Sashe 12
Abokin Yayana Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Tomshikkelau babu damuwa inshallah zanyi bakin kokarina wajan ganin an dace hakan baza ta gagaraba suka tashi tadauki makudan kudi ta basa ba tare da tayi tambaya nawa yake so ba saboda ita kudi ba matsalarta bane,nan suka tafi ta fara tambayar Atika tom yanzu ta Ina zamu fara karki damu Wannan ba zai zama matsala ba,taya zakice kar na damu wannan kuwa ai shine babbar matsala taya xan zubawa Yaya Dr magani a abinci,na tambayeki? Ina jinki akwai abinda Samiha zatabawa Yaya Dr aduniya yaki karba yaci"Aah" tom kinga zakiyi amfani da ita wajan bashi na fahinceki yanzu ya za ayi Mai Samiha tafi kauna a abinci? Samiha na matukar son danbun shin kafa haka shima Yaya Dr Dan nasha yiwa Samiha danbu Daga gida na kaimata kawai saboda nasan tana so Au daman kina da wanann Damar har kika tsaya zaki bata mana lokaci kawai kiyi amfani da wannan Damar sai kiyi flask biyu nata Dana shi Amman da idan zan Kai hadewa nake karki damu yanzu ki rarraba Kinga idan takama kiyi flask uku ma kiyi momy da dady suma kiware musu nasu a flask daban,gaksiya kawata Ina sonki kina da duk wata hanyar mafita aduniyarnan kinsanta,haka sukayi ta shira har suka koma gida.
Kamar yarda suka tsara kuwa haka nihal tayi wannan dambu lafiyayye ta shirya shi tsaf cikin flask guda uku ta dauka ta nufi gidan su Samiha.
A bangaran Samiha kuwa yini tayi da wayan Yaya Dr a hannunta tana tajiran adawo mata da sakon da ta tura Amman shiru kikeji hakanne yasaka tayi hammdala ga Allah domin gani take watakil wanann yarinyar ta hakura,ana Kiran sallan magrib taji sallamar nihal momy Bata nan taje unguwa da murna ta fito sannu yar halak har na gaji da Kiran wayanki akashe tun dazu Basma ke kirana mince zamije miyiwa yayanta barka da zuwa Amman shiru ba mije ba har tayi fushi tom ya zamiyi gobema tunda bammu jarabawa sai mije okay tom,Mai ne acikin flask haka?abin da kika fiso na kawomiki farinciki ne ya mamaye Samiha domin a duniya tana son dambu,amman ya naga har flask uku,naki na yaya Dr na momy da dady,"Em"gaksiya ne ana haka suna tsakiyar Shira sai ga yaya Dr yayi sallama da sauri Samiha ta tashi taje ta tarosa sannu da zuwa Yaya sannu sarauniya inafatan kinci abinci,banciba amman ba sai da nakiraki nace kici abinci ba yau bazan dawo da wuriba kai ma kasan ai ba iya ci zanyiba mije ki zauna kici abinci tom yaya gama dambu karde shi kikayi yau aah nihal ce ta kawomin "ok" shine kawai abin da yace wucewa dakinsa zaiyi ta katse sa da Ina yini,bayan ya wuce nihal tace ki dauka ki Kai masa nasa nasan Yana jin yunwa aikinsan de tare mikeci sai kitafi da flask biyu kowa yaci nasa,tana sani sarai Samiha ta taba fadimata yaya Dr Baya son Dan Dano yayi yawa a abinci ita Kuma Samiha tana Matukar son Dan Dano Amman haka take hakura saboda shi,hakanne yasa ta dedeta Dan dano ana Yaya Dr na Samiha Kuma ta zabga dan dano tayarda babu Wanda zai iya cin na Dan uwansa sai de kowa yaci nasa,nan fa tace tom ni sai da safe inshallah goben duk in da Sha Daya take sai mije mugaida yayan nata okay tom babu damuwa.
Nan Samiha ta dauki wanann abinci,abincin da ya zamo Sanadiyya da Kuma sila ta sanja komi na rayuwarsu abincin da ya zama silat tar watsa farincikin su tabbas Samiha da tasan Hakan zata faru baza ta taba garajan bashi wanann abincin ba Sanadiyyar sauyin kaddararsu ,yadda suka saba cin abinci cikin farinciki suna Shirar su ta masoya haka sukayi suka gama kowa ya nemi makwanci, kamar yadda sukayi alkawari sun shirya domin zuwa gidan su Basma ,Samiha Kuma Yaya Dr ya barta.
Adede lokacin da sukayi sallama Yaya Ahmad na zaune kan kujera xazzakar muryar da yaji ce ta katse sa Daga abin da yake dagowa yayi domin ganin ma mallakiyar wannan murya Samiha yaga ta shigo ita da Nihal amman tabbas alamu sun nuna muryar ta Samiha ce ba nihal ba,nan suka russuna suka gaidashi har lokacin pyakasa dauke idonsa daga kan Samiha a dede lokacin Basma ta fito ah sannunku da zuwa sai yau kiyi hakuri min so ace damu aka taresa amman kinsan kana naka Allah yana nasa hakane guri suka Samu suka zauna nan ta farayiwa Yayan ta bayani da su waye nan cikin fara'a yace yaude nagan su sune Daman kike ta damuna Samiha da nihal mashallah Allah yakara tabbatar da abotarku (Triple)mikewa yayi,Yaya Ina zaka? "Zan shiga cikine "Aah" kayi xamanka ciki zamu shiga ku zo mije na
baku tsarabanku da ya kawo muku tashi sukayi suka barshi anan
Nan fa Ahmad ya shiga wani yanayi da kuma wani tunanin da
bai taba shiga irin saba, tunda yake
bai taba budurwa ba saboda gani yake bai Sami wadda ta dace da shiba amman a yanzu Yana ganin Samiha ita ce irin yarinyar da ya dace yayi rayuwa da ita....
Ana wata ga wata .....
Mai ke shirin faruwa da wanann kauna
A ta bangaran Yaya Dr nihal na kokarin shiga
Ta bangaran Samiha Kuma ga yaya Ahamd na kokarin cusa kansa.
Shin nihal zata Sami nasara asirinta ko yaya kuci gaba da kasancewa da mu.....domin jin yacca zata kaya.
https://chat.whatsapp.com/FdN9LskESVf6ESy63R3QWf
CREATED AND WRITTEN
BY
ZEEY NASEER
*🌙MOONLIGHT WRITER'S ASSOCIATION'S🌙*
We shine all over the world
https://www.facebook.com/profile.php?id=100094397072466
بِسم الله الرحمن الرحيم
~~~~~~~~~~~~~~~~
Page 14
Su Samiha ana daki ana ta shirme nan momy ta shigo ta dawo daga unguwa Ahmad ta gani a parlour nan yayi mata sannu da zuwa ya naji gidan shiru ina Basma tana daki ita da kawayanta hala su Samiha ne "eh" sune amman momy mai yasa direct kikace sune? saboda Basma bata da wasu kawaye da suka wuce su tana matukar kaunar su em gaskiya ne,nan momy ta wuce ta leka ta dakin Basma suka gaisa da su,momy na matukar kaunar Samiha saboda yarinya ce mai matukar nutsuwa wannan yasa momy ta dade tana son ta fadiwa Samiha kudirinta akanta amman tanajin tsoro tana kira sai Ahmad ya dawo taji ta bakinsa tukun idan ya amince sai suje neman auranta domin ta tabbata yadda Samiha take da hankali koda bata so baza ta bijirewa umarnin mahaifanta ba,zancan da ta riskesu sunayi a dakin ne da zata shiga yayi matuakar tsoratata da tayar mata da hankali labari taji Samiha na basu na yarda kullum yaya Dr ke kara karfin kulawarsa akanta momy tace"Kelan Samiha na da wanda take so? shikkelau duk burin da naci akan Ahmad ya Sami wannan yarinya ya tashi abanza tabbas yadda naji tana bada labarin wannan saurayin nata tana matukar sonsa shikkelau Allah yasa hakane yafi alkairai,Daki ta wuce badan ranta ya so ba gaba daya take Jin ranta babu dadi saboda samin Samiha a matsayin suruka ba karamin sa'a bane amman babu komi.
Nan suka gama shirarsu suka fito sukayiwa yaya Ahamd sallama hankalinsa na kan Samiha ji yake kamar yakara sa yace zai rakata amman Baya son zubar da girman sa domin Ahmad mutum ne kamili nagari mai kirki sannan ga nutsuwa banbancin su daya da Yaya Dr shi Yaya dr yana da girman Kai shi Kuma yaya Ahmad mutum ne mai saukin kai faran faran da kula mutane.
Bayan ta koma gida abin da ta tarar nane ya bata mamaki yaya Dr ne ya dawo yana cin abinci shi kade ba tare da ya jirataba abin da tunda suka taso a rayuwarsu bai taba yiba kelan,da kallo ta bisa yaya ya naga kana cin abinci ban ganeba cin abincin ne bakon abu agurinki ko Mai?
Mamakine yakama Samiha matuka saboda yanayin yadda yake mata maganar babu alamin wasa a tattare da shi nutuswa tayi tukun ta xauna yaya Dr lafiya kuwa ? Mai yake faruwane? wani yabatamaka Rai ne? haka tayi ta binsa da tambayoyi kala-kala kallon da taga yayi matane ya sake tabbatar mata da cewa lalle yau yaya Dr akwai matsala a tattare da shi tashi tayi ta wuce daki saboda zuciyarta ta fada mata taje daga baya idan ya huce ta dawo suci gaba da magana saboda da dukkan alamu anbata masa rai ne.
Daki ta shiga cike da zullumi da tarin tsoro saboda tunda take Bata taba ganin tashin hankali da damuwar sa ba irin yau hankalinta yayi matukar tashi amman ta rika addu'a ubangiji Allah ya yaye masa damuwarsa ranar nan haka Samiha ta kwana tana tunani Dan batayi bacci ba ko daya ga washegari suna da jarabawa ko damar karatun bata samu ba in ta dakko ma kasawa takeyi,ta shirya da safe kamar yadda ta saba bayan tagaama yi musu abinci tunda jarabwan sai karfe goma hakanne yasa take tsaywa tagama komi karfe tara ta fito ta tarar momy da dady ta gaidarsu tambayarsu tayi bai fito ba sukace mata eh,dakinsa ta wuce tayi ta bugawa da kyar ya samu ya zo ya bude mata da sauri ta gaidarsa bai amsaba illa da yace mata lafiya tambayar ta rugurguza mata lissafi amman haka ta daure tace na gama kazo muci abinci mutafi yau ina da jarabawa kije ki nemi abin haya ki hau bani da lokacin da zan kaiki tom abincin fa Yaya?bazan ci ba wai wanann wace iriyar jarabace Samiha ki kyaleni ki fita a rayuwata tunjiya na nuna Miki amman Ina ganin kamar Baki Gane in da na dosaba ko? tom bana son abin yakaimu da wulakanci kifita a rayuwata Yaya Dr wai da bakinka kake furta wannan kalmar Dan Allah mai nayi maka kataimaka ka fadimin na gyra komainene kasan zan iya gyarashi inde saboda Kai ne dan Allah karka gujeni kai kade ne farinciki na a rayuwar nan narasa kowa nawa Idan karabu dani ya zanyi dan allah ka fadimin Mai nayi na gyra dan Allah.
Kamar yarda suka tsara kuwa haka nihal tayi wannan dambu lafiyayye ta shirya shi tsaf cikin flask guda uku ta dauka ta nufi gidan su Samiha.
A bangaran Samiha kuwa yini tayi da wayan Yaya Dr a hannunta tana tajiran adawo mata da sakon da ta tura Amman shiru kikeji hakanne yasaka tayi hammdala ga Allah domin gani take watakil wanann yarinyar ta hakura,ana Kiran sallan magrib taji sallamar nihal momy Bata nan taje unguwa da murna ta fito sannu yar halak har na gaji da Kiran wayanki akashe tun dazu Basma ke kirana mince zamije miyiwa yayanta barka da zuwa Amman shiru ba mije ba har tayi fushi tom ya zamiyi gobema tunda bammu jarabawa sai mije okay tom,Mai ne acikin flask haka?abin da kika fiso na kawomiki farinciki ne ya mamaye Samiha domin a duniya tana son dambu,amman ya naga har flask uku,naki na yaya Dr na momy da dady,"Em"gaksiya ne ana haka suna tsakiyar Shira sai ga yaya Dr yayi sallama da sauri Samiha ta tashi taje ta tarosa sannu da zuwa Yaya sannu sarauniya inafatan kinci abinci,banciba amman ba sai da nakiraki nace kici abinci ba yau bazan dawo da wuriba kai ma kasan ai ba iya ci zanyiba mije ki zauna kici abinci tom yaya gama dambu karde shi kikayi yau aah nihal ce ta kawomin "ok" shine kawai abin da yace wucewa dakinsa zaiyi ta katse sa da Ina yini,bayan ya wuce nihal tace ki dauka ki Kai masa nasa nasan Yana jin yunwa aikinsan de tare mikeci sai kitafi da flask biyu kowa yaci nasa,tana sani sarai Samiha ta taba fadimata yaya Dr Baya son Dan Dano yayi yawa a abinci ita Kuma Samiha tana Matukar son Dan Dano Amman haka take hakura saboda shi,hakanne yasa ta dedeta Dan dano ana Yaya Dr na Samiha Kuma ta zabga dan dano tayarda babu Wanda zai iya cin na Dan uwansa sai de kowa yaci nasa,nan fa tace tom ni sai da safe inshallah goben duk in da Sha Daya take sai mije mugaida yayan nata okay tom babu damuwa.
Nan Samiha ta dauki wanann abinci,abincin da ya zamo Sanadiyya da Kuma sila ta sanja komi na rayuwarsu abincin da ya zama silat tar watsa farincikin su tabbas Samiha da tasan Hakan zata faru baza ta taba garajan bashi wanann abincin ba Sanadiyyar sauyin kaddararsu ,yadda suka saba cin abinci cikin farinciki suna Shirar su ta masoya haka sukayi suka gama kowa ya nemi makwanci, kamar yadda sukayi alkawari sun shirya domin zuwa gidan su Basma ,Samiha Kuma Yaya Dr ya barta.
Adede lokacin da sukayi sallama Yaya Ahmad na zaune kan kujera xazzakar muryar da yaji ce ta katse sa Daga abin da yake dagowa yayi domin ganin ma mallakiyar wannan murya Samiha yaga ta shigo ita da Nihal amman tabbas alamu sun nuna muryar ta Samiha ce ba nihal ba,nan suka russuna suka gaidashi har lokacin pyakasa dauke idonsa daga kan Samiha a dede lokacin Basma ta fito ah sannunku da zuwa sai yau kiyi hakuri min so ace damu aka taresa amman kinsan kana naka Allah yana nasa hakane guri suka Samu suka zauna nan ta farayiwa Yayan ta bayani da su waye nan cikin fara'a yace yaude nagan su sune Daman kike ta damuna Samiha da nihal mashallah Allah yakara tabbatar da abotarku (Triple)mikewa yayi,Yaya Ina zaka? "Zan shiga cikine "Aah" kayi xamanka ciki zamu shiga ku zo mije na
baku tsarabanku da ya kawo muku tashi sukayi suka barshi anan
Nan fa Ahmad ya shiga wani yanayi da kuma wani tunanin da
bai taba shiga irin saba, tunda yake
bai taba budurwa ba saboda gani yake bai Sami wadda ta dace da shiba amman a yanzu Yana ganin Samiha ita ce irin yarinyar da ya dace yayi rayuwa da ita....
Ana wata ga wata .....
Mai ke shirin faruwa da wanann kauna
A ta bangaran Yaya Dr nihal na kokarin shiga
Ta bangaran Samiha Kuma ga yaya Ahamd na kokarin cusa kansa.
Shin nihal zata Sami nasara asirinta ko yaya kuci gaba da kasancewa da mu.....domin jin yacca zata kaya.
https://chat.whatsapp.com/FdN9LskESVf6ESy63R3QWf
CREATED AND WRITTEN
BY
ZEEY NASEER
*🌙MOONLIGHT WRITER'S ASSOCIATION'S🌙*
We shine all over the world
https://www.facebook.com/profile.php?id=100094397072466
بِسم الله الرحمن الرحيم
~~~~~~~~~~~~~~~~
Page 14
Su Samiha ana daki ana ta shirme nan momy ta shigo ta dawo daga unguwa Ahmad ta gani a parlour nan yayi mata sannu da zuwa ya naji gidan shiru ina Basma tana daki ita da kawayanta hala su Samiha ne "eh" sune amman momy mai yasa direct kikace sune? saboda Basma bata da wasu kawaye da suka wuce su tana matukar kaunar su em gaskiya ne,nan momy ta wuce ta leka ta dakin Basma suka gaisa da su,momy na matukar kaunar Samiha saboda yarinya ce mai matukar nutsuwa wannan yasa momy ta dade tana son ta fadiwa Samiha kudirinta akanta amman tanajin tsoro tana kira sai Ahmad ya dawo taji ta bakinsa tukun idan ya amince sai suje neman auranta domin ta tabbata yadda Samiha take da hankali koda bata so baza ta bijirewa umarnin mahaifanta ba,zancan da ta riskesu sunayi a dakin ne da zata shiga yayi matuakar tsoratata da tayar mata da hankali labari taji Samiha na basu na yarda kullum yaya Dr ke kara karfin kulawarsa akanta momy tace"Kelan Samiha na da wanda take so? shikkelau duk burin da naci akan Ahmad ya Sami wannan yarinya ya tashi abanza tabbas yadda naji tana bada labarin wannan saurayin nata tana matukar sonsa shikkelau Allah yasa hakane yafi alkairai,Daki ta wuce badan ranta ya so ba gaba daya take Jin ranta babu dadi saboda samin Samiha a matsayin suruka ba karamin sa'a bane amman babu komi.
Nan suka gama shirarsu suka fito sukayiwa yaya Ahamd sallama hankalinsa na kan Samiha ji yake kamar yakara sa yace zai rakata amman Baya son zubar da girman sa domin Ahmad mutum ne kamili nagari mai kirki sannan ga nutsuwa banbancin su daya da Yaya Dr shi Yaya dr yana da girman Kai shi Kuma yaya Ahmad mutum ne mai saukin kai faran faran da kula mutane.
Bayan ta koma gida abin da ta tarar nane ya bata mamaki yaya Dr ne ya dawo yana cin abinci shi kade ba tare da ya jirataba abin da tunda suka taso a rayuwarsu bai taba yiba kelan,da kallo ta bisa yaya ya naga kana cin abinci ban ganeba cin abincin ne bakon abu agurinki ko Mai?
Mamakine yakama Samiha matuka saboda yanayin yadda yake mata maganar babu alamin wasa a tattare da shi nutuswa tayi tukun ta xauna yaya Dr lafiya kuwa ? Mai yake faruwane? wani yabatamaka Rai ne? haka tayi ta binsa da tambayoyi kala-kala kallon da taga yayi matane ya sake tabbatar mata da cewa lalle yau yaya Dr akwai matsala a tattare da shi tashi tayi ta wuce daki saboda zuciyarta ta fada mata taje daga baya idan ya huce ta dawo suci gaba da magana saboda da dukkan alamu anbata masa rai ne.
Daki ta shiga cike da zullumi da tarin tsoro saboda tunda take Bata taba ganin tashin hankali da damuwar sa ba irin yau hankalinta yayi matukar tashi amman ta rika addu'a ubangiji Allah ya yaye masa damuwarsa ranar nan haka Samiha ta kwana tana tunani Dan batayi bacci ba ko daya ga washegari suna da jarabawa ko damar karatun bata samu ba in ta dakko ma kasawa takeyi,ta shirya da safe kamar yadda ta saba bayan tagaama yi musu abinci tunda jarabwan sai karfe goma hakanne yasa take tsaywa tagama komi karfe tara ta fito ta tarar momy da dady ta gaidarsu tambayarsu tayi bai fito ba sukace mata eh,dakinsa ta wuce tayi ta bugawa da kyar ya samu ya zo ya bude mata da sauri ta gaidarsa bai amsaba illa da yace mata lafiya tambayar ta rugurguza mata lissafi amman haka ta daure tace na gama kazo muci abinci mutafi yau ina da jarabawa kije ki nemi abin haya ki hau bani da lokacin da zan kaiki tom abincin fa Yaya?bazan ci ba wai wanann wace iriyar jarabace Samiha ki kyaleni ki fita a rayuwata tunjiya na nuna Miki amman Ina ganin kamar Baki Gane in da na dosaba ko? tom bana son abin yakaimu da wulakanci kifita a rayuwata Yaya Dr wai da bakinka kake furta wannan kalmar Dan Allah mai nayi maka kataimaka ka fadimin na gyra komainene kasan zan iya gyarashi inde saboda Kai ne dan Allah karka gujeni kai kade ne farinciki na a rayuwar nan narasa kowa nawa Idan karabu dani ya zanyi dan allah ka fadimin Mai nayi na gyra dan Allah.