Sashe 6
Almajirin Gidana Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Contact yashiga, sunan Fauziyya ya lalubo sannan ya danna Kira, riggin 2 Fauziyya tad'aga "Hello sani" "Hellow Aunty gani nazo gidanki na iske akulle lafiya kuwa?"
"Ba lafiya sani, Ina asibiti"
"Asibiti Kuma aunty,miya faru, waye bashida lafiya?"
"Wlh sani nice banida lpy asibiti muka kwana, tun jiya 'karfe 12 nadare mukataho" "innalillahiwa'inna'ilaihirraji'un, Aunty bakida lpy ashe, Kuna wane asibitin?" Nan Fauziyya tagayamashi asibitin dasuke, cikin zakuwa sani yace "ganinan zuwa aunty zanzo indubaki, wlh duk hankalina yatashi, bazansamu nutsuwaba sainaga yanayin jikin naki"
Murmushi Fauziyya tayi tace "kada kadamu sani nasamu sauki inasaranma asallameni anjima inshaAllah, yanzuma muna jiran results ne nawasu gwaje-gwaje da akayimin"
"To Aunty Allah baki lpy" "ameen" Fauziyya tace sannan takashe wayar, dukda talura da irin kallonda Salim kemata tunda tafara waya da sanin, hakan baisa ta daina wayarba saida suka gama, Salim kuwa duk yabi yahada girar sama data kasa, wani mugun takaici yakeji dangane da wayar da Fauziyya tayi da Sani, kawai kyaleta yayi Dan yasan yanzu yanamata magana zata 6ata rai, shikuma ba abunda yatsana irin fushinta, Kuma gashi batada lpy.
Sani kuwa suna gama waya da Fauziyya ya tsaida mashin yafadamashi asibitin dazai kaishi, cikin mintuna goma ya isa asibitin, batare da Bata lokaciba yagano d'akinda Fauziyya take dayake tagayamashi number d'akin,
Dai-dai Yana zuwa likita nashiga d'akin, lokacin Kuma maman Salim ta iso asibitin Dan itama waya Salim yayimata yagayamata rashin lafiyar Fauziyya, Kuma ya gayamata anasaran cikine gareta dukda basu tabbatarba, Amma sunanan suna jiran sakamkon gwajin da'akayi.
Da sallama mama tashiga, mamar Fauziyya ce ta amsa sallamar, wacce itama bata Dade dazuwa ba, waya sukayi da Fauziyyar tagayamata tana asibiti shine tazo, gaisawa sukayi itada mamar Salim ba yabo ba fallasa, sannan likitan ya gaishesu, ya kalli Salim yace "ga sakamakon gwaje-gwajen da'akayi Nan duka, yami'kama Salim yace kabiyoni office, sai nayima bayani ko" mamar Salim ce tayi karaf tace a'a likita kafad'a anan ai Babu bare anan cikinmu, nice mahaifiyarshi, wannan Kuma mahaifiyartace, tafad'a tana nuna maman Fauziyya.
Duk abunnan sani Yana bakin window d'akin Yana jiyo duk abunda ke faruwa, dan tunda yazo yaga mamar Salim da mamar Fauziyya, ga Kuma Salim adakin yasa baishigaba, dukda yasan bayada matsala dakowa acikinsu sai mamar Salim din.
Murmushi likita yayi yace, "amma kunsan wani abun Yana bukatar sirri" murmushi maman Fauziyya tayi tace "kada kadamu Doctor kafad'a kawai ai duk dayane"
Murmushi Salim yayi yace "fada kawai doctor Nan ai duk iyayenmu ne"
"Ok" doctor din yafad'a, sannan yafiddo wani farin siririn glass yasakama idonshi yace "sakamakon gwaje-gwajen damukayi mungano Fauziyya tasamu matsala amahifarta sakamakon amafani datayi da maganin zubar daciki ba bisa ka'ida ba Wanda hakanne ke haifarmata da ciwon mara lokaci zuwa lokaci....." wani mahaukacin fad'uwar gaba Fauziyya tayi tare da mi'kewa tsaye tadafe 'kirjinta Wanda zuciyrta ke barazanar fashewa saboda tsabar firgici, bangaren Salim ma hakane, kallon-kallo sukashigayi shida Fauziyya batareda kowannensu yayi maganaba, mamar Salim da mamar Fauziyya ma mi'kewa sukayi tsaye cike da mamakin abunda doctor din yafad'a, sani kuwa dayake la6e bayan window, gumine yagama jikeshi kamar Wanda aka shekama ruwa,
Shiru d'akin yayi bakajin 'karar kome saina fankar dake juyawa wacce duk tsananin juyawarta Bai hana Fauziyya hada zufa ba.
doctor ne yakatsemasu shirun dasukayi yace "Amma kada kudamu Naga kamar Kun daga hankalinku sosai matsalar ba Babba bace, ga magungunan Nan sai asiya indai takikaye tanasha kan ka'ida kome zai Koma normal inshaAllah Kuma inasaran tana gama shansu zata Kuma samun wani cikin da yardar Allah.
Wani irin kuka Mai 'karfine ya kwacema Fauziyya tace "karya kake Doctor, wlh 'karya kakeyi nibansha maganin zubar dacikiba akanme zansha maganin zubarda ciki, bayan abunda muka Dade muna nema kenan.... Nashiga ukku dama akwai likitoci masu jama mutum sharri, tokasani Allah bazai barkaba, inshaAllah sai kaga sakayya tun anan Duniya na wannan mummunan 'kazafin dakayim...."
"Dakata Fauziyya" Salim yafad'a cikin d'aga murya "Bakida wani sauran borin kunyar dazakiyimin, Ashe dama kece musabbabin zubewar farincikina, Kika zubarmin da gudan jinina, Fauziyya baki kyautaminba" ya karasa maganar murya 'kasa-'kasa hawaye nabin kumatunsa,
Maman Fauziyya tace "kada muyi saurin yarda da maganar da likitannan yafad'a...."
"Ke dakata malama Babu wata magana dazaki fad'a, ai tunda likita yace maganin zubar da ciki tasha, to wlh tasha, dan wlh kozaku hadiye kur'ani keda d'iyarki kice batasha maganin zubarda cikiba bazan taba yardaba, Allah yatona asirinku, dama ansaba zubarwa tun agida shine ananma za'ayi, idan banda dabbanci, waye kezubarda cikin Sunnah, ai idan kikaga anzubarda ciki tona rariya ne.
Juyawa tayi kan Salim "to kaikuma shanyayye, ga abunda nake gayamaka nan, nagayama wannan yarinyar Bata nemanka da Alkhairi, Dan duk Wanda bayason ganin kwanka duniya ai bamai kaunarka bane, saboda haka Ina umartarka daka rubuta takardar saki yanzu kabaiwa Fauziyya..."
Saurin dago Kai Salim yayi ya kalli mama, yace "haba mama plz, kibari abi kome ahankali mana"
Likita dai tunda suka Fara hayaniya yabar d'akin Dan Yanada aikin yi.
Sani Kuma Yana Nan dai inda yake yanaji Kuma Yana ganin duk takaddamar dake faruwa,
"Salim kasaketa nace, wane ahankali? Bawani ahanakli kasaketa kawai"
Tashi yayi yafita daga d'akin, sani naganin haka yaruga dagudu ya boye bayan wasu flowers,
Salim kuwa mashin dinsa yahau yabar asibitin Ranshi amatukar bace.
Mamar Salim kuwa, kallon mamar Fauziyya tayi tace "Bari kiji ingayamaki, daga Nan kiwuce da d'iyarki gidanki za'a aikomata da takardarta"
"Haba mamar Salim, idan Rai yabaci ai hankali baya gushewa, baikamata ace kinzama almakashin datse igiyar aure ba, Allah bayason haka, kibari abi kome a sannu har asamu a warware matsalar" mamar Fauziyya tafad'a asanyaye.
"Bawani ahanakli daza'abi, kitafi da mayaudariyar diyarki can ku karata". Tana gama fad'in haka itama tafita daga d'akin fuuuuu tanata bambamin fada.
Duk sani yaga fitowarsu jiki asanyaye yabar asibitin, duk yarasa abunda kemashi dadi, wani kunci da takaici suka ziyarci zuciyarshi Wanda shi kanshi baisan dalilin hakaba, farinciki yakamata yayi awannan lokacin ganin igiyar auren Fauziyya tana lilo, Amma Kuma saiya tsinci kanshi a Sabanin haka *to miye dalili,?*
*washh gajiyar sallah Bata sakeniba wlh, Ina typing Ina Gyan-gyadi*
.
*Mmn khady ce* 🤪
[9/25, 4:32 PM] Mariya Umar Kn: 🏠 *ALMAJIRIN GIDANA* 🤦🏻♀
*Writing By*
*Zee Elkasim (Mmn khady)* 🥰
*Daga Marubuciyar* 📝
*Siyasa ko soyayya*
*Alhini*
*Gidan Asali*
*Halin Girma*
*Autar Hajiya*
*Zanen Zuciya*
*Yarinyar Baba*
*Auren tagwaye*
*Wata Uwar mijin*
*Ke Duniya*
And now 👇🏻
*ALMAJIRIN GIDANA* 🏠
Page 10
*JINJINA GAREKU YAN GROUP DIN ALMAJIRIN GIDANA NOVEL INA YINKU IRIN SOSAI DINNAN IYA WUYA ANA TARE, INA MATUKAR JIN DADIN YANDA KUKE COMMENT KUMA KUKE BANI KWARIN GWIWA AKAN WANNAN LITTAFIN NAWA*
*Dukda wasu shaid'an da hassada kan rufe ganinsu su gaza gane wannan k'yautatawar taki, hakan kan faru akan surukai, dangin miji, makwafta, ke harma daga cikin danginki, wani komi zaki masa bazai fasa aibantakiba, amma wlhy watan watarana koda bayan babukene saiya ambaceki koya tunaki cikin mutane Na kwarai, shiyyasa akace muguji ranar yabo.*
Tafiya sani yake Yana rangaji, duk abubuwa sun jagule mashi, wani bangaren na zuciyarshi Yana cikin farinciki saboda Yana ganin kome yazo cikin sauki, dan yasan yanzu lokacin rabuwar Salim da Fauziyya yayi, Abu dayane ke batamashi rai yakesashi takaici shine yanda Fauziyya tashiga cikin matsanancin tashin hankali, bayason ganin bacin ranta Koda dai-dai da second dayane.
Ahaka ya isa gidan kwanansu na Almajirai, gogaggiyar katifarka ya haye ya kwanta rigingine ya kurama rufin dakin ido, tunani barkatai acikin kwalwarshi.
Bangaren Fauziyya Kuma kuka takeyi sosai kamar ranta zai fita, tashin hankali tashi marar misaltuwa, wanda tunda take arayuwa ta Bata taba tunanin zata shiga irinsaba, kallin mamanta tayi da runannun idanuwata Wanda suka kumbura saboda tsabar kuka tace "nashiga ukku Mama, wlhy tallahi narantse harda Allah bansha maganin zubarda cikiba, kawai wannan likitan dai Yanada wata manufa tayimin wannan kazafin".
Hararta mamar tayi fuskarta a d'aure ba Alamar wasa, tace "wace manufa gareshi dazai kagamaki sharri, mutumin dabai sankiba bai taba ganinkiba miye ribarsa idan yajamaki sharri, Fauziyya inaso kigayamin gaskiya tsakaninki da Allah miye yafaru akan zubewar cikinnan naki?"
"Ki yarda dani mama, wlh bansan komeba akai, Allah shine shaidata" tafad'a tana Kara goge hawayen daketa zarya kan kumatunta.
"Fauziyya banason muyita jayayya dake, kigayamin gaskiya Dan insan yanda za'a shawo kan abun tun kafin yayi nisa"
"Mama kema kin yarda kenan, kin yarda da 'kazafin da'akayimin, shikenan mama, nasan duk yanda zanyi ba Wanda zai yarda dani tunda kema gashi kinki yarda dani, Allah kadaine shedata shine Kuma zai war-ware wannan matsalar"
Kallonta mama tayi, "Hmm Fauziyya kituna nice mahaifiyarki, bakida tamkarni duk fadi'n Duniya, idan bakigayaminba waye Zaki gayamawa, Amma tunda kinki gayamin gaskiya bari in kyaleki, saiki tashi mutafi gida ko, ai kinsan dai bazaki koma gidankiba kina ganin wannan Uwar mijin taki yanda take cika tana batsewa itada d'an nata, na tabbatar idan kikakoma gidan Salim kome na iya faruwa, Kara mutafi gida idan zuciyarshi tayi sanyi dakanshi zai nemeki"
"A'a mama kada muyi haka, idan Natafi gida kamar Karin wani laifine akan wannan da ake zargina akai, Kara inkoma gidan, zanyima Salim bayani Kuma nasan zai fahimceni"
"To naji, Amma yazakiyi da mahaifiyarshi?"
"Mama wannan ba matsala bace, indai Salim ya yarda ya amince ban aikata laifinda ake zarginaba wlh duk na mahaifiyarshi Mai saukine"
"To shikenan Allah rufa asiri" mama tafad'a duk itama tayi sukuku jitake kamar itama tafashe dakuka ganin yanda diyarta tashiga matsanancin tashin hankali "Ameen" Fauziyya tafad'a.
Tattara kaynsu sukayi suka fito harabar asibitin, saida suka Fara zuwa pharmacy suka siyo magungunan da aka rubutama Fauziyyar sannan suka tari adai-daita, har kofar gidan Fauziyya ya saukesu, saida mama tashigar da ita har gidan tayimata nasiha tare da kara bata hakuri akan duk abunda Salim din zaiyimata, Dan yanzu Yana cikin matsanancin bacin Rai zai iyayin kome, haka tatafi gidanta tabar Fauziyya cikin tsananin fargabar yanda zasu kwashe itada Salim.
Maman Fauziyya tana zuwa gida ta iske maigidan, sannu da dawowa yayimata sannan yatambayeta jikin Fauziyyar, Nan takwashe duk matsalar dake faruwa tagayamashi,
Yashiga cikin damuwa sosai dajin abunda yafaru, yace "wannan Al'amari akwai rud'ani aciki"
"Wlh kuwa, itadai tayi rantsuwa ta mai-maita akan batasha maganin zubarda cikiba"
"To Allah bayyana gaskiya" "ameen" mamar Fauziyya tafad'a.
Tun bayan tafiyar mama Fauziyya tarasa inda zata sanya kanta, tsananin fargaba da fad'uwar gaba.
"Ba lafiya sani, Ina asibiti"
"Asibiti Kuma aunty,miya faru, waye bashida lafiya?"
"Wlh sani nice banida lpy asibiti muka kwana, tun jiya 'karfe 12 nadare mukataho" "innalillahiwa'inna'ilaihirraji'un, Aunty bakida lpy ashe, Kuna wane asibitin?" Nan Fauziyya tagayamashi asibitin dasuke, cikin zakuwa sani yace "ganinan zuwa aunty zanzo indubaki, wlh duk hankalina yatashi, bazansamu nutsuwaba sainaga yanayin jikin naki"
Murmushi Fauziyya tayi tace "kada kadamu sani nasamu sauki inasaranma asallameni anjima inshaAllah, yanzuma muna jiran results ne nawasu gwaje-gwaje da akayimin"
"To Aunty Allah baki lpy" "ameen" Fauziyya tace sannan takashe wayar, dukda talura da irin kallonda Salim kemata tunda tafara waya da sanin, hakan baisa ta daina wayarba saida suka gama, Salim kuwa duk yabi yahada girar sama data kasa, wani mugun takaici yakeji dangane da wayar da Fauziyya tayi da Sani, kawai kyaleta yayi Dan yasan yanzu yanamata magana zata 6ata rai, shikuma ba abunda yatsana irin fushinta, Kuma gashi batada lpy.
Sani kuwa suna gama waya da Fauziyya ya tsaida mashin yafadamashi asibitin dazai kaishi, cikin mintuna goma ya isa asibitin, batare da Bata lokaciba yagano d'akinda Fauziyya take dayake tagayamashi number d'akin,
Dai-dai Yana zuwa likita nashiga d'akin, lokacin Kuma maman Salim ta iso asibitin Dan itama waya Salim yayimata yagayamata rashin lafiyar Fauziyya, Kuma ya gayamata anasaran cikine gareta dukda basu tabbatarba, Amma sunanan suna jiran sakamkon gwajin da'akayi.
Da sallama mama tashiga, mamar Fauziyya ce ta amsa sallamar, wacce itama bata Dade dazuwa ba, waya sukayi da Fauziyyar tagayamata tana asibiti shine tazo, gaisawa sukayi itada mamar Salim ba yabo ba fallasa, sannan likitan ya gaishesu, ya kalli Salim yace "ga sakamakon gwaje-gwajen da'akayi Nan duka, yami'kama Salim yace kabiyoni office, sai nayima bayani ko" mamar Salim ce tayi karaf tace a'a likita kafad'a anan ai Babu bare anan cikinmu, nice mahaifiyarshi, wannan Kuma mahaifiyartace, tafad'a tana nuna maman Fauziyya.
Duk abunnan sani Yana bakin window d'akin Yana jiyo duk abunda ke faruwa, dan tunda yazo yaga mamar Salim da mamar Fauziyya, ga Kuma Salim adakin yasa baishigaba, dukda yasan bayada matsala dakowa acikinsu sai mamar Salim din.
Murmushi likita yayi yace, "amma kunsan wani abun Yana bukatar sirri" murmushi maman Fauziyya tayi tace "kada kadamu Doctor kafad'a kawai ai duk dayane"
Murmushi Salim yayi yace "fada kawai doctor Nan ai duk iyayenmu ne"
"Ok" doctor din yafad'a, sannan yafiddo wani farin siririn glass yasakama idonshi yace "sakamakon gwaje-gwajen damukayi mungano Fauziyya tasamu matsala amahifarta sakamakon amafani datayi da maganin zubar daciki ba bisa ka'ida ba Wanda hakanne ke haifarmata da ciwon mara lokaci zuwa lokaci....." wani mahaukacin fad'uwar gaba Fauziyya tayi tare da mi'kewa tsaye tadafe 'kirjinta Wanda zuciyrta ke barazanar fashewa saboda tsabar firgici, bangaren Salim ma hakane, kallon-kallo sukashigayi shida Fauziyya batareda kowannensu yayi maganaba, mamar Salim da mamar Fauziyya ma mi'kewa sukayi tsaye cike da mamakin abunda doctor din yafad'a, sani kuwa dayake la6e bayan window, gumine yagama jikeshi kamar Wanda aka shekama ruwa,
Shiru d'akin yayi bakajin 'karar kome saina fankar dake juyawa wacce duk tsananin juyawarta Bai hana Fauziyya hada zufa ba.
doctor ne yakatsemasu shirun dasukayi yace "Amma kada kudamu Naga kamar Kun daga hankalinku sosai matsalar ba Babba bace, ga magungunan Nan sai asiya indai takikaye tanasha kan ka'ida kome zai Koma normal inshaAllah Kuma inasaran tana gama shansu zata Kuma samun wani cikin da yardar Allah.
Wani irin kuka Mai 'karfine ya kwacema Fauziyya tace "karya kake Doctor, wlh 'karya kakeyi nibansha maganin zubar dacikiba akanme zansha maganin zubarda ciki, bayan abunda muka Dade muna nema kenan.... Nashiga ukku dama akwai likitoci masu jama mutum sharri, tokasani Allah bazai barkaba, inshaAllah sai kaga sakayya tun anan Duniya na wannan mummunan 'kazafin dakayim...."
"Dakata Fauziyya" Salim yafad'a cikin d'aga murya "Bakida wani sauran borin kunyar dazakiyimin, Ashe dama kece musabbabin zubewar farincikina, Kika zubarmin da gudan jinina, Fauziyya baki kyautaminba" ya karasa maganar murya 'kasa-'kasa hawaye nabin kumatunsa,
Maman Fauziyya tace "kada muyi saurin yarda da maganar da likitannan yafad'a...."
"Ke dakata malama Babu wata magana dazaki fad'a, ai tunda likita yace maganin zubar da ciki tasha, to wlh tasha, dan wlh kozaku hadiye kur'ani keda d'iyarki kice batasha maganin zubarda cikiba bazan taba yardaba, Allah yatona asirinku, dama ansaba zubarwa tun agida shine ananma za'ayi, idan banda dabbanci, waye kezubarda cikin Sunnah, ai idan kikaga anzubarda ciki tona rariya ne.
Juyawa tayi kan Salim "to kaikuma shanyayye, ga abunda nake gayamaka nan, nagayama wannan yarinyar Bata nemanka da Alkhairi, Dan duk Wanda bayason ganin kwanka duniya ai bamai kaunarka bane, saboda haka Ina umartarka daka rubuta takardar saki yanzu kabaiwa Fauziyya..."
Saurin dago Kai Salim yayi ya kalli mama, yace "haba mama plz, kibari abi kome ahankali mana"
Likita dai tunda suka Fara hayaniya yabar d'akin Dan Yanada aikin yi.
Sani Kuma Yana Nan dai inda yake yanaji Kuma Yana ganin duk takaddamar dake faruwa,
"Salim kasaketa nace, wane ahankali? Bawani ahanakli kasaketa kawai"
Tashi yayi yafita daga d'akin, sani naganin haka yaruga dagudu ya boye bayan wasu flowers,
Salim kuwa mashin dinsa yahau yabar asibitin Ranshi amatukar bace.
Mamar Salim kuwa, kallon mamar Fauziyya tayi tace "Bari kiji ingayamaki, daga Nan kiwuce da d'iyarki gidanki za'a aikomata da takardarta"
"Haba mamar Salim, idan Rai yabaci ai hankali baya gushewa, baikamata ace kinzama almakashin datse igiyar aure ba, Allah bayason haka, kibari abi kome a sannu har asamu a warware matsalar" mamar Fauziyya tafad'a asanyaye.
"Bawani ahanakli daza'abi, kitafi da mayaudariyar diyarki can ku karata". Tana gama fad'in haka itama tafita daga d'akin fuuuuu tanata bambamin fada.
Duk sani yaga fitowarsu jiki asanyaye yabar asibitin, duk yarasa abunda kemashi dadi, wani kunci da takaici suka ziyarci zuciyarshi Wanda shi kanshi baisan dalilin hakaba, farinciki yakamata yayi awannan lokacin ganin igiyar auren Fauziyya tana lilo, Amma Kuma saiya tsinci kanshi a Sabanin haka *to miye dalili,?*
*washh gajiyar sallah Bata sakeniba wlh, Ina typing Ina Gyan-gyadi*
.
*Mmn khady ce* 🤪
[9/25, 4:32 PM] Mariya Umar Kn: 🏠 *ALMAJIRIN GIDANA* 🤦🏻♀
*Writing By*
*Zee Elkasim (Mmn khady)* 🥰
*Daga Marubuciyar* 📝
*Siyasa ko soyayya*
*Alhini*
*Gidan Asali*
*Halin Girma*
*Autar Hajiya*
*Zanen Zuciya*
*Yarinyar Baba*
*Auren tagwaye*
*Wata Uwar mijin*
*Ke Duniya*
And now 👇🏻
*ALMAJIRIN GIDANA* 🏠
Page 10
*JINJINA GAREKU YAN GROUP DIN ALMAJIRIN GIDANA NOVEL INA YINKU IRIN SOSAI DINNAN IYA WUYA ANA TARE, INA MATUKAR JIN DADIN YANDA KUKE COMMENT KUMA KUKE BANI KWARIN GWIWA AKAN WANNAN LITTAFIN NAWA*
*Dukda wasu shaid'an da hassada kan rufe ganinsu su gaza gane wannan k'yautatawar taki, hakan kan faru akan surukai, dangin miji, makwafta, ke harma daga cikin danginki, wani komi zaki masa bazai fasa aibantakiba, amma wlhy watan watarana koda bayan babukene saiya ambaceki koya tunaki cikin mutane Na kwarai, shiyyasa akace muguji ranar yabo.*
Tafiya sani yake Yana rangaji, duk abubuwa sun jagule mashi, wani bangaren na zuciyarshi Yana cikin farinciki saboda Yana ganin kome yazo cikin sauki, dan yasan yanzu lokacin rabuwar Salim da Fauziyya yayi, Abu dayane ke batamashi rai yakesashi takaici shine yanda Fauziyya tashiga cikin matsanancin tashin hankali, bayason ganin bacin ranta Koda dai-dai da second dayane.
Ahaka ya isa gidan kwanansu na Almajirai, gogaggiyar katifarka ya haye ya kwanta rigingine ya kurama rufin dakin ido, tunani barkatai acikin kwalwarshi.
Bangaren Fauziyya Kuma kuka takeyi sosai kamar ranta zai fita, tashin hankali tashi marar misaltuwa, wanda tunda take arayuwa ta Bata taba tunanin zata shiga irinsaba, kallin mamanta tayi da runannun idanuwata Wanda suka kumbura saboda tsabar kuka tace "nashiga ukku Mama, wlhy tallahi narantse harda Allah bansha maganin zubarda cikiba, kawai wannan likitan dai Yanada wata manufa tayimin wannan kazafin".
Hararta mamar tayi fuskarta a d'aure ba Alamar wasa, tace "wace manufa gareshi dazai kagamaki sharri, mutumin dabai sankiba bai taba ganinkiba miye ribarsa idan yajamaki sharri, Fauziyya inaso kigayamin gaskiya tsakaninki da Allah miye yafaru akan zubewar cikinnan naki?"
"Ki yarda dani mama, wlh bansan komeba akai, Allah shine shaidata" tafad'a tana Kara goge hawayen daketa zarya kan kumatunta.
"Fauziyya banason muyita jayayya dake, kigayamin gaskiya Dan insan yanda za'a shawo kan abun tun kafin yayi nisa"
"Mama kema kin yarda kenan, kin yarda da 'kazafin da'akayimin, shikenan mama, nasan duk yanda zanyi ba Wanda zai yarda dani tunda kema gashi kinki yarda dani, Allah kadaine shedata shine Kuma zai war-ware wannan matsalar"
Kallonta mama tayi, "Hmm Fauziyya kituna nice mahaifiyarki, bakida tamkarni duk fadi'n Duniya, idan bakigayaminba waye Zaki gayamawa, Amma tunda kinki gayamin gaskiya bari in kyaleki, saiki tashi mutafi gida ko, ai kinsan dai bazaki koma gidankiba kina ganin wannan Uwar mijin taki yanda take cika tana batsewa itada d'an nata, na tabbatar idan kikakoma gidan Salim kome na iya faruwa, Kara mutafi gida idan zuciyarshi tayi sanyi dakanshi zai nemeki"
"A'a mama kada muyi haka, idan Natafi gida kamar Karin wani laifine akan wannan da ake zargina akai, Kara inkoma gidan, zanyima Salim bayani Kuma nasan zai fahimceni"
"To naji, Amma yazakiyi da mahaifiyarshi?"
"Mama wannan ba matsala bace, indai Salim ya yarda ya amince ban aikata laifinda ake zarginaba wlh duk na mahaifiyarshi Mai saukine"
"To shikenan Allah rufa asiri" mama tafad'a duk itama tayi sukuku jitake kamar itama tafashe dakuka ganin yanda diyarta tashiga matsanancin tashin hankali "Ameen" Fauziyya tafad'a.
Tattara kaynsu sukayi suka fito harabar asibitin, saida suka Fara zuwa pharmacy suka siyo magungunan da aka rubutama Fauziyyar sannan suka tari adai-daita, har kofar gidan Fauziyya ya saukesu, saida mama tashigar da ita har gidan tayimata nasiha tare da kara bata hakuri akan duk abunda Salim din zaiyimata, Dan yanzu Yana cikin matsanancin bacin Rai zai iyayin kome, haka tatafi gidanta tabar Fauziyya cikin tsananin fargabar yanda zasu kwashe itada Salim.
Maman Fauziyya tana zuwa gida ta iske maigidan, sannu da dawowa yayimata sannan yatambayeta jikin Fauziyyar, Nan takwashe duk matsalar dake faruwa tagayamashi,
Yashiga cikin damuwa sosai dajin abunda yafaru, yace "wannan Al'amari akwai rud'ani aciki"
"Wlh kuwa, itadai tayi rantsuwa ta mai-maita akan batasha maganin zubarda cikiba"
"To Allah bayyana gaskiya" "ameen" mamar Fauziyya tafad'a.
Tun bayan tafiyar mama Fauziyya tarasa inda zata sanya kanta, tsananin fargaba da fad'uwar gaba.