Sashe 14
Abokin Yayana Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Haka momy ta xauna da tunaninka nika iri-iri aranta tabbas akwai wani abu tsakanin Suraj da Samiha amman Mai nene shi mai ne ke shirin shiga rayuwarsu ya bata farincikin su,yah Allah na rokeka ka kawo komi cikin sauki domin kasancewar yarannan cikin farinciki shine abu mafi muhimmanci da nafi so a rayuwata yah Allah Kaci gaba da tabbatar da farincikin su wanan abun ko mai ne shi dake kokarin shiga tsakanin su kada ka bashi dama,haka tayi ta addua har ta gaji da zama tashi tayi takoma dakin samiha ta isketa tana bacci sai taji dadi domin tasan zata Sami nutsuwa, dawowa ta itama ta shiga dakinta tace idan dady ya dawo sai suje asibiti.
Fitar yaya Dr ke da wiya adede lokacin Nihal zata shigo gidan basarwa tayi Kaman bata Gansa ba cikin sauri ya matsa yayi mata magana Nihal shine kina ganina zaki wuce ko gaisuwar babu afuwan ban kula ba Ina yini,ba tare da ta tsayaba take yin gaisuwar lafiya lau fatan kina lpy alhamdulillah gabanta yasha yace dan Allah nihal ki dan tsaya ina son xamiyi maganane fa mai matukar muhimmanci Ina sauraronka
Nihal dan Allah kiyi hakuri da irin abubuwan da nike miki abaya na rashin ganin girmanku,nihal zuciyata ruhina da kuma gangar jikina sunfada soyayyyar ki a lokacin da basu tsammata ba kada kiyi amfani da abubuwan da nayi muku abaya kice ba kya so na dan Allah, idan har kikaki amincewa da soyayyya ta tabbas zan shiga cikin wani yanayi wanda bansan kalar saba ina matukar sonki nihal.
Dadi har tsakiyar Zuciyarta wayyoh dadi ynz ita Yaya Dr zai ce Yana so na yau wace iriyar ranar farinciki wace rana ce wacca bazata taba mantawa aryuwar taba ji tayi tamkar tayi tsallle saboda tsananin murna,amman sai ta make tace "Wane irin tunani gareka da wane Ido zaka kalleni kacemin kana so na ka manta budurwan ka Samiha wacece agurina taya zanyi soyayyya da saurayin kawata"
Dan Allah Samiha kada kice Aah ni yanzu bana son Samiha ke nake so dan Allah kada kice Aah saboda ita,kuma idan kina ganin zata Miki kallon banzane sakamakon soyayyyar mu tabbas zanje na fadimata da Kai na ni a yanzu kece wacca nake so Kuma dake zanyi soyayyya eh toh idan kayi hakan watakil xan iya amincewa mi shiga gidan ma na fadimata agabanki Aah kabari de ka fadimata daga baya saboda karkasa taga lefina tomshikkelau duk yadda kikace haka za ayi,nagode sosai Samiha da Baeki amince dani ba bansan yadda xanyiba nagode sosai,kaga kadena wata godiya saboda har yanzu ba wai na amince da Kai din bane nasan zaki amince ma.
Shigewa tayi ta barshi anan yana sambato,ita ko tana cewa aranta ashe haka aikin boka yakeci amman na tsaya da Ina ta bata lokacina alhamdulillah yanzu na xama (MRS SURAJ YAYA DR),gaksiya yau ranace ta musamman agurina bansan da wane suna zankirata ba,shigarta ciki keda wiya ta iske momy a falo suka gaisa tace mata Samiha na ciki tana ciki nihal amman bata jin dadi da kyar yanzu dana koma dakin naga bacci ya kwasheta amamn ki shiga kiga ko ta tashi Aah momy batta dan dazu ma a makaranta tacemin jiya batayi bacci ba kinga tunda yanzu minsmau tayi kar a tashe tomshikkelau nihal,sai anjima momy idan ta tashi kice mata na zo,tom nihal kigaida babartaki.
Nihal ce ta futa daga cikin gidan zuciyarta fes ranta kal tana Jin dadin ta sami cikar burinta bata tsaya ko Ina ba sai gidan su Atika nan ta labartama ta dukkanin abin da yafaru,nan sukayi murna matuka daga nan ta wuce gida,bayan anyi sallar magrib Yaya Dr ya baro makaranta zai dawo gida yaga ba zai taba jurewa ba sai ya karasa gidan su nihal nan ya dedeta sitiyarin motarsa yayi gidan su Nihal,ya Saka akirata yacewa yaron yace mata Yaya Dr ne,yaron ya shiga tace waye? Yace yace"Nace Miki Yaya Dr ne"wani wawan tsalle ta daka tace kace masa Ina zuwa,boka yabata Wani turare yace duk ranar da Yaya Dr ya zo ta tabbatar da fesashi ajikinta wanann zai sa bazai taba barintaba zai yi ta zama da ita har abada son kaunarta zata cigaba da ruruwa acikin zuciyarsa,nan ta shirya tsaf taci ado ta danko wannan turare ta shafa yana da matukar karfi sanann an hada shi da sinadarai kala-kala na asiri wanda duk karfin tsarinka kaji shi sai yakamaka,nan ta fito tana tako dos-dos tundaga nesa Yaya Dr yake kallonta yaji tamkar ita kadece kyakkyawa adinya ji yayi ya matsu ta karaso domin ya matsu yaga tana kallonsa da kyawawan fararan idanuwanta.
Tana karasowa tayi wani juyi akusa da hankali wanda sai da yakusa zautar da shi jiyayi kamar ya rukota amman wata zuciyar nace masa karka fara irin wanann soyayyyar yadda katsaratar da imaninka akan soyayyyar ka da Samiha baku taba sabawa ubangiji ba yanzuma kayi hakan kuyi soyayyyarku sai ka aure nihal da wuri yadda xata zama mallakinka kasami damar yin komi da ita
Yana cikin wanann tunanin tace"Barka da zuwa Yaya Dr "barka farincikin raina fatan kina lafiya yasu mama alhamdulillah,nakasa jurewane har zan wuce gida naji bazan iya jurewaba sai na zo na ganki,ina sonki nihal dan Allah ki daure ki karbi soyayyya ta,kada kadamu Yaya Dr Nima Ina sonka Ina kuma kaunarka amman bazan taba ansar soyayyyar kaba sai kafadiwa Samiha tukun dan bazan zo nafara soyayyya da Kai ba Kuma daga baya tana sani a sami matsala babu wata matsala da za asamu Samiha na son duk wani abu da nake so,dariya tayi tace"Bandade wanan taya kake tunanin Kuna soyayyya kadawo guna kace zata so hakan kadeje kafidimata"shikkelau inshallah nayi miki alkawarin xan fadamata tom،murfin mota ya Bude ya dakko wata katuwan leda ya Mika mata mai ne wannan?ki buda xaki gani naje na Danyi yomoki shopping ne na kayan ciye-ciye em nagode sosai zan koma sai da safe,tom sai da safe farinciki na Yaya Dr yace.
Nihal juyawa tayi ta nufi gida ta rasa yadda xata kwatanta farincikin da take ciki ashe haka bokaye suka iya aiki(auzubillahi ya Allah katsaratar mana da imaninmu)
Yaya Dr yakara gida ya tarar da momy dady Samiha suna zaune,bayan dawowar dady Samiha ta tashi sai ta fadimasa bata jin dadi yace taje ta dubo idan ta tashi ta duba ta tashi,"Shine yace tazo suci abinci sai yakaita asibita aduba mai ke damunta"adede lokacin da zasu fara cin abincin Yaya Dr ya shigo nan ya tarar su ya gaidasu momy tace Ina katsaya yau momy na tsaya a makarantane kinsan saura jarabwa daya migama,nan tace ya zo suci abinci,Samiha murna tayi matuka da taga Yaya Dr ya xana zasuci abinci tare wannan ne yabata karfin giwawa tayi tacin abinci dayawa batare da ta saniba momy taji matukar dadi, alhamdulillah Samiha da alama kin fara samin sauki gashi kinci abinci da yawa momy gashi nande karamin ma na kusa cinyewa nan bayan sungama dady yace "ta tashi suje asibiti"Aah dady jikina yayi sauki fa kawai zan Sha magani na nane momy tace eh kabari miga zuwa gobe idan ciwonkan ya sake tashi sai aje okay tom,nan momy ta bataa magani tasha tace musu sai da safe zataje tayi sallah ta kwanta duk abin da akeyi Yaya Dr yana kallon su cikin sa Bai ce musuba,nan ta koma daki bayan tagaama komi ta kanwata ta janyo wayan momy lamabar Yaya Dr tadanna ta tuna kullum muryanshi ne abu nakarshe da take ji amman yanzu abu yagagara Mai nayi maka Yaya Dr?mai nayi maka?nan ta kace da wani kuka Mai matsanancin kunci kukan yinsa take tunkarfi har sai da nunfashin ta yafara daukewa.
Takasa dedeta kanta sai ta tsinci kanta da furta "Innalillahi wa Ina Ilaihi rajiun allahumma ajirni min musibatin wa aklifni kairan Minha"
Haka tayi ta furtawa tukunna ta dan sami sauki cikin zuciyarta amman ita kade ta San Mai takeji aranta.
Adede lokacin ne yaya Dr yayi sallama ya shigo cikin dakin kamar daga sama taji hamdala tayi tayi aranta da alama koma mai nene yanzu yaya Dr yadena fushi da ita tunda har shigo cikin dakinta,da suari ta mike daga kwanciyar tace"Yaya dr shigo mana"fuska a murtuke ya shigo,na zo ne Ina son xamiyi magana Ina sauraronka.
"Nan yace mata Samiha nine wanda ada nace Ina sonki alokacin babu wanda ya tambayeni dalili Kuma idan nace Bana sonki babu wani wanda ke dadaman tambayata dalili,Samiha Ina son daga yau ki fidda tsari da tunanin rayuwa tare dani Bana sonki bana kaunarki yanzu,Ina son na fadimiki cewa nihal kawarki ita ce wacca nake so a yanzu Kuma nake son ta zama uwar yarana,Ina son kisani cewa kada kiyar kice zaki nunawa su momy damuwarki,ki nuna musu ke kika amince da hakan domin Idan bakiyi hakan ba gaisuwa ma da kyar zatana shiga tsakanin mu,amman idan kikayi Hakan shikkelau zamuci gaba da rayuwa yadda muka saba a amtsayin yaya da kanwata".........
Mai zai faru da Samiha sakamakon Jin wanan maganar?
Wanann wace iriyar musibace ke faruwa da Samiha
Samiha tunda ta so ta taso cikin jarabwan rayuwa
Ta rasa mahaifanta da Yan uwanta duka
Ga yanzu shima Yaya Dr din da ta dauka a matsayin jigonta ya gujeta
Da wane Ido nihal zata dubi Samiha a amtsayin sabuwar budurwan Yaya Dr
Alkalamina na tafe da dukkanin wanann tambayoyi
(Yah rabbi mina ta wassali da sunayanka tsarkaka ka tsermana imanin mu karabamu da son zuciya albarkacin annabi)
Page 17
Amman tabbas kika yarda kika nunawa su momy cewa ni namiki tilas akan ki rabu dani ba ra'ayin kan kibane narantse da Allah zaki rayu cikin kunci damuwa bakinciki acikin gidan nan,idan kinkiyaye kintaimaki rayuwanki.
Fitar yaya Dr ke da wiya adede lokacin Nihal zata shigo gidan basarwa tayi Kaman bata Gansa ba cikin sauri ya matsa yayi mata magana Nihal shine kina ganina zaki wuce ko gaisuwar babu afuwan ban kula ba Ina yini,ba tare da ta tsayaba take yin gaisuwar lafiya lau fatan kina lpy alhamdulillah gabanta yasha yace dan Allah nihal ki dan tsaya ina son xamiyi maganane fa mai matukar muhimmanci Ina sauraronka
Nihal dan Allah kiyi hakuri da irin abubuwan da nike miki abaya na rashin ganin girmanku,nihal zuciyata ruhina da kuma gangar jikina sunfada soyayyyar ki a lokacin da basu tsammata ba kada kiyi amfani da abubuwan da nayi muku abaya kice ba kya so na dan Allah, idan har kikaki amincewa da soyayyya ta tabbas zan shiga cikin wani yanayi wanda bansan kalar saba ina matukar sonki nihal.
Dadi har tsakiyar Zuciyarta wayyoh dadi ynz ita Yaya Dr zai ce Yana so na yau wace iriyar ranar farinciki wace rana ce wacca bazata taba mantawa aryuwar taba ji tayi tamkar tayi tsallle saboda tsananin murna,amman sai ta make tace "Wane irin tunani gareka da wane Ido zaka kalleni kacemin kana so na ka manta budurwan ka Samiha wacece agurina taya zanyi soyayyya da saurayin kawata"
Dan Allah Samiha kada kice Aah ni yanzu bana son Samiha ke nake so dan Allah kada kice Aah saboda ita,kuma idan kina ganin zata Miki kallon banzane sakamakon soyayyyar mu tabbas zanje na fadimata da Kai na ni a yanzu kece wacca nake so Kuma dake zanyi soyayyya eh toh idan kayi hakan watakil xan iya amincewa mi shiga gidan ma na fadimata agabanki Aah kabari de ka fadimata daga baya saboda karkasa taga lefina tomshikkelau duk yadda kikace haka za ayi,nagode sosai Samiha da Baeki amince dani ba bansan yadda xanyiba nagode sosai,kaga kadena wata godiya saboda har yanzu ba wai na amince da Kai din bane nasan zaki amince ma.
Shigewa tayi ta barshi anan yana sambato,ita ko tana cewa aranta ashe haka aikin boka yakeci amman na tsaya da Ina ta bata lokacina alhamdulillah yanzu na xama (MRS SURAJ YAYA DR),gaksiya yau ranace ta musamman agurina bansan da wane suna zankirata ba,shigarta ciki keda wiya ta iske momy a falo suka gaisa tace mata Samiha na ciki tana ciki nihal amman bata jin dadi da kyar yanzu dana koma dakin naga bacci ya kwasheta amamn ki shiga kiga ko ta tashi Aah momy batta dan dazu ma a makaranta tacemin jiya batayi bacci ba kinga tunda yanzu minsmau tayi kar a tashe tomshikkelau nihal,sai anjima momy idan ta tashi kice mata na zo,tom nihal kigaida babartaki.
Nihal ce ta futa daga cikin gidan zuciyarta fes ranta kal tana Jin dadin ta sami cikar burinta bata tsaya ko Ina ba sai gidan su Atika nan ta labartama ta dukkanin abin da yafaru,nan sukayi murna matuka daga nan ta wuce gida,bayan anyi sallar magrib Yaya Dr ya baro makaranta zai dawo gida yaga ba zai taba jurewa ba sai ya karasa gidan su nihal nan ya dedeta sitiyarin motarsa yayi gidan su Nihal,ya Saka akirata yacewa yaron yace mata Yaya Dr ne,yaron ya shiga tace waye? Yace yace"Nace Miki Yaya Dr ne"wani wawan tsalle ta daka tace kace masa Ina zuwa,boka yabata Wani turare yace duk ranar da Yaya Dr ya zo ta tabbatar da fesashi ajikinta wanann zai sa bazai taba barintaba zai yi ta zama da ita har abada son kaunarta zata cigaba da ruruwa acikin zuciyarsa,nan ta shirya tsaf taci ado ta danko wannan turare ta shafa yana da matukar karfi sanann an hada shi da sinadarai kala-kala na asiri wanda duk karfin tsarinka kaji shi sai yakamaka,nan ta fito tana tako dos-dos tundaga nesa Yaya Dr yake kallonta yaji tamkar ita kadece kyakkyawa adinya ji yayi ya matsu ta karaso domin ya matsu yaga tana kallonsa da kyawawan fararan idanuwanta.
Tana karasowa tayi wani juyi akusa da hankali wanda sai da yakusa zautar da shi jiyayi kamar ya rukota amman wata zuciyar nace masa karka fara irin wanann soyayyyar yadda katsaratar da imaninka akan soyayyyar ka da Samiha baku taba sabawa ubangiji ba yanzuma kayi hakan kuyi soyayyyarku sai ka aure nihal da wuri yadda xata zama mallakinka kasami damar yin komi da ita
Yana cikin wanann tunanin tace"Barka da zuwa Yaya Dr "barka farincikin raina fatan kina lafiya yasu mama alhamdulillah,nakasa jurewane har zan wuce gida naji bazan iya jurewaba sai na zo na ganki,ina sonki nihal dan Allah ki daure ki karbi soyayyya ta,kada kadamu Yaya Dr Nima Ina sonka Ina kuma kaunarka amman bazan taba ansar soyayyyar kaba sai kafadiwa Samiha tukun dan bazan zo nafara soyayyya da Kai ba Kuma daga baya tana sani a sami matsala babu wata matsala da za asamu Samiha na son duk wani abu da nake so,dariya tayi tace"Bandade wanan taya kake tunanin Kuna soyayyya kadawo guna kace zata so hakan kadeje kafidimata"shikkelau inshallah nayi miki alkawarin xan fadamata tom،murfin mota ya Bude ya dakko wata katuwan leda ya Mika mata mai ne wannan?ki buda xaki gani naje na Danyi yomoki shopping ne na kayan ciye-ciye em nagode sosai zan koma sai da safe,tom sai da safe farinciki na Yaya Dr yace.
Nihal juyawa tayi ta nufi gida ta rasa yadda xata kwatanta farincikin da take ciki ashe haka bokaye suka iya aiki(auzubillahi ya Allah katsaratar mana da imaninmu)
Yaya Dr yakara gida ya tarar da momy dady Samiha suna zaune,bayan dawowar dady Samiha ta tashi sai ta fadimasa bata jin dadi yace taje ta dubo idan ta tashi ta duba ta tashi,"Shine yace tazo suci abinci sai yakaita asibita aduba mai ke damunta"adede lokacin da zasu fara cin abincin Yaya Dr ya shigo nan ya tarar su ya gaidasu momy tace Ina katsaya yau momy na tsaya a makarantane kinsan saura jarabwa daya migama,nan tace ya zo suci abinci,Samiha murna tayi matuka da taga Yaya Dr ya xana zasuci abinci tare wannan ne yabata karfin giwawa tayi tacin abinci dayawa batare da ta saniba momy taji matukar dadi, alhamdulillah Samiha da alama kin fara samin sauki gashi kinci abinci da yawa momy gashi nande karamin ma na kusa cinyewa nan bayan sungama dady yace "ta tashi suje asibiti"Aah dady jikina yayi sauki fa kawai zan Sha magani na nane momy tace eh kabari miga zuwa gobe idan ciwonkan ya sake tashi sai aje okay tom,nan momy ta bataa magani tasha tace musu sai da safe zataje tayi sallah ta kwanta duk abin da akeyi Yaya Dr yana kallon su cikin sa Bai ce musuba,nan ta koma daki bayan tagaama komi ta kanwata ta janyo wayan momy lamabar Yaya Dr tadanna ta tuna kullum muryanshi ne abu nakarshe da take ji amman yanzu abu yagagara Mai nayi maka Yaya Dr?mai nayi maka?nan ta kace da wani kuka Mai matsanancin kunci kukan yinsa take tunkarfi har sai da nunfashin ta yafara daukewa.
Takasa dedeta kanta sai ta tsinci kanta da furta "Innalillahi wa Ina Ilaihi rajiun allahumma ajirni min musibatin wa aklifni kairan Minha"
Haka tayi ta furtawa tukunna ta dan sami sauki cikin zuciyarta amman ita kade ta San Mai takeji aranta.
Adede lokacin ne yaya Dr yayi sallama ya shigo cikin dakin kamar daga sama taji hamdala tayi tayi aranta da alama koma mai nene yanzu yaya Dr yadena fushi da ita tunda har shigo cikin dakinta,da suari ta mike daga kwanciyar tace"Yaya dr shigo mana"fuska a murtuke ya shigo,na zo ne Ina son xamiyi magana Ina sauraronka.
"Nan yace mata Samiha nine wanda ada nace Ina sonki alokacin babu wanda ya tambayeni dalili Kuma idan nace Bana sonki babu wani wanda ke dadaman tambayata dalili,Samiha Ina son daga yau ki fidda tsari da tunanin rayuwa tare dani Bana sonki bana kaunarki yanzu,Ina son na fadimiki cewa nihal kawarki ita ce wacca nake so a yanzu Kuma nake son ta zama uwar yarana,Ina son kisani cewa kada kiyar kice zaki nunawa su momy damuwarki,ki nuna musu ke kika amince da hakan domin Idan bakiyi hakan ba gaisuwa ma da kyar zatana shiga tsakanin mu,amman idan kikayi Hakan shikkelau zamuci gaba da rayuwa yadda muka saba a amtsayin yaya da kanwata".........
Mai zai faru da Samiha sakamakon Jin wanan maganar?
Wanann wace iriyar musibace ke faruwa da Samiha
Samiha tunda ta so ta taso cikin jarabwan rayuwa
Ta rasa mahaifanta da Yan uwanta duka
Ga yanzu shima Yaya Dr din da ta dauka a matsayin jigonta ya gujeta
Da wane Ido nihal zata dubi Samiha a amtsayin sabuwar budurwan Yaya Dr
Alkalamina na tafe da dukkanin wanann tambayoyi
(Yah rabbi mina ta wassali da sunayanka tsarkaka ka tsermana imanin mu karabamu da son zuciya albarkacin annabi)
Page 17
Amman tabbas kika yarda kika nunawa su momy cewa ni namiki tilas akan ki rabu dani ba ra'ayin kan kibane narantse da Allah zaki rayu cikin kunci damuwa bakinciki acikin gidan nan,idan kinkiyaye kintaimaki rayuwanki.