Sashe 32
Abokin Yayana Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ana tsakiyar shagali Samiha ta Kalli yaya Dr yace "ABOKIN YAYANA ya zama sanadin matsalata ya kuma zama sanadin farincikina, ABOKIN YAYANA ya zamemin komi na rayuwata, ABOKIN YAYANA ya zama dukkanin wani jingona".
Kawai ana tsakiyar biki sukaga ta zo wajan mai dije ta ansak loud speaker din hannunsa"Tace nasan kowa zai yi matukar ganin mamakin mai yasa na taso na zo wanann waje a matsayina na amarya Ina son na Kara tabbatar muku da irin son da nikewa Yaya Dr wato ABOKIN YAYANA,Yaya Dr wani jigone acikin rayuwata farinciki ne shi wanda ba zai misaltuba a kalla yau kimanin shekara goma sha biyu Yaya Dr na cikin zuciyata,ya shiga zuciya tunkan nasan mai nene so ya saka farinciki cikin zuciayata tunkan nasan mai nene farinciki,yaya Dr Ina son kasani Ina yi maka irin soyayyyar nan mai taba bargo da zuciya sai Kuma sukaga ta ajje speaker ta matsa kusa da shi,Ta dakko wani abu cikin jakanta mai matukar sheki ta bude sa,wani a warwaro ta dakko na maza kana ganin sa kasan diamond ne mai matuakar tsada ta kama hannunsa ta saka masa, su kuwa masu photo an sami abin nema ta ko ina dauka sukeyi,Yaya Dr rasa mai zaiyiwa Samiha yayi wanda zai sakata farinciki kawai rungume ta yayi yana zubar da hawaye kai kace macane,kuka yakeyi sosai Ina sonki Samiha kece adukkanin farinciki na dakyar Samiha ta samu ta kwace ta koma mazuninta,mutane kuwa abin na basu mamaki suna kwanta girman wannan soyayyyar ta bayin Allah nan.Haka aka gama shagali aka watse cikin farinciki kowa bakinsa da gulmar Samiha da Yaya Dr.
Bayan sunkoma gida misalin 11 har suna shirin kwanciya wayarta tayi kara number din yaya Dr ce ta bayyana wani farinciki ta ji aranta ta daga cike da farinciki da wanann ladabin nata,ki zo Ina falo Ina jiranki mamakine yakamata tasan de shigowansu akwai baki da mutane tom bata saniba ko sun tashi,shijab dinta ta dauka ta fito tana zuwa falo ta tararshi yayi ta gumi yana zaune kusa da shi ta zauna yaya Dr lafiya ya naga kayi ta gumi,Janta yayi ya rungume ta tamkar ba zai sake taba sai da suka dau lokaci mai tsawo a haka tukunna ya saketa.
Yace "kawai naji Ina son ki zo ki xauna miyi shirane"
Haka suka zauna a wannan falon sai da suka dau kimanin awa biyu kawai suna ta zance ana ta tsara irin rayuwar da za ayi idan anje gidan auran sai wajan karfe daya sukaje suka kwanta,washegari anyi kamu.
Wata washegarin Kuma takama asabat ranar daurin auran su kelan za a aduara aure da misalin sha daya day yace musu "Su tabbatar sun shirya da wuri yazid ne yafara shiryawa saboda baya san bata lokacin ya fito ya duba baiga Yaya Dr da Abdallah ba nan ya zo yana fitowa ya gano Yaya Dr da Samiha a bayan gida suna zaune suna ta shira,nikam na rasa wane irin jarababbune ku yaufa za a daura auran akai maka ita gidan ka,amamn kunkasa hakuri shikkelau yaya yazid kayi hakuri bara naje na shirya.
Nan yace wa Samiha "AMARYAR YAYA DR SAI MIN HADI IN ANKAWOMIN KE GIDANA"
Murmushi tayi itama ta mike domin zasu je wajan kwalliya.
Sun shiga suka tarar da Abdallah har yariga ya shiga wanka nan Suraj ya jira Abdallah yafito yana fitowa shima ya shiga sun fito kowannen su ya shirya cikin farar shaddarsa tsadadda ta sha aiki na gani na fada gaba daya ukun yazid ne yadin ka musu hatta aikin da akayi ajikin shaddar iri dayane.
Suna kokarin fita kawai sukaga Yaya Dr ya ja da baya................😀😍
Taku a kullum ZEEY NASEER
Typing din yau duk sai a hankali typing error yayi yawa ayimin uzuri nayi shine a agaggauce.
https://chat.whatsapp.com/FdN9LskESVf6ESy63R3QWf.
CREATED AND WRITTEN
BY
ZEEY NASEER
*🌙MOONLIGHT WRITER'S ASSOCIATION'S🌙*
We shine all over the world
https://www.facebook.com/profile.php?id=100094397072466
بِسم الله الرحمن الرحيم
~~~~~~~~~~~~~~~~
🤗😍This page is the best page for me to the entire part of whole the book, I love this page and I like it I hope it will be the most interesting page to you.......🥲🥲🥲
Page 40
Abdallah ne ya juyo da sauri "Aah ango mai yafaru karkaman ta fa yau zaka zama angon Samiha wato kanwar abokin ka wacca kafi so duk duniyar nan,ya da ja da baya ko har ka fara tsoaratane kafara tunano kai ma ka kusa zama uba".
Murmushin dole Yaya dr yayi ya ga tsayuwar baza ta masa ba yayi maza ya hau kan gado,yaya yazid ne ya wai go yace kai Suraj wai mai ne hakan ka tashi mutafi kasani cewa mu kade ake jira kuma babu gargadin da dady bai yi mana akan miyi sauri ba,ganin yanayin yaya Dr yasa dukkanin su suka tsorata cikinsa suka ga ya kama sosai yakasa ce musu komi kawai da idanu yake binsu Abdallah ne yayi matuakar tsorata yafara matsawa kusa da shi"Suraja lafiya wai mai ke damunka?".
Yaya yazid ne shima yayi sauri yakarasa Suraj lafiya,sunkuyar da idan sa yayi yaga yaga yadda Yaya Dr ya kame cikinsa kamar mai shirin na kuda hakanne ya tabbatar masa da cewa tabbas cikin ke masa ciwo nan ya mike aguje yafita yaje ya sami dady a harabar gidan suna gaisawa da mutane ka sa ce masa komi yayi ya riko hannunsa,da yake da kofar baya daga dakinsu hakanne yasa sukabi ta kofar bayan,suna zuwa sukaga Suraj har ya zube akan katifa kawai murkususu yakeyi"innalillahi wa inna ilahiee raji'un shine abin da dady kawai ke furtawa,mai ke faruwa da Suraj mai yafaru?"bamu sani ba dady mingama shiryawa mina shirin fitowa kawai mikaga yakoma da baya amman da dukkanin alamu cikinsa ke masa ciwo.
Na dady yacewa Abdallah yaje ya janyo mota yakawo ta kofar daki kar yayarda wani ya fahinci wani abin hakan kuwa akayi,suka dauki Yaya de suka saka shi cikin mota sukayi asibiti da shi,suna zuwa emergency aka kai sa nan da nan likitoci sukayi kansa ammman ina shi komi na ubangiji a atsare yake babu Kuma wanda ya isa ya kaucewa kaddara da hukuncin ubangiji kowa yana rayuwane karkashin hukuncin ubangiji da kuma abin da ya tsara masa.
Likitoci sunyi iya bakin kokarinsu wajan ganin sun ceci rayuwar yaya Dr amman ubangiji ya riga ya gama tsara masa rayuwar da yake so yayi rai yayi halinsa Allah ya dauke Yaya Dr a ranar da taxa mana rana mafi muhimmanci cikin rayuwarsa.
Daya daga cikin likitocin ce ta fito tace"Sai de miyi hakuri Allah ya anshi abinsa"
Basu san lokacin da Abdallah ya zube ya fadi kasa ba, kawai jiyowa sukayi suka ganshi a sume Abdallah Abdallah yazeed yake ta fada amman Ina bai san ma mai yakeyiba,nan shima likitoci suka daukeshi suka shiga ciki da shi,tashin hankali ba a saka maka rana dady ya rasa mai zaiyi kawai guri ya samo yafara zabgar hawaye tamkar karamin yaro,haka yazeed gaba daya ya gigice tamkar mahaukaci Suraj autan momy da dady wanda da dady ke hakura da abun da yake so yabi xabinsa shine yanzu yabar duniya ya ansa Kiran ubangiji,haka sukayi ta kuka har sukayi mai isharsu da kyar dady yayi karfin gwiwa yace"Ina son a hada Suraj anan kafin muje gida domin idan minje akace a can za a hadasa za'asami matsala za'ajima"tom dady.
Wayoyin su kuwa sai kururuwa suke ana ta Kiran su amman sun kasa dagawa daga karshe kowannen su ya kashe wayan,anan aka hada yaya Dr aka saka masa suturar sa ta gaskiya.
Kafin agama Abdallah ya farfado nan suka dauki gawar yaay Dr sukayi gida da ita, tunanin su yakoma ta ta Ina zasu fara yiwa gkda bayani ta kofar baya sukabi sakamakon kofar gida cike yake da yan daurin aure.
Sun shiga sun ajje gawar Suraj a farfajiyan gurin sai suka zauna suka sanya gawar agabansu gaba dayan su suna tunanin ta Ina zasu tunkaresu su fada musu kamar ance Samiha ta yiyo bayan gurin kawai sai gata tana zuwa taga su dady sun sanya mutum agaba cikin likkafani gaban ta taji ya fadi duk da daman tun dazu jinta take tamkar mara lafiya duk takasa samin nutsuwa,da gudu ta karaso gurin mai ke faruwa Yaya Abdallah Yaya yazid ku fadamin Ina Yaya Dr wani mayan kuka Abdallah ya fece da shi ya nuna mata gawar dake gabansu,hakan ya tabbbatar mata tabbas Yaya Dr ne karasawa tayi zata bude dady rike hannunta sai de miyi hakuri Samiha Suraj ya rigamu gidan gaskiya,wani wawan ihu ta saki wanda ya dawo da hankalin matam dake falo duka da gudu sukayiyo gurin kafin su karaso Samiha ta jima da faduwa.
Yayar momy ce da kanwarta a falon suna zuwa dady ya fadamusu abin da yafaru yace"Shi bai san yadda zaiyi ya fadawa momy ba,sukace bara suje sun san yadda zasu mata".
Nan fa hankalin dady ya dawo kan samiha ya Saka yazid ya zuba mata ruwa amman shiru nan fa yace "daya daga cikinsu ya tashi ya kaita asibiti"Abdallah ne ya dauketa suka tafi ya barsu zai fita dede lokacin ya tarar Ahamd zai shigo gidan bai sami nutuswar tsayawaba Ahmad yana tayi masa magana wannan ya tabbatar masa da ba lafiya ba,saboda daman an bar daurin auren duka anace a adura agidan su Samiha.
Nan fa yafara wurge wurgen idanuwa Koda wanda zai gani ya tambaya a dede lokacin kanwar momy ta fito ita ya tare yake tambaya daman watasan wayeshi hakanne yasa ta bashi anasa a gajarce da Suraj ne ya rasu,gabansa yaji yayi mummunar faduwa amman de ba Yaya Dr ba bata tsaya ba shi ansaba ta wuce abinta gaba daya ya rikice ya shiga tashin hankali Abdallah bayan fitarsa ya kira basma ya fadamata abin da yafaru hakanne yasa tabaro taron bikin ba tare da sun saniba ta taho tana zuwa ta tarar da Ahamd da gudu ta karasa ta rungume shi tana ta kuka yi hakuri Basma bade kema anfadamiki ba nan ta kwashe komi ta fada masa,kasa tsayuwa yayi dukkanin su suka xauna.
Tace"yacemin gawar da su dady suna bayan gida daga bangaran dady duk da cewa yan gidane agurin bazan iya jurewaba sai naje"
Kawai ana tsakiyar biki sukaga ta zo wajan mai dije ta ansak loud speaker din hannunsa"Tace nasan kowa zai yi matukar ganin mamakin mai yasa na taso na zo wanann waje a matsayina na amarya Ina son na Kara tabbatar muku da irin son da nikewa Yaya Dr wato ABOKIN YAYANA,Yaya Dr wani jigone acikin rayuwata farinciki ne shi wanda ba zai misaltuba a kalla yau kimanin shekara goma sha biyu Yaya Dr na cikin zuciyata,ya shiga zuciya tunkan nasan mai nene so ya saka farinciki cikin zuciayata tunkan nasan mai nene farinciki,yaya Dr Ina son kasani Ina yi maka irin soyayyyar nan mai taba bargo da zuciya sai Kuma sukaga ta ajje speaker ta matsa kusa da shi,Ta dakko wani abu cikin jakanta mai matukar sheki ta bude sa,wani a warwaro ta dakko na maza kana ganin sa kasan diamond ne mai matuakar tsada ta kama hannunsa ta saka masa, su kuwa masu photo an sami abin nema ta ko ina dauka sukeyi,Yaya Dr rasa mai zaiyiwa Samiha yayi wanda zai sakata farinciki kawai rungume ta yayi yana zubar da hawaye kai kace macane,kuka yakeyi sosai Ina sonki Samiha kece adukkanin farinciki na dakyar Samiha ta samu ta kwace ta koma mazuninta,mutane kuwa abin na basu mamaki suna kwanta girman wannan soyayyyar ta bayin Allah nan.Haka aka gama shagali aka watse cikin farinciki kowa bakinsa da gulmar Samiha da Yaya Dr.
Bayan sunkoma gida misalin 11 har suna shirin kwanciya wayarta tayi kara number din yaya Dr ce ta bayyana wani farinciki ta ji aranta ta daga cike da farinciki da wanann ladabin nata,ki zo Ina falo Ina jiranki mamakine yakamata tasan de shigowansu akwai baki da mutane tom bata saniba ko sun tashi,shijab dinta ta dauka ta fito tana zuwa falo ta tararshi yayi ta gumi yana zaune kusa da shi ta zauna yaya Dr lafiya ya naga kayi ta gumi,Janta yayi ya rungume ta tamkar ba zai sake taba sai da suka dau lokaci mai tsawo a haka tukunna ya saketa.
Yace "kawai naji Ina son ki zo ki xauna miyi shirane"
Haka suka zauna a wannan falon sai da suka dau kimanin awa biyu kawai suna ta zance ana ta tsara irin rayuwar da za ayi idan anje gidan auran sai wajan karfe daya sukaje suka kwanta,washegari anyi kamu.
Wata washegarin Kuma takama asabat ranar daurin auran su kelan za a aduara aure da misalin sha daya day yace musu "Su tabbatar sun shirya da wuri yazid ne yafara shiryawa saboda baya san bata lokacin ya fito ya duba baiga Yaya Dr da Abdallah ba nan ya zo yana fitowa ya gano Yaya Dr da Samiha a bayan gida suna zaune suna ta shira,nikam na rasa wane irin jarababbune ku yaufa za a daura auran akai maka ita gidan ka,amamn kunkasa hakuri shikkelau yaya yazid kayi hakuri bara naje na shirya.
Nan yace wa Samiha "AMARYAR YAYA DR SAI MIN HADI IN ANKAWOMIN KE GIDANA"
Murmushi tayi itama ta mike domin zasu je wajan kwalliya.
Sun shiga suka tarar da Abdallah har yariga ya shiga wanka nan Suraj ya jira Abdallah yafito yana fitowa shima ya shiga sun fito kowannen su ya shirya cikin farar shaddarsa tsadadda ta sha aiki na gani na fada gaba daya ukun yazid ne yadin ka musu hatta aikin da akayi ajikin shaddar iri dayane.
Suna kokarin fita kawai sukaga Yaya Dr ya ja da baya................😀😍
Taku a kullum ZEEY NASEER
Typing din yau duk sai a hankali typing error yayi yawa ayimin uzuri nayi shine a agaggauce.
https://chat.whatsapp.com/FdN9LskESVf6ESy63R3QWf.
CREATED AND WRITTEN
BY
ZEEY NASEER
*🌙MOONLIGHT WRITER'S ASSOCIATION'S🌙*
We shine all over the world
https://www.facebook.com/profile.php?id=100094397072466
بِسم الله الرحمن الرحيم
~~~~~~~~~~~~~~~~
🤗😍This page is the best page for me to the entire part of whole the book, I love this page and I like it I hope it will be the most interesting page to you.......🥲🥲🥲
Page 40
Abdallah ne ya juyo da sauri "Aah ango mai yafaru karkaman ta fa yau zaka zama angon Samiha wato kanwar abokin ka wacca kafi so duk duniyar nan,ya da ja da baya ko har ka fara tsoaratane kafara tunano kai ma ka kusa zama uba".
Murmushin dole Yaya dr yayi ya ga tsayuwar baza ta masa ba yayi maza ya hau kan gado,yaya yazid ne ya wai go yace kai Suraj wai mai ne hakan ka tashi mutafi kasani cewa mu kade ake jira kuma babu gargadin da dady bai yi mana akan miyi sauri ba,ganin yanayin yaya Dr yasa dukkanin su suka tsorata cikinsa suka ga ya kama sosai yakasa ce musu komi kawai da idanu yake binsu Abdallah ne yayi matuakar tsorata yafara matsawa kusa da shi"Suraja lafiya wai mai ke damunka?".
Yaya yazid ne shima yayi sauri yakarasa Suraj lafiya,sunkuyar da idan sa yayi yaga yaga yadda Yaya Dr ya kame cikinsa kamar mai shirin na kuda hakanne ya tabbatar masa da cewa tabbas cikin ke masa ciwo nan ya mike aguje yafita yaje ya sami dady a harabar gidan suna gaisawa da mutane ka sa ce masa komi yayi ya riko hannunsa,da yake da kofar baya daga dakinsu hakanne yasa sukabi ta kofar bayan,suna zuwa sukaga Suraj har ya zube akan katifa kawai murkususu yakeyi"innalillahi wa inna ilahiee raji'un shine abin da dady kawai ke furtawa,mai ke faruwa da Suraj mai yafaru?"bamu sani ba dady mingama shiryawa mina shirin fitowa kawai mikaga yakoma da baya amman da dukkanin alamu cikinsa ke masa ciwo.
Na dady yacewa Abdallah yaje ya janyo mota yakawo ta kofar daki kar yayarda wani ya fahinci wani abin hakan kuwa akayi,suka dauki Yaya de suka saka shi cikin mota sukayi asibiti da shi,suna zuwa emergency aka kai sa nan da nan likitoci sukayi kansa ammman ina shi komi na ubangiji a atsare yake babu Kuma wanda ya isa ya kaucewa kaddara da hukuncin ubangiji kowa yana rayuwane karkashin hukuncin ubangiji da kuma abin da ya tsara masa.
Likitoci sunyi iya bakin kokarinsu wajan ganin sun ceci rayuwar yaya Dr amman ubangiji ya riga ya gama tsara masa rayuwar da yake so yayi rai yayi halinsa Allah ya dauke Yaya Dr a ranar da taxa mana rana mafi muhimmanci cikin rayuwarsa.
Daya daga cikin likitocin ce ta fito tace"Sai de miyi hakuri Allah ya anshi abinsa"
Basu san lokacin da Abdallah ya zube ya fadi kasa ba, kawai jiyowa sukayi suka ganshi a sume Abdallah Abdallah yazeed yake ta fada amman Ina bai san ma mai yakeyiba,nan shima likitoci suka daukeshi suka shiga ciki da shi,tashin hankali ba a saka maka rana dady ya rasa mai zaiyi kawai guri ya samo yafara zabgar hawaye tamkar karamin yaro,haka yazeed gaba daya ya gigice tamkar mahaukaci Suraj autan momy da dady wanda da dady ke hakura da abun da yake so yabi xabinsa shine yanzu yabar duniya ya ansa Kiran ubangiji,haka sukayi ta kuka har sukayi mai isharsu da kyar dady yayi karfin gwiwa yace"Ina son a hada Suraj anan kafin muje gida domin idan minje akace a can za a hadasa za'asami matsala za'ajima"tom dady.
Wayoyin su kuwa sai kururuwa suke ana ta Kiran su amman sun kasa dagawa daga karshe kowannen su ya kashe wayan,anan aka hada yaya Dr aka saka masa suturar sa ta gaskiya.
Kafin agama Abdallah ya farfado nan suka dauki gawar yaay Dr sukayi gida da ita, tunanin su yakoma ta ta Ina zasu fara yiwa gkda bayani ta kofar baya sukabi sakamakon kofar gida cike yake da yan daurin aure.
Sun shiga sun ajje gawar Suraj a farfajiyan gurin sai suka zauna suka sanya gawar agabansu gaba dayan su suna tunanin ta Ina zasu tunkaresu su fada musu kamar ance Samiha ta yiyo bayan gurin kawai sai gata tana zuwa taga su dady sun sanya mutum agaba cikin likkafani gaban ta taji ya fadi duk da daman tun dazu jinta take tamkar mara lafiya duk takasa samin nutsuwa,da gudu ta karaso gurin mai ke faruwa Yaya Abdallah Yaya yazid ku fadamin Ina Yaya Dr wani mayan kuka Abdallah ya fece da shi ya nuna mata gawar dake gabansu,hakan ya tabbbatar mata tabbas Yaya Dr ne karasawa tayi zata bude dady rike hannunta sai de miyi hakuri Samiha Suraj ya rigamu gidan gaskiya,wani wawan ihu ta saki wanda ya dawo da hankalin matam dake falo duka da gudu sukayiyo gurin kafin su karaso Samiha ta jima da faduwa.
Yayar momy ce da kanwarta a falon suna zuwa dady ya fadamusu abin da yafaru yace"Shi bai san yadda zaiyi ya fadawa momy ba,sukace bara suje sun san yadda zasu mata".
Nan fa hankalin dady ya dawo kan samiha ya Saka yazid ya zuba mata ruwa amman shiru nan fa yace "daya daga cikinsu ya tashi ya kaita asibiti"Abdallah ne ya dauketa suka tafi ya barsu zai fita dede lokacin ya tarar Ahamd zai shigo gidan bai sami nutuswar tsayawaba Ahmad yana tayi masa magana wannan ya tabbatar masa da ba lafiya ba,saboda daman an bar daurin auren duka anace a adura agidan su Samiha.
Nan fa yafara wurge wurgen idanuwa Koda wanda zai gani ya tambaya a dede lokacin kanwar momy ta fito ita ya tare yake tambaya daman watasan wayeshi hakanne yasa ta bashi anasa a gajarce da Suraj ne ya rasu,gabansa yaji yayi mummunar faduwa amman de ba Yaya Dr ba bata tsaya ba shi ansaba ta wuce abinta gaba daya ya rikice ya shiga tashin hankali Abdallah bayan fitarsa ya kira basma ya fadamata abin da yafaru hakanne yasa tabaro taron bikin ba tare da sun saniba ta taho tana zuwa ta tarar da Ahamd da gudu ta karasa ta rungume shi tana ta kuka yi hakuri Basma bade kema anfadamiki ba nan ta kwashe komi ta fada masa,kasa tsayuwa yayi dukkanin su suka xauna.
Tace"yacemin gawar da su dady suna bayan gida daga bangaran dady duk da cewa yan gidane agurin bazan iya jurewaba sai naje"