Sashe 21
Al'ajabin So Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Washegari haka ta yini duk jikin babu daaɗi da misalin karfe huɗu ta shirya tsab cikin atampharta da aka mata ɗinkin riga da skirt Dukda ramarta sai dae tayi haske yanzu ta ɗan yi kyau sbd karan hancinta da ya kara fitowa idanunta suka kara girma, she's so pale bata da wani walwala, daga ɗakinta ta fito sai ta tsaya chak tana shakar daddaɗar turaren da kamshin shi ya danne duk wani kamshi na Maami da baya rabo da babban parlorn saman, bata taɓa jin turaren ba, ko dae Mukhtar ne ya sauya turare? Da wannan tunanin ta tura ɗakin Maami ta shiga Maamin ce kawai zaune tana duba wani littafi da ya fi kama da na addini.
Kamshin ya fi yawa a É—akin hakan yasa tayi tunanin dae wani sabon turare ne Maami ta buÉ—e mai daaÉ—i, a gabanta ta zauna tana mata sannu da gida, cikin kulawa ta amsa tana tambayarta babu abin da yake damunta? Ta girgiza kai kan tace
"Maami zan je dubo ummin"
Maami tace
"Toh Binty ki gaisheta kin ji? Sannan ga wannan dama tun jiya na tanada ki kai mata in akwai wani matsala kiyi gaggawar ƙirana kin ji?"
Kai ta gyaɗa tana karɓar jakar tare da godiya da Adu'a ga Maamin kan ta miƙe, har ta isa kofa Maami ta kirata ta dawo.
Kiran me aikinta tayi dattijuwar mata Maama Laami tace su tafi tare da Habu driver, babu gardama suka fice a tare.
Banda faɗuwar gaba babu abin da take ji har dafe kirji take akai akai har suka isa gate ɗin gidan, Habu yayi horn shazali ya buɗe mai gate din ya kutsa kanshi ciki yayi parking, idanunta ne suka sauƙa akan Alhj Hassan dake zaune riƙe da jarida a rumfar shaƙatawarshi wanda hakan yasa gabanta sake bugawa da karfi, Habu ne ya buɗe mata kofa sai ta kasa sauƙa ganin Hajj Zeenat sun fito a tare da Jameelah kaman wani wuri jameelar zata ita kuma Hajiya wurin alhaji ta nufa bayanta me aikin da bata sani bane rike da tiren kayan marmari.
Rashin fitan ta ya dawo da hankalin Alhj Hassan kan motar, har jikinta na rasa ta sanya kafa ta sauƙa daga cikin motar dukkaninsu Dakatawa suka yi suka zuba mata idanu, baba Musa ne cikin mamaki da wani ɗan farin cikin da ya bijiro mishi yace
"Alayah kece?"
Wannan suna da ya kira yasa dukkanin fara'ar fuskokin iyalan gidan ya kau, Miƙewa Alhj Hassan yayi ya nufo ta yace
"Ke! Uban me ya kawo ki gidana? Me na faÉ—a miki randa aka É—aura miki aure?"
Kanta ƙasa ta ɗan duƙa tace
"Ina yini Abba..."
"Zan zazzage ki, zan kwalfe ki anan kika sake juya tambayata zuwa wani abu, nace uban me kika shigo yi min cikin gida?"
Hajj Zeenat tace
"zata nuna maka itama ta soma gwamutsuwa da masu maiƙo ba, wuyanta har yayi kauri..."
Jamila dake gefe tayi wani dariya tace
"abin da ya bani mamaki ma har wani buÉ—e mata kofa ake, ita gata surukar wani da dae ba'a san asalin balbela bane da sai ta ce daga Masar take, ko kuma da bamu san wani thug kike aure ba da shine za'a mana wannan feleke"
Duk maganganun su bai dameta ba damuwanta ɗaya ta samu ta ga umminta ita ko gilamawanta ta gani ma Alhamdulillah ta san lafiyanta ƙalau,
"Nace me ya kawoki gidana???" Ya daka mata tsawar da ya firgita ta cikin rawan murya tace
"U..mm..i u..mmi..na na zo ga...ni"
"da gaske kenan wuyanki kauri yayi da zan kafa miki doka ki take? Fitar min daga gida tun kan ban yi miki abinda kare ma baze ci ba in ya gani"
"Don Al...."
"I Said get out...!!"
Ya daka mata tsawa yana yiyowa kanta, da sauri Maama lami ta riƙe ta tace
"Hajiya mu tafi"
Girgiza kai tayi tana me sakin kukan da take riƙewa
"Maama mahaifiyata ce fa... A nan ciki... Ba..n sa..n ha..halin da take c..ciki ba, ba za.."
Marin da Alhj Hassan din ya kawo mata ne ya sameta tayi baya saura kaɗan ta faɗi baba Musa da yake kusa ya tare ta chan ƙasa yace
"idan akwai wadda zaki iya tara ya taimaka miki karki je ki zuba ido mu karan kan mu bamu da tabbacin lafiyar mahaifiyarki"
ÆŠagota yayi, hajj Zeenat tace
"ka ganka Musa!! Kai shashashan ina ne da Alhj na hukunci zaka shiga? Da ka tare ta uban me ya haɗa ku da zaka bata kariya? Ashe ma goyon baya zaka bata tayiwa uban gidanka rashin kunya? Shiyasa na tsane ku ku din nan ma'aikatan tsakar gidan nan, akwai wani abu daban cikin ranku to ya ƙare a kanku"
Habu da ya buÉ—e mota ne yayiwa Maami Laami magana tayi saurin saka Alaya da har lokacin kuka take tana tirjewa bata son tafiya cikin motar, yayi saurin shiga suka bar gidan hajjiya Zeenat na cigaba da surfa bala'in ta son rai.
A jikin Maami ta zube tana kuka sossai
"Maami kila sun kashemin ummi, Maami sun hanani ganinta, Maami ya zan yi? Ina zan sa raina idan wani abu ne ya samu ummi? Bani da kowa ban san kowa nawa ba ta ina zan fara ni Fatima?"
Har shaking Muryar keyi saboda kuka.
"Binty kiyi shiru in shaa Allahu ina tare dake, ina nan tare dake kuma ba zan taɓa bari su ida mugun nufin su ba, a jikina ina jin ummin ki babu abin da ya sameta, ki natsu kin ji? Kin ga ba ke kaɗai ba ce, ki bani hankalinki in shaa Allahu yanzu zan soma ɗaukar mataki"
Ita dae ta san Alhj Hassan fuskantarshi ba abu bane mai sauƙi tunda Ummi nunawa take Abbanta ma ya gaza, sannan abokin Alhj hammad ne baban su Mukhtar baze iya bari Maami tayi wani abu ba, idan kuma bata yi ba shikenan ta rasa ummi kenan ko yaya?
Ire-iren tunanin da ta zurfafa kenan ta daena kukan sai ajiyar zuciya, Maama lami ke faɗawa Maami duk yadda aka yi tana jinjina rashin darajar mutanen gidan, da lallamin Maami ta ɗan ci wani abu sai dawo mata maganganun baba Musa yake, yana faɗa mata ne akwai damuwa, har ta kwanta bayan isha sai saƙe-saƙe take bata da yadda zata yi, babu gata cikakke babu galihu, wanda hakan ya sakata kuka mai yawan gaske daga karshe ya haddasa mata zazzafar ciwon kai me tafe da zazzabi, da kyar ta ga safiya ko da Maami bata ganta ba bayan sallah saboda tana idar da sallah take zuwa gaisheta hakan yasa ta shigo ɗakin don dubata yanayin da ta sameta ne yasa kawai suka yi asibiti, gabaɗaya tausayin rayuwar Alayar ne ke rufe da Maami har kusan bayan awanni biyu ma kan Dr Philips din ya fito yake mata bayanin stage din da take na da hatsari tana bukatar kwanciyar hankali da natsuwa, hakan ne kawai zai sa da taimakon magani sai ta samu sauƙi tunda ba'a jima da mata aiki ba kuma it was successful.
Duk Maami ta ji kuma ta san hallayyar Muktar gareta ne yayi triggaring ciwon da ya kamata ace ya lafa sossai da sossai, sai kuma wannan Alhassan ɗin da babu mugun abu nashi da bata sani ba, bashi da imani ko na miskala zarratin, godiya ta mishi kan ta ƙarasa ɗakin da aka kai Alaya din baba ne ya kirata don jin jikin Alayar sai ma yaji suna asibiti hakan yasa yayiwa Daada magana ta sa driver ya kai musu abin kari.
Riƙe da hannunta Maami ta zuba mata idanu, wani irin tausayinta na sake ninkuwa a ranta, hawaye ta tsinci kanta da yi tana saka kanta a sahun Alayar, kiran da ya shigo wayanta ne yasa ta share hawayen kan ta miƙe ta fita tana danna recieve...
*Kar ku sha'afa Al'ajabin So book 2 is not free, a kan naira 500 kachal zaki same shi immediately after an kamallah book 1, zaki iya yin payment ta nan
3118518476
First bank
Fatima Muhammad Gurin
Sai ki tura shaidar biya ta wannan layi
09039206763*
#Vote
#comment
           🖤Gureenjoh🖤
AL'AJABIN SO
(heart touching story)
بسم لله الرØÙ…Ù† الرØÙŠÙ…
FATIMA MUHAMMAD GURIN.      Â
     (Gureenjo)
ADABI WRITERS ASSOCIATION
Marubuciyar:
*Zuhraa*
*Hamrah*
*Igiyar Rayuwa*
*Noor Iman*
*Ruwan Sama..*
*Lelewal*
*GAMON JINI paid*
*Kowa Ya ga zabuwa..*
*Diddigar ƙaya... Paid*
*Rubutu a kan ruwa... Paid*
And now..
*AL'AJABIN SO*
*BOOK 1*
*Page Fifteen*
*Alhamdulillah Abdul ya samu sauƙi na gode da Adu'o'in ku*
Wani nannauyar ajiyar zuciya ya sauƙe tare da buɗe idanunshi dake runtse tuntuni, club ɗin ya zubawa idanu a hankali yake bin mutanen wurin ɗaya bayan ɗaya da kallo kaman yau ɗin ne rana na farko da ya soma shigowa a rayuwarshi, daga masu tiƙan rawa rungume da Ƴan mata, zuwa kan masu kiɗan da suke buga beat suna ihu, zuwa kan waenda suke rage zafi da Ƴan matan da ba muharramansu ba babu wani kayan arziki zuwa masu busa hayaƙi da shan barasa, duk yadda yake tunanin anan yake samun natsuwa sai yaji gabadaya natsuwar ma ta ƙi zuwa, tsanar wurin ma yake ji a ranshi hatta da mutanen cikinta, idanunshi ya ɗaga sama yana shafa dadar kanshi tambayar kanshi yayi a lokaci ɗaya menene jin daaɗin wannan rayuwa? Mecece ribarta?
Sake lumshe idanun yayi sai fuskan Maami ya faɗo mishi tana zub da hawaye tana mishi karyayyen kallo mai cike da tausayi, jimami da damuwa, da sauri ya buɗe yana kallon Rita dake tsaye a kanshi a maimakon ya ga fuskanta sai fuskar Alaya ce take faɗo mishi, magana take mishi amma sautin sassanyar Muryar yarinyar yake ji yana shiga kunnuwanshi, da karfi Abokin shi Pepe ya jijjigashi yana ƙiran sunanshi wadda hakan ya dawo dashi natsuwarshi
Kamshin ya fi yawa a É—akin hakan yasa tayi tunanin dae wani sabon turare ne Maami ta buÉ—e mai daaÉ—i, a gabanta ta zauna tana mata sannu da gida, cikin kulawa ta amsa tana tambayarta babu abin da yake damunta? Ta girgiza kai kan tace
"Maami zan je dubo ummin"
Maami tace
"Toh Binty ki gaisheta kin ji? Sannan ga wannan dama tun jiya na tanada ki kai mata in akwai wani matsala kiyi gaggawar ƙirana kin ji?"
Kai ta gyaɗa tana karɓar jakar tare da godiya da Adu'a ga Maamin kan ta miƙe, har ta isa kofa Maami ta kirata ta dawo.
Kiran me aikinta tayi dattijuwar mata Maama Laami tace su tafi tare da Habu driver, babu gardama suka fice a tare.
Banda faɗuwar gaba babu abin da take ji har dafe kirji take akai akai har suka isa gate ɗin gidan, Habu yayi horn shazali ya buɗe mai gate din ya kutsa kanshi ciki yayi parking, idanunta ne suka sauƙa akan Alhj Hassan dake zaune riƙe da jarida a rumfar shaƙatawarshi wanda hakan yasa gabanta sake bugawa da karfi, Habu ne ya buɗe mata kofa sai ta kasa sauƙa ganin Hajj Zeenat sun fito a tare da Jameelah kaman wani wuri jameelar zata ita kuma Hajiya wurin alhaji ta nufa bayanta me aikin da bata sani bane rike da tiren kayan marmari.
Rashin fitan ta ya dawo da hankalin Alhj Hassan kan motar, har jikinta na rasa ta sanya kafa ta sauƙa daga cikin motar dukkaninsu Dakatawa suka yi suka zuba mata idanu, baba Musa ne cikin mamaki da wani ɗan farin cikin da ya bijiro mishi yace
"Alayah kece?"
Wannan suna da ya kira yasa dukkanin fara'ar fuskokin iyalan gidan ya kau, Miƙewa Alhj Hassan yayi ya nufo ta yace
"Ke! Uban me ya kawo ki gidana? Me na faÉ—a miki randa aka É—aura miki aure?"
Kanta ƙasa ta ɗan duƙa tace
"Ina yini Abba..."
"Zan zazzage ki, zan kwalfe ki anan kika sake juya tambayata zuwa wani abu, nace uban me kika shigo yi min cikin gida?"
Hajj Zeenat tace
"zata nuna maka itama ta soma gwamutsuwa da masu maiƙo ba, wuyanta har yayi kauri..."
Jamila dake gefe tayi wani dariya tace
"abin da ya bani mamaki ma har wani buÉ—e mata kofa ake, ita gata surukar wani da dae ba'a san asalin balbela bane da sai ta ce daga Masar take, ko kuma da bamu san wani thug kike aure ba da shine za'a mana wannan feleke"
Duk maganganun su bai dameta ba damuwanta ɗaya ta samu ta ga umminta ita ko gilamawanta ta gani ma Alhamdulillah ta san lafiyanta ƙalau,
"Nace me ya kawoki gidana???" Ya daka mata tsawar da ya firgita ta cikin rawan murya tace
"U..mm..i u..mmi..na na zo ga...ni"
"da gaske kenan wuyanki kauri yayi da zan kafa miki doka ki take? Fitar min daga gida tun kan ban yi miki abinda kare ma baze ci ba in ya gani"
"Don Al...."
"I Said get out...!!"
Ya daka mata tsawa yana yiyowa kanta, da sauri Maama lami ta riƙe ta tace
"Hajiya mu tafi"
Girgiza kai tayi tana me sakin kukan da take riƙewa
"Maama mahaifiyata ce fa... A nan ciki... Ba..n sa..n ha..halin da take c..ciki ba, ba za.."
Marin da Alhj Hassan din ya kawo mata ne ya sameta tayi baya saura kaɗan ta faɗi baba Musa da yake kusa ya tare ta chan ƙasa yace
"idan akwai wadda zaki iya tara ya taimaka miki karki je ki zuba ido mu karan kan mu bamu da tabbacin lafiyar mahaifiyarki"
ÆŠagota yayi, hajj Zeenat tace
"ka ganka Musa!! Kai shashashan ina ne da Alhj na hukunci zaka shiga? Da ka tare ta uban me ya haɗa ku da zaka bata kariya? Ashe ma goyon baya zaka bata tayiwa uban gidanka rashin kunya? Shiyasa na tsane ku ku din nan ma'aikatan tsakar gidan nan, akwai wani abu daban cikin ranku to ya ƙare a kanku"
Habu da ya buÉ—e mota ne yayiwa Maami Laami magana tayi saurin saka Alaya da har lokacin kuka take tana tirjewa bata son tafiya cikin motar, yayi saurin shiga suka bar gidan hajjiya Zeenat na cigaba da surfa bala'in ta son rai.
A jikin Maami ta zube tana kuka sossai
"Maami kila sun kashemin ummi, Maami sun hanani ganinta, Maami ya zan yi? Ina zan sa raina idan wani abu ne ya samu ummi? Bani da kowa ban san kowa nawa ba ta ina zan fara ni Fatima?"
Har shaking Muryar keyi saboda kuka.
"Binty kiyi shiru in shaa Allahu ina tare dake, ina nan tare dake kuma ba zan taɓa bari su ida mugun nufin su ba, a jikina ina jin ummin ki babu abin da ya sameta, ki natsu kin ji? Kin ga ba ke kaɗai ba ce, ki bani hankalinki in shaa Allahu yanzu zan soma ɗaukar mataki"
Ita dae ta san Alhj Hassan fuskantarshi ba abu bane mai sauƙi tunda Ummi nunawa take Abbanta ma ya gaza, sannan abokin Alhj hammad ne baban su Mukhtar baze iya bari Maami tayi wani abu ba, idan kuma bata yi ba shikenan ta rasa ummi kenan ko yaya?
Ire-iren tunanin da ta zurfafa kenan ta daena kukan sai ajiyar zuciya, Maama lami ke faɗawa Maami duk yadda aka yi tana jinjina rashin darajar mutanen gidan, da lallamin Maami ta ɗan ci wani abu sai dawo mata maganganun baba Musa yake, yana faɗa mata ne akwai damuwa, har ta kwanta bayan isha sai saƙe-saƙe take bata da yadda zata yi, babu gata cikakke babu galihu, wanda hakan ya sakata kuka mai yawan gaske daga karshe ya haddasa mata zazzafar ciwon kai me tafe da zazzabi, da kyar ta ga safiya ko da Maami bata ganta ba bayan sallah saboda tana idar da sallah take zuwa gaisheta hakan yasa ta shigo ɗakin don dubata yanayin da ta sameta ne yasa kawai suka yi asibiti, gabaɗaya tausayin rayuwar Alayar ne ke rufe da Maami har kusan bayan awanni biyu ma kan Dr Philips din ya fito yake mata bayanin stage din da take na da hatsari tana bukatar kwanciyar hankali da natsuwa, hakan ne kawai zai sa da taimakon magani sai ta samu sauƙi tunda ba'a jima da mata aiki ba kuma it was successful.
Duk Maami ta ji kuma ta san hallayyar Muktar gareta ne yayi triggaring ciwon da ya kamata ace ya lafa sossai da sossai, sai kuma wannan Alhassan ɗin da babu mugun abu nashi da bata sani ba, bashi da imani ko na miskala zarratin, godiya ta mishi kan ta ƙarasa ɗakin da aka kai Alaya din baba ne ya kirata don jin jikin Alayar sai ma yaji suna asibiti hakan yasa yayiwa Daada magana ta sa driver ya kai musu abin kari.
Riƙe da hannunta Maami ta zuba mata idanu, wani irin tausayinta na sake ninkuwa a ranta, hawaye ta tsinci kanta da yi tana saka kanta a sahun Alayar, kiran da ya shigo wayanta ne yasa ta share hawayen kan ta miƙe ta fita tana danna recieve...
*Kar ku sha'afa Al'ajabin So book 2 is not free, a kan naira 500 kachal zaki same shi immediately after an kamallah book 1, zaki iya yin payment ta nan
3118518476
First bank
Fatima Muhammad Gurin
Sai ki tura shaidar biya ta wannan layi
09039206763*
#Vote
#comment
           🖤Gureenjoh🖤
AL'AJABIN SO
(heart touching story)
بسم لله الرØÙ…Ù† الرØÙŠÙ…
FATIMA MUHAMMAD GURIN.      Â
     (Gureenjo)
ADABI WRITERS ASSOCIATION
Marubuciyar:
*Zuhraa*
*Hamrah*
*Igiyar Rayuwa*
*Noor Iman*
*Ruwan Sama..*
*Lelewal*
*GAMON JINI paid*
*Kowa Ya ga zabuwa..*
*Diddigar ƙaya... Paid*
*Rubutu a kan ruwa... Paid*
And now..
*AL'AJABIN SO*
*BOOK 1*
*Page Fifteen*
*Alhamdulillah Abdul ya samu sauƙi na gode da Adu'o'in ku*
Wani nannauyar ajiyar zuciya ya sauƙe tare da buɗe idanunshi dake runtse tuntuni, club ɗin ya zubawa idanu a hankali yake bin mutanen wurin ɗaya bayan ɗaya da kallo kaman yau ɗin ne rana na farko da ya soma shigowa a rayuwarshi, daga masu tiƙan rawa rungume da Ƴan mata, zuwa kan masu kiɗan da suke buga beat suna ihu, zuwa kan waenda suke rage zafi da Ƴan matan da ba muharramansu ba babu wani kayan arziki zuwa masu busa hayaƙi da shan barasa, duk yadda yake tunanin anan yake samun natsuwa sai yaji gabadaya natsuwar ma ta ƙi zuwa, tsanar wurin ma yake ji a ranshi hatta da mutanen cikinta, idanunshi ya ɗaga sama yana shafa dadar kanshi tambayar kanshi yayi a lokaci ɗaya menene jin daaɗin wannan rayuwa? Mecece ribarta?
Sake lumshe idanun yayi sai fuskan Maami ya faɗo mishi tana zub da hawaye tana mishi karyayyen kallo mai cike da tausayi, jimami da damuwa, da sauri ya buɗe yana kallon Rita dake tsaye a kanshi a maimakon ya ga fuskanta sai fuskar Alaya ce take faɗo mishi, magana take mishi amma sautin sassanyar Muryar yarinyar yake ji yana shiga kunnuwanshi, da karfi Abokin shi Pepe ya jijjigashi yana ƙiran sunanshi wadda hakan ya dawo dashi natsuwarshi