, suma sunyi wayo sosai ga wata uwar 'kiba dasukayi Kamar yan wata ukku, kyawunsu ya'kara fitowa Hanif Haskenshi yakara fitowa dan yafi Hanifa haske dama tunda aka haifesu.
Kulawa suke samu sosai daga wurin Salim, baya nuna banbanci duk abunda zai siyo Wanda ya danganci yara guda ukku yake siyowa, haka suma iyayen khairat da Fauziyya Yana kamanta Adalci tsakaninsu wuri d'ayane kawai baya adalci shine har yanzu baya iyaji zai iya kusantar khairat.
Khairat Kuma ha'kurinta yagama 'karewa, saboda haka tun kafin Salim yafita ta tambayeshi zataje gida takaima mama Khalid, bai hanataba saboda haka Yana fita tada'uko waya takira Sani.
Ringing d'aya yad'aga "Hello"
"Hellow Sani kana inane"
"Ina gida ya akayi"
"Plz inaso dan Allah ka taimakamin yau kome kakeyi kabani lokacinka muhad'u gidan Zuby"
Shiru Sani yayi Kamar baiji abunda tafad'aba saida yaji tana fad'in Hello, sannan yace "inaji"
"Ok kaji abunda nafad'a ko"?
"Eh naji amma gaskiya bazanje gidan Zuby ba kawai muje ki Kama mana d'aki a hotel"
"Ok to idan hakan yayima badamuwa sai muhad'u a Al-bustan Hotel, misalin karfe hud'u na yamma Dan Allah kadafa inyita jiranka"
"Indan wannan kada kidamu kinsanni banida African time"
"To shikenan sai mun had'un"
Suna gama waya tashiga wanka tahau shiri, sannan tashiryama Khalid cikin wasu green d'in Kaya Riga da wando na yara yayi kyau sosai.
'karfe hud'u saura minti shabiyar tafita daga gidan, bayan tayima Inna Rabi da Fauziyya sallama akan zataje gidansu.
'karfe hud'u dai-dai napep ya sauketa hotel d'in, batayi minti ukku da zuwaba Sani yazo, tare suka jera har cikin hotel din, khairat takama masu d'aki suka kar6i key din suka wuce.
Suna shiga d'akin khairat batajira wani abuba ta sauke Khalid dake goye bayanta yanata bacci ta kwantar dashi.
Tafara cire kayanta, Sani yanata kallonta, saida tagama kaf tafad'a kanshi tafara kissing d'inshi tako'ina saida tagama cajamashi kwalwa sannan yatashi yacire kayanshi suka fara abunda suka Saba.
Haka suka ida cinye wannan lokaci suna aikata masha'a basu bar hotel d'inba sai 'karfe tara na dare, khairat tawuce gida tana shiga gidan Salim na dawowa.
Shikuma Sani daga hotel d'in gidan amaryashi zuby ya wuce.
Lokacinda yakoma tagama shiryamashi abinci lafiyayye, yazauna yakwashi gara, bayan sungama sunkoma bedroom suka kwanta,
"Hellow Sani kana inane"
"Ina gida ya akayi"
"Plz inaso dan Allah ka taimakamin yau kome kakeyi kabani lokacinka muhad'u gidan Zuby"
Shiru Sani yayi Kamar baiji abunda tafad'aba saida yaji tana fad'in Hello, sannan yace "inaji"
"Ok kaji abunda nafad'a ko"?
"Eh naji amma gaskiya bazanje gidan Zuby ba kawai muje ki Kama mana d'aki a hotel"
"Ok to idan hakan yayima badamuwa sai muhad'u a Al-bustan Hotel, misalin karfe hud'u na yamma Dan Allah kadafa inyita jiranka"
"Indan wannan kada kidamu kinsanni banida African time"
"To shikenan sai mun had'un"
Suna gama waya tashiga wanka tahau shiri, sannan tashiryama Khalid cikin wasu green d'in Kaya Riga da wando na yara yayi kyau sosai.
'karfe hud'u saura minti shabiyar tafita daga gidan, bayan tayima Inna Rabi da Fauziyya sallama akan zataje gidansu.
'karfe hud'u dai-dai napep ya sauketa hotel d'in, batayi minti ukku da zuwaba Sani yazo, tare suka jera har cikin hotel din, khairat takama masu d'aki suka kar6i key din suka wuce.
Suna shiga d'akin khairat batajira wani abuba ta sauke Khalid dake goye bayanta yanata bacci ta kwantar dashi.
Tafara cire kayanta, Sani yanata kallonta, saida tagama kaf tafad'a kanshi tafara kissing d'inshi tako'ina saida tagama cajamashi kwalwa sannan yatashi yacire kayanshi suka fara abunda suka Saba.
Haka suka ida cinye wannan lokaci suna aikata masha'a basu bar hotel d'inba sai 'karfe tara na dare, khairat tawuce gida tana shiga gidan Salim na dawowa.
Shikuma Sani daga hotel d'in gidan amaryashi zuby ya wuce.
Lokacinda yakoma tagama shiryamashi abinci lafiyayye, yazauna yakwashi gara, bayan sungama sunkoma bedroom suka kwanta,
Zuby tanuna tana bu'katarshi amma ya'ki kulata duk yanda takai da kwakwa dole tahakura amma ta dasa ayar tambaya akanshi, tasan kila yau yahad'u da khairat, Dan idanba hakaba tasan Sani kullum sai yayi, amma bawani Abu aidama tare tagansu, wannan ba abun damuwa bane.
Tundaga wannan lokacin Sani yazama tamkar Mai mata biyu, yau khairat gobe zuby.
Zuby tasan da haka amma koda wasa bata ta6a nunama Sani tasaniba,
Khairat dai batasan da wata ala'ka tsakanin Sani da Zuby ba, barantana Kuma tasan sunyi aure.
Haka rayuwa tacigaba da tafiya, yauda gobe asarar mai rai.
*BAYAN SHEKARA BIYU*
Tsarin gidan Salim ya canja baki d'aya, sakamakon cigaba daya samu wurin aiki, kud'i sun zaunamashi sosai,
Baki d'ayan gidan an canja mashi design, kowace anyimata part d'inta
Sai motoci guda biyu da Salim yasiya, daya saboda hidimar gida, d'ayar Kuma Yana fita aiki da ita kokuma wata zuwa unguwa nafita kunya.
part d'in Fauziyya an fidda d'akin Hanif da Hanifa anzubamasu Kaya kome guda biyu abun gwanin birgewa, yaran sunyi wayo sosai idan kagansu zakayi zaton sunfi shekara biyu.
Hakama Khalid ya girma sosai kyakkyawa dashi, fari tas kallo d'aya bazakace bahaushe bane, zakayi zaton irin 'ya'yan larabawa ne.
wata irin sha'kuwa sukayi da Hanif da Hanifa, bacci kad'ai ke rabasu, wani lokacima ko baccin baya rabasu dan wurinsu Hanif yake kwana, domin yafi samun kulawa anan fiyeda wurin khairat.
Hanifa tunda tataso yarinyace Mai shegen wayo da surutun tsiya, Hanif Kuma akwai son 'ya'uwanshi yayinda Khalid ya kasance so silent magana batacika damunsaba, kullum zaka ganshi shiru kamar marar lafiya yanayinsa, idan kaganshi cikin wal-wala to Yana tare da 'yan'uwanshi Hanif da Hanifa.
Khairat tuni tabar tafiya da Khalid unguwa tunda ta yayeshi, nan take barinshi wurin Fauziyya tayi tafiyarta yawon bin hotel itada Sani.
Inna Rabi Kuma ana yaye twowins takoma 'kauye sai dai tana zuwa lokaci zuwa lokaci tana dubasu, dan zamanta gidan Salim ba'karamin sha'kuwa sukayi da Fauziyya ba.
___________________________
Sani zaune tsakiyar carpet dinda ke shinfed'e tsakiyar falon, kulolin abincine gabanshi zuby Kuma tana zaune gefenshi da alama abinci suka gama ci,
Fira suke tabawa kad'an kad'an, cikin firar tasu zuby tasako maganar zuwa garinsu Sani.
"Waini baby yaushe zamuje garinnan naku naga tunda mukayi magana shekaranjiya bakacemin komeba, yakamata ace nasan 'yan'uwanka koda mutum d'ayane kodan abunda nake d'auke dashi, kaga yanzu cikinnan harya shiga wata hud'u baikamata ace na haihu babu danginkaba, Kuma kaga yakamata iyayenka Susan kayi aure tunda kaga basusan da maganar aurenmu ba".
Saida takai aya sannan yace "na mantane ban gayamakiba tun ranar dakikayimin magana natsara yanda zamuyi tafiyar, gobe zamu tafi inshaAllah saboda haka ki shirya mana kome yanda yakamata.
Wani irin dad'i zuby taji Kuma tundaga lokacin tahau Shirin tafiya.
Ranar khairat da Sani suka had'u hotel kamar yanda suka Saba, bayan sunagama she'ke ayarsu yake sanar da ita maganar zuwanshi garinsu, fatan Alkhairi tayimashi sannan tanuna irin missing d'inshi dazatayi, kud'i mai yawa tabashi tace yayima mutanen gida tsaraba.
Washe gari misalin 'karfe takwas na safe suka fito cikin motar zuby zasuyi tafiyar, tun kafin subar garin suka shiga wani 'katon super market zuby tayima iyayen Sani tsaraba saida tacika but da kayan masarufi sannan suka d'au hanya.
Tafiya suke suna labari, cikin so da 'kauna da kulawa da juna hankalinsu kwance, zuby itace ke driving saboda tafi Sani kwarewa dukda Shima ya iya ta koyamashi Amma har yanzu hannunsa bai gama fad'awa ba.
Tunda suka fita gari zuby tafara sharara uban gudu kamar zata tashi sama dan taga titin baida yawan motoci, wata mota take ko'karin wucewa, saiga wata motar tataho da gudu saitin hannunda zata hau, cikin zafin nama ta kauce sai dai akayi rashin sa'a motar takwacemata tanufi daji, 'karshe takaima wani 'katon icce Karo, kafin kace me jini yafara zuba ta wurin 'kafar motar....
Sani da Zuby Kuma duk iya hangenka baka ganinsu cikin motar.
Mmn khady ce 👎🏻
[9/30, 2:54 PM] Mariya Umar Kn: 🏠 *ALMAJIRIN GIDANA* 🤦🏻♀
*Writing By*
*Zee Elkasim (Mmn khady)* 🥰
*Daga Marubuciyar* 📝
*Siyasa ko soyayya*
*Duniya Juyi*
*Alhini*
*Gidan Asali*
*Halin Girma*
*Autar Hajiya*
*Zanen Zuciya*
*Yarinyar Baba*
*Auren tagwaye*
*Wata Uwar mijin*
*Ke Duniya*
And now 👇🏻
*ALMAJIRIN GIDANA* 🏠
Page 43
*Saboda Jin dad'in comment dinku nakaramaku wannan*👎🏻 *BONUS*
Bayan kwana biyu dayin suna Fauziyya na kwance bedroom tana bacci Yan biyu Kuma *Hanif & Hanifa* suna wurin Inna rabi, dan tunda aka haifesu Itace mai kula dasu,
Khairat na tsakar gida tana goye da Khalid tana shanya kayanshi data gama wankewa Kan igiya, Sani yashigo gidan.
Kallonshi khairat tayi tace "gaskiya Sani munyi fushi"
"Fushi Kuma nami"? yafad'a fuskarsa babu alamar fara'a Wanda ganin haka yasa khairat Shan jinin jikinta, Amma saita daure tayi tamaza tace "bakazo ganin two wins ba mana"
"To ai gani nazo yanzu"
Khairat dakanta tashiga d'akin Fauziyya, Inna rabi ta iske falo tare da two wins d'in tace "Inna dama Sani ne yazo ganin baby's"
"To yashigo Mana" Inna Rabi tafad'a tana bin khairat din da kallo...
Fita khairat din tayi minti biyu suka shigo tana gaba Sani na bayanta, Zama sukayi suduka Sani ya gaida Inna Rabi tareda yimata barka, ta amsa cikin fara'a tami'kamashi Hanif yagani sannan ta karbeshi tamaidashi takuma mi'komashi Hanifa.
Ganin yarannan ba 'karamin d'ga hankalin Sani yayiba, Amma ba yanda zeyi yariga yad'aukarma kansa Al'kawarin duk ranarda Fauziyya ta haihu yahakura da ita.
Fauziyya najin shigowar Sani Amma tayi shiru bata fitoba, ita batamaso yazo ganin baby's ba dan batasan da mugun abunda yazoba, Amma koma miye tayi tawakkali ga Allah bata cuci waniba tasan Allah bazai bari wani ya cutar da itaba.
Haka Sani yafita daga d'akin ranshi amatu'kar bace, suna fitowa tsakar gida yami'ka hannu khairat ta sauko Khalid daga baya tami'kamashi, ya rungumeshi jikinshi Yana 'karajin 'kaunarshi azuciyarshi, sannan ya sumbaceshi a goshi kamin ya mi'kamatashi yabar gidan.
*Bayan kwana biyar*
Yau an d'aura auren Sani da Zuby, anyi shagali dai-dai gwar-gwado, ango Kuma yatare gidan amaryarsa, ansha amarci dukda dai dama andad'e dashanye amarcin tun kafin auren.
Bayan sati biyu khairat tagama wanka, yanzu Khalid yanada wata biyu yayi wayo ya 'kara girma, Hanif da Hanifa Kuma sunada wata d'aya, suma sunyi wayo sosai ga wata uwar 'kiba dasukayi Kamar yan wata ukku, kyawunsu ya'kara fitowa Hanif Haskenshi yakara fitowa dan yafi Hanifa haske dama tunda aka haifesu.
Kulawa suke samu sosai daga wurin Salim, baya nuna banbanci duk abunda zai siyo Wanda ya danganci yara guda ukku yake siyowa, haka suma iyayen khairat da Fauziyya Yana kamanta Adalci tsakaninsu wuri d'ayane kawai baya adalci shine har yanzu baya iyaji zai iya kusantar khairat.
Khairat Kuma ha'kurinta yagama 'karewa, saboda haka tun kafin Salim yafita ta tambayeshi zataje gida takaima mama Khalid, bai hanataba saboda haka Yana fita tada'uko waya takira Sani.
Ringing d'aya yad'aga "Hello"
"Hellow Sani kana inane"
"Ina gida ya akayi"
"Plz inaso dan Allah ka taimakamin yau kome kakeyi kabani lokacinka muhad'u gidan Zuby"
Shiru Sani yayi Kamar baiji abunda tafad'aba saida yaji tana fad'in Hello, sannan yace "inaji"
"Ok kaji abunda nafad'a ko"?
"Eh naji amma gaskiya bazanje gidan Zuby ba kawai muje ki Kama mana d'aki a hotel"
"Ok to idan hakan yayima badamuwa sai muhad'u a Al-bustan Hotel, misalin karfe hud'u na yamma Dan Allah kadafa inyita jiranka"
"Indan wannan kada kidamu kinsanni banida African time"
"To shikenan sai mun had'un"
Suna gama waya tashiga wanka tahau shiri, sannan tashiryama Khalid cikin wasu green d'in Kaya Riga da wando na yara yayi kyau sosai.
'karfe hud'u saura minti shabiyar tafita daga gidan, bayan tayima Inna Rabi da Fauziyya sallama akan zataje gidansu.
'karfe hud'u dai-dai napep ya sauketa hotel d'in, batayi minti ukku da zuwaba Sani yazo, tare suka jera har cikin hotel din, khairat takama masu d'aki suka kar6i key din suka wuce.
Suna shiga d'akin khairat batajira wani abuba ta sauke Khalid dake goye bayanta yanata bacci ta kwantar dashi.
Tafara cire kayanta, Sani yanata kallonta, saida tagama kaf tafad'a kanshi tafara kissing d'inshi tako'ina saida tagama cajamashi kwalwa sannan yatashi yacire kayanshi suka fara abunda suka Saba.
Haka suka ida cinye wannan lokaci suna aikata masha'a basu bar hotel d'inba sai 'karfe tara na dare, khairat tawuce gida tana shiga gidan Salim na dawowa.
Shikuma Sani daga hotel d'in gidan amaryashi zuby ya wuce.
Lokacinda yakoma tagama shiryamashi abinci lafiyayye, yazauna yakwashi gara, bayan sungama sunkoma bedroom suka kwanta,