Sashe 7
Al'ajabin So Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Me yayi zafi Alhj? Ni dae na san uban kwarai ba ze taɓa ba muktar auren ƴarshi ba wallahi, kuma ni ban yiwa muktar baki ba a kullum adu'ata Allah ya shirye shi sannan wallahi ku guji hakkin ƴar mutane sbd wallahi haɗa ta da muktar zalunci ne mai girma, idan har ba ya chanza halin shi ba"
Tsaki yaja yana Miƙewa
"Babu anfanin faÉ—a miki Binta ki sani bukin ba ze dau lokaci ba in kin ga dama ki fara shiri, muktar dae É—an ki ne da kika haifa da cikin ki babu abunda ze chanza hakan, fifikon ki na banza akan Umar yaron da be ma san kina yi ba"
Daga haka ya wuce fuuu
Da ido ta bishi a fili tace
"Allah ya shirya to"
A zuciyarta kuma tun kan ta san yarinyar tausayinta ya rufeta, muktar danta ne kaman yadda mahaifinshi ya gama faɗa saide duk halayen muktar babu na zaɓe, ga zafin zuciya da saurin fushi, ga shaye shaye idan ya bugu iya buguwa har ita bata tsira daga cin mutuncinshi ze iya zuwa tsakiyar parlorn nan ya gayamata duk maganar da ta zo bakinshi se abubuwan sun sake shi kuma ya zo yana neman yafiyarta yana cewa shi be san yayi ba, to taya ze iya zama da mace a haka? Ƴan matanshi har gidan nan suke zuwa neman shi mahaifinshi be taɓa ganin hakan a laifi ba se ma goyon bayan da yake bashi, duk da sana'ar da yake sede idan be nemi kuɗi a wurin mahaifinshi ba duk ywansu haka ze bashi ba tare da ya tambayi abinda za'a yi dasu ba, ko kwana nawa muktar ze yi a waje mahaifinshi baze taɓa tambayar inda yaje ba bare ya binciki me yayi tun ma be kai haka ba bare yanzu, duk wani faɗa na club mukhy amma uban ba ze taɓa tsawatar mishi ba sede ya biya kuɗi a kashe case ɗin, ita dake yawan yi mishi faɗa da nasiha se suka maida ita makiyiyarsu daga shi har mahaifinshi, kullum a ganin da yake mata bata ƙaunar Mukhtar wanene ze kaunaci ɗa duniya sama da uwa?
Ajiyar zuciya me nauyi ta sauke tana girgiza kai...
***
Yau sunday ummi na chan cikin gida tana aikin abincin dare yayinda Alaya ta gama yiwa Hajiya Zeenat da Meelah wanki ta shanya se ta nufi ɗakin su ta gyare tsab, ta fara tattare wankinsu don zuwa ta musu ta san idan ba yau din ba ummin ce zata yi idan ranakun makaranta suka shiga, taje ta fara kenan ta ɗauko wani zanin ummi dagawar da zata yi se taga wani ƙulli murmushi tayi tana ayyanawa kila ɗan chanjin asibiti ne ummi ta ƙulle a bakin zanin kaman wata tsohuwa warwarewa tayi don ta adana mata se taga paper ne, buɗewa tayi tana mamakin wani paper ne wannan ɗin..
Rubutun ta fara karantawa daki-daki gabanta ne ya faɗi ummi na da hanyar tseratar dasu daga wannan rayuwar? Menene wannan kalma ɗaya tak da zata faɗi don saya musu Ƴanci ta kasa? Gabaɗaya ta rude haka ta gama wankin tana Allah Allah dare yayi don ta tuhumi umminta akan abunda take boye mata, tana gama wankin ta nufi komawa sashensu don gab magarib ne ta san ummi zata gama abinci a lokacin ta koma sallah, da Abban Jameelah suka ci karo da sauri ta tsuguna kasa gabanta na faɗuwa sbd yadda take matukar tsoron wannan mutumi, ya azabtar da ita ba na wasa ba da tana yarinya ta ɗauka shine mahaifinta hakan yasa a duk sadda ta gansu da Jameelah se taje a kuma duk sadda taje da kuka zata dawo, tun tana zuwa har ta daena kwata kwata idan kuma wani abu ya hada su da Jameelah har suka yi faɗa to lallai jikinta se ya gayamata hakan ne ya koya mata respecting Jameelah karfi da yaji.
har ze wuce se ya dakata yace
"Ke! Idan kin koma ki fadawa mamarki na yi miki miji, a kowani lokaci za'a iya tada maganar aurenki don haka ku zama cikin shiri, sannan zaki iya amsar baƙuncin shi anytime from now don ze zo ya gan ki"
Ji tayi kaman bata ji da kyau ba tsabar yadda maganar ya zo mata bagatatan, a razane ta É—aga ta kalleshi tace
"miji? Ni?"
Harara ya zabga mata yana cewa
"A'a Æ´arki ta fari to uwarta"
Da sauri ta maida kai ƙasa tana jin wani kullin tashin hankalin dake taso mata, ita ze yiwa aure? Me ta mishi? Meyasa? Akan me? Mulkin mallaka kawai? Da gudu a kuma kiɗime ta isa sashensu tana zuwa kawai ta faɗa jikin ummi da zata tada sallah kenan ta fashe da wani irin kukan tashin hankali...
*Kar ku sha'afa Al'ajabin So book 2 is not free, a kan naira 500 kachal zaki same shi immediately after an kamallah book 1, zaki iya yin payment ta nan
3118518476
First bank
Fatima Muhammad Gurin
Sai ki tura shaidar biya ta wannan layi
09039206763*
#Vote
#comment
        🖤Gureenjoh🖤
AL'AJABIN SO
(heart touching story)
بسم لله الرØÙ…Ù† الرØÙŠÙ…
FATIMA MUHAMMAD GURIN.      Â
(Gureenjo)
ADABI WRITERS ASSOCIATION
Marubuciyar:
*Zuhraa*
*Hamrah*
*Igiyar Rayuwa*
*Noor Iman*
*Ruwan Sama..*
*Lelewal*
*GAMON JINI paid*
*Kowa Ya ga zabuwa..*
*Diddigar ƙaya... Paid*
And now..
*AL'AJABIN SO*
*BOOK 1*
. *Page 5*
Kasa riƙe balance ummi tayi suka tafi tare zuwa kan gado, a gigice ta ɗago ta ganin tana zub da hawaye fuskanta da alamun gigicewa ko ɗimaucewa da bata taɓa ganinta dashi ba, cikin alamar kurame take tambayarta abinda ke faruwa, ta ma rasa da wanne zata fara, kuka kawai take na baƙin cikin kasancewar su a wannan gida kuma ummi na da yadda zata yi amma ta zaɓa musu wannan rayuwa da rayuwar ƴancin da ake tallata mata.
"Alaya menene?"
Ummin tayi mata alama bayan ta É—ago ta tana dafe da kafaÉ—un ta.
"Ummi wai ni Abban jameela yake cewa zai yiwa aure nan kusa, ummi wlh in har hakan ta kasance ba zan iya cigaba da rayuwa ba! Ummi zuciyata zata buga da baƙin cikin wannan rayuwa..."
Ummi da tafi Alaya gigicewa tayi saurin sake mata Alama
"ban gane ba!"
Bayani ta mata yadda suka yi cikin kuka ta kara da
"Ummi karki ce in yi haƙuri wlh ba zan iya wannan aure ba, ba zan taɓa tafiya in barki cikin wannan gida ba!"
Kasake ummi tayi zuciyarta na fin na Alaya bugu, maganar ya zo mata wani iri, aure? Wani irin aure? Me Alhassan ke nufi? Bata iya tayi magana ba illa kurawa Alaya idanu da tayi tana kuka sossai.
Sai kuma ta warware papern tana nuna mata
"Ummi wannan a kayanki na samu, me hakan ke nufi? Ummi zaki iya tseratar damu amma kika zaɓi ƙiyawa?"
Karɓan papern ummi tayi ta dunkule bata cewa Alayar komai ba banda kanta da ta mayar ƙasa tana sauke numfashi.
Daga magarib har isha sun yi shi ne kawai babu cikakken natsuwa dukkaninsu a tsorace suke da lamarin wannan aure da Abban yayi, sanin kansu ne babu kaunar su ko na second a zuciyar Abba to taya zasu yi tsamannin zai zaɓarwa Alayar ma miji nagari in ma ya kama ya zaɓar mata kenan, tambayar ma itace; Meyasa ze tsallake buduruwar yarinyar shi ya zaɓi Alaya? Me manufarsa?
Har sun yi shirin kwanciya ummi da take wani nazari ta dubi Alaya dake ganin kaman duk wani abunda ke faruwa laifin ummin ne tunda tana da hanyar samar musu Ƴanci amma tayi shiru, ummin na kallo Alayar ta kwanta ba tare da ta sha magungunanta ba gashi sai zub da hawaye take har lokacin.
Miƙewa tayi ta dauko magungunan da ruwa tazo ta ɓaɓallesu ta ɗago Alayar ta mika mata, karɓa tayi ta sha tare da sake komawa ta juyawa ummin baya, kaman yadda bacci ne ɓarawo ya dauki Alaya haka ummi da ta raya daren bisa sallaya tana zub da sassanyar hawaye na abubuwa masu yawa da suka faru a rayuwarta Dukda bata nadamar ko guda sede tana jin tsoron abunda hukuncin da zata yanke na gaba ze iya kawowa..
Washegari kaman yadda suka saba haka suka kama ayyukansu da sassafe saide duk jikkunansu a mace suke aikin babu wani kuzari, har Alaya ta kamalla breakfast ta shirya dining zata juya kenan sai ga Jameelah da Hajiya Zeenat sun fito, ƙasa ta duƙa cikin sanyin murya ta gaishesu babu wacce ta amsa ta miƙe ta ƙarasa ta ja wa Hajiya Zeenat kujera ta zauna, abincin ta fara serving nasu pepper soup na kayan ciki ne sai dankali da aka soya cikin kwai aka kuma yi mishi egg sauce da tea, pepper soup din Jameelah ta janyo ta sanya spoon ta kai bakin ta da sauri ta furzar tana zaro ido, a ruɗe Hajiya Zeenat ta miƙe kaman yadda Alaya ta zaro ido zuciyarta cike da fargaba.
"Mommy harshena ze tsinke wannan baƙar muguwar zata kasheni da yaji!"
Mugun kallo Hajiya Zeenat ta watsawa Alaya cike da gargadi tana kokarin bawa Jameelah evaporated milk da ta fasa.
A ruÉ—e Alaya ta matso tana cewa
"kiyi haƙuri wallahi ba...."
Ƙara ta saki a lokaci ɗaya tana ambaton Allah sbd zazzafar pepper soup ɗin da taji a jikinta inda Allah ya taimake ta be kai fuskanta ba amma babu tantama wuyanta ya samu sbd radadin da ya ratsa ta a lokaci guda.
Hawaye ke gudana a fuskanta tana jin faɗan da ya biyo bayan watsa Miyar har suka gama bata iya taji kalma ɗaya ba sbd radadin da jikinta ke yi, da sauri ta bar parlorn a sadda suka sallameta tana fita ta gamu da Ummi dake shirin shigowa ɗauke da kayan share share, bata tsaya yiwa ummin magana ba ta wuce ta da sauri, da hanzari ta ajiye abubuwan hannunta ta bi bayan ɗiyar tata ganin farin uniform dinta daga wuya har ƙasa ɓace da miya.
Tsaki yaja yana Miƙewa
"Babu anfanin faÉ—a miki Binta ki sani bukin ba ze dau lokaci ba in kin ga dama ki fara shiri, muktar dae É—an ki ne da kika haifa da cikin ki babu abunda ze chanza hakan, fifikon ki na banza akan Umar yaron da be ma san kina yi ba"
Daga haka ya wuce fuuu
Da ido ta bishi a fili tace
"Allah ya shirya to"
A zuciyarta kuma tun kan ta san yarinyar tausayinta ya rufeta, muktar danta ne kaman yadda mahaifinshi ya gama faɗa saide duk halayen muktar babu na zaɓe, ga zafin zuciya da saurin fushi, ga shaye shaye idan ya bugu iya buguwa har ita bata tsira daga cin mutuncinshi ze iya zuwa tsakiyar parlorn nan ya gayamata duk maganar da ta zo bakinshi se abubuwan sun sake shi kuma ya zo yana neman yafiyarta yana cewa shi be san yayi ba, to taya ze iya zama da mace a haka? Ƴan matanshi har gidan nan suke zuwa neman shi mahaifinshi be taɓa ganin hakan a laifi ba se ma goyon bayan da yake bashi, duk da sana'ar da yake sede idan be nemi kuɗi a wurin mahaifinshi ba duk ywansu haka ze bashi ba tare da ya tambayi abinda za'a yi dasu ba, ko kwana nawa muktar ze yi a waje mahaifinshi baze taɓa tambayar inda yaje ba bare ya binciki me yayi tun ma be kai haka ba bare yanzu, duk wani faɗa na club mukhy amma uban ba ze taɓa tsawatar mishi ba sede ya biya kuɗi a kashe case ɗin, ita dake yawan yi mishi faɗa da nasiha se suka maida ita makiyiyarsu daga shi har mahaifinshi, kullum a ganin da yake mata bata ƙaunar Mukhtar wanene ze kaunaci ɗa duniya sama da uwa?
Ajiyar zuciya me nauyi ta sauke tana girgiza kai...
***
Yau sunday ummi na chan cikin gida tana aikin abincin dare yayinda Alaya ta gama yiwa Hajiya Zeenat da Meelah wanki ta shanya se ta nufi ɗakin su ta gyare tsab, ta fara tattare wankinsu don zuwa ta musu ta san idan ba yau din ba ummin ce zata yi idan ranakun makaranta suka shiga, taje ta fara kenan ta ɗauko wani zanin ummi dagawar da zata yi se taga wani ƙulli murmushi tayi tana ayyanawa kila ɗan chanjin asibiti ne ummi ta ƙulle a bakin zanin kaman wata tsohuwa warwarewa tayi don ta adana mata se taga paper ne, buɗewa tayi tana mamakin wani paper ne wannan ɗin..
Rubutun ta fara karantawa daki-daki gabanta ne ya faɗi ummi na da hanyar tseratar dasu daga wannan rayuwar? Menene wannan kalma ɗaya tak da zata faɗi don saya musu Ƴanci ta kasa? Gabaɗaya ta rude haka ta gama wankin tana Allah Allah dare yayi don ta tuhumi umminta akan abunda take boye mata, tana gama wankin ta nufi komawa sashensu don gab magarib ne ta san ummi zata gama abinci a lokacin ta koma sallah, da Abban Jameelah suka ci karo da sauri ta tsuguna kasa gabanta na faɗuwa sbd yadda take matukar tsoron wannan mutumi, ya azabtar da ita ba na wasa ba da tana yarinya ta ɗauka shine mahaifinta hakan yasa a duk sadda ta gansu da Jameelah se taje a kuma duk sadda taje da kuka zata dawo, tun tana zuwa har ta daena kwata kwata idan kuma wani abu ya hada su da Jameelah har suka yi faɗa to lallai jikinta se ya gayamata hakan ne ya koya mata respecting Jameelah karfi da yaji.
har ze wuce se ya dakata yace
"Ke! Idan kin koma ki fadawa mamarki na yi miki miji, a kowani lokaci za'a iya tada maganar aurenki don haka ku zama cikin shiri, sannan zaki iya amsar baƙuncin shi anytime from now don ze zo ya gan ki"
Ji tayi kaman bata ji da kyau ba tsabar yadda maganar ya zo mata bagatatan, a razane ta É—aga ta kalleshi tace
"miji? Ni?"
Harara ya zabga mata yana cewa
"A'a Æ´arki ta fari to uwarta"
Da sauri ta maida kai ƙasa tana jin wani kullin tashin hankalin dake taso mata, ita ze yiwa aure? Me ta mishi? Meyasa? Akan me? Mulkin mallaka kawai? Da gudu a kuma kiɗime ta isa sashensu tana zuwa kawai ta faɗa jikin ummi da zata tada sallah kenan ta fashe da wani irin kukan tashin hankali...
*Kar ku sha'afa Al'ajabin So book 2 is not free, a kan naira 500 kachal zaki same shi immediately after an kamallah book 1, zaki iya yin payment ta nan
3118518476
First bank
Fatima Muhammad Gurin
Sai ki tura shaidar biya ta wannan layi
09039206763*
#Vote
#comment
        🖤Gureenjoh🖤
AL'AJABIN SO
(heart touching story)
بسم لله الرØÙ…Ù† الرØÙŠÙ…
FATIMA MUHAMMAD GURIN.      Â
(Gureenjo)
ADABI WRITERS ASSOCIATION
Marubuciyar:
*Zuhraa*
*Hamrah*
*Igiyar Rayuwa*
*Noor Iman*
*Ruwan Sama..*
*Lelewal*
*GAMON JINI paid*
*Kowa Ya ga zabuwa..*
*Diddigar ƙaya... Paid*
And now..
*AL'AJABIN SO*
*BOOK 1*
. *Page 5*
Kasa riƙe balance ummi tayi suka tafi tare zuwa kan gado, a gigice ta ɗago ta ganin tana zub da hawaye fuskanta da alamun gigicewa ko ɗimaucewa da bata taɓa ganinta dashi ba, cikin alamar kurame take tambayarta abinda ke faruwa, ta ma rasa da wanne zata fara, kuka kawai take na baƙin cikin kasancewar su a wannan gida kuma ummi na da yadda zata yi amma ta zaɓa musu wannan rayuwa da rayuwar ƴancin da ake tallata mata.
"Alaya menene?"
Ummin tayi mata alama bayan ta É—ago ta tana dafe da kafaÉ—un ta.
"Ummi wai ni Abban jameela yake cewa zai yiwa aure nan kusa, ummi wlh in har hakan ta kasance ba zan iya cigaba da rayuwa ba! Ummi zuciyata zata buga da baƙin cikin wannan rayuwa..."
Ummi da tafi Alaya gigicewa tayi saurin sake mata Alama
"ban gane ba!"
Bayani ta mata yadda suka yi cikin kuka ta kara da
"Ummi karki ce in yi haƙuri wlh ba zan iya wannan aure ba, ba zan taɓa tafiya in barki cikin wannan gida ba!"
Kasake ummi tayi zuciyarta na fin na Alaya bugu, maganar ya zo mata wani iri, aure? Wani irin aure? Me Alhassan ke nufi? Bata iya tayi magana ba illa kurawa Alaya idanu da tayi tana kuka sossai.
Sai kuma ta warware papern tana nuna mata
"Ummi wannan a kayanki na samu, me hakan ke nufi? Ummi zaki iya tseratar damu amma kika zaɓi ƙiyawa?"
Karɓan papern ummi tayi ta dunkule bata cewa Alayar komai ba banda kanta da ta mayar ƙasa tana sauke numfashi.
Daga magarib har isha sun yi shi ne kawai babu cikakken natsuwa dukkaninsu a tsorace suke da lamarin wannan aure da Abban yayi, sanin kansu ne babu kaunar su ko na second a zuciyar Abba to taya zasu yi tsamannin zai zaɓarwa Alayar ma miji nagari in ma ya kama ya zaɓar mata kenan, tambayar ma itace; Meyasa ze tsallake buduruwar yarinyar shi ya zaɓi Alaya? Me manufarsa?
Har sun yi shirin kwanciya ummi da take wani nazari ta dubi Alaya dake ganin kaman duk wani abunda ke faruwa laifin ummin ne tunda tana da hanyar samar musu Ƴanci amma tayi shiru, ummin na kallo Alayar ta kwanta ba tare da ta sha magungunanta ba gashi sai zub da hawaye take har lokacin.
Miƙewa tayi ta dauko magungunan da ruwa tazo ta ɓaɓallesu ta ɗago Alayar ta mika mata, karɓa tayi ta sha tare da sake komawa ta juyawa ummin baya, kaman yadda bacci ne ɓarawo ya dauki Alaya haka ummi da ta raya daren bisa sallaya tana zub da sassanyar hawaye na abubuwa masu yawa da suka faru a rayuwarta Dukda bata nadamar ko guda sede tana jin tsoron abunda hukuncin da zata yanke na gaba ze iya kawowa..
Washegari kaman yadda suka saba haka suka kama ayyukansu da sassafe saide duk jikkunansu a mace suke aikin babu wani kuzari, har Alaya ta kamalla breakfast ta shirya dining zata juya kenan sai ga Jameelah da Hajiya Zeenat sun fito, ƙasa ta duƙa cikin sanyin murya ta gaishesu babu wacce ta amsa ta miƙe ta ƙarasa ta ja wa Hajiya Zeenat kujera ta zauna, abincin ta fara serving nasu pepper soup na kayan ciki ne sai dankali da aka soya cikin kwai aka kuma yi mishi egg sauce da tea, pepper soup din Jameelah ta janyo ta sanya spoon ta kai bakin ta da sauri ta furzar tana zaro ido, a ruɗe Hajiya Zeenat ta miƙe kaman yadda Alaya ta zaro ido zuciyarta cike da fargaba.
"Mommy harshena ze tsinke wannan baƙar muguwar zata kasheni da yaji!"
Mugun kallo Hajiya Zeenat ta watsawa Alaya cike da gargadi tana kokarin bawa Jameelah evaporated milk da ta fasa.
A ruÉ—e Alaya ta matso tana cewa
"kiyi haƙuri wallahi ba...."
Ƙara ta saki a lokaci ɗaya tana ambaton Allah sbd zazzafar pepper soup ɗin da taji a jikinta inda Allah ya taimake ta be kai fuskanta ba amma babu tantama wuyanta ya samu sbd radadin da ya ratsa ta a lokaci guda.
Hawaye ke gudana a fuskanta tana jin faɗan da ya biyo bayan watsa Miyar har suka gama bata iya taji kalma ɗaya ba sbd radadin da jikinta ke yi, da sauri ta bar parlorn a sadda suka sallameta tana fita ta gamu da Ummi dake shirin shigowa ɗauke da kayan share share, bata tsaya yiwa ummin magana ba ta wuce ta da sauri, da hanzari ta ajiye abubuwan hannunta ta bi bayan ɗiyar tata ganin farin uniform dinta daga wuya har ƙasa ɓace da miya.