Sashe 21
Abokin Yayana Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Mai ke shirin faruwa? tambayar da Ahmad ke tayiwa zuciyarsa kelan amman yakasa samin ansar shiga sukayi sukayi sallama momy ce ta dago Kai ta kallesu yanayin yadda sukaga idanuwan momy sunyi jajir fuskanta tayi lubu-lubu tsabar kuka hakan yasake tayar musu da hankali tabbas ba karaman matsala bace.
Ahmad kameewa yayi aguri daya yakasa zaune yakasa matsawa ko'ina Basma ce tayi karfin halin matsawa kusa da momy ta tambayeta mai ke faruwa da jajayan idanuwanta wanda suka rine tsabaer kuka damuwa da tashin hankali ta dago kai ta kalli Basma nan ta labarta mata komi tundaga abinda yafaru daga gida da su ka dakko Yaya dr suka kawoshi da abinda likita yace da kuma dalilin faduwar Samiha nan duk ta fada musu Basma batasan lokacin da ta kece da wani matsanancin kuka ba,shiko Yaya Ahmad saboda tsabar tashin hankali da takaici yakasa cewa komi yakuma kasa kukan kawai zuciyarsa yakejin tamkar ta buga saboda matsanancin tashin hankalin da yake ciki...............
Ubangiji rabbi Kaci gaba da dafa mana kasake rufa mana asiri duniya da lahira
https://chat.whatsapp.com/FdN9LskESVf6ESy63R3QWf
CREATED AND WRITTEN
BY
ZEEY NASEER
*🌙MOONLIGHT WRITER'S ASSOCIATION'S🌙*
We shine all over the world
https://www.facebook.com/profile.php?id=100094397072466
بِسم الله الرحمن الرحيم
~~~~~~~~~~~~~~~~
Page 25
Ahmad tunani yake mai zai faru sannan mai ke shirin faruwa ta Ina zai rabu da Samiha bayan sabawar da yayi da ita a dan karamin lokacin nan baya tunanin zai iya sadaukar da soyayyyar sa ga wani alhalin yana ganin yadda Samiha ta karbeshi tom amman ba lalle yadda Samiha taga Yaya Dr ya dawo gareta ta amince da niba,irin wannan sake -saken su Ahmad yayi tayi acikin zuciyarsa amman yakasa samin mafita addua yake kawai acikin zuciyar sa Allah ya kawo masa mafita yakuma zaba masa abin da yafi zama alkairai.
Haka suka zauna dukan su su ukun momy Basma Ahmad,kowa da kalar tunanin da yakeyi acikin ransa sun shafe wajan awa uku a haka can suka jiyo tari dagowar da sukayi sukaga Samiha ce ta farfado alhamdulillah ta farfado ba wanann suruton karasowa kusa da ita Ahamd yayi Samiha taji yayi magana sai tace
"Dan Allah yaya Dr ka tashi karka mutu Ina nan tare da kai Idan ka mutu bazan iya rayuwa acikin duniyar nan ba dan Allah ka tashi"gaba daya Ahmad jiyayi gwiwarsa tayi sanyi yarasa mai yake masa dadi "Innalillahi wa inna ilahiee raji'un "yake ta furtawa tabbas tawa ta kare yakamata na hakura da Samiha na tabbata daman ta karbenine dan kar ta watsamin kasa a ido domin kuwa na tabbata da tana tare da Yaya Dr nima bazan tarki cewa Ina son taba haka yake ta sake-sake har Samiha ta dawo cikin hayyacinta dede lokacin dady ya shigo yayi musu take a way kamar yadda momy tace.
Bamsa ce ta karbi abincin taje ta tashi Samiha ta kaita bandaki tayi mata brush suka dawo nan de da kyar ta samu taci abincin bayan ta kammala ta dan sami nutuswa Ahmad yakarasa kusa da ita ya mata sannu.
Tace "Yaya Ahmad kaga yau mince xamije mu gurin mai photon nan amman Allah bai yiba gani nan kwance a a gadon asibiti".
Karki damu Samiha Allah yabaki lafiya Kuma ko kinsamu sauki bana tunanin ai zuwan zai yiyu mai yasa?
Yaya Ahmad yace "Samiha zuciyanki cike take da kaunar Suraj na tabbata kin amince danine dan karki watsaminn kasa a ido kuma kar mahaifan ki suce kinbijire musu Samiha Ina sonki Ina matukar kaunarki hakanne ma yasa bazan taba yarda na biya son zuciyata na cutar dakeba wallahi Samiha zan iya bada rayuwata domin ke zan iya komi domin ke,Ina sonki matukar so Samiha, saboda haka na hakura da soyayyyar ki tunda Allah ya dawo da suraj cikin hayyacinsa ki auresa na sadaukar masa dake domin farincikin ki shine nawa Kuma na tabbata idan kika auresa zanyi farinciki saboda nasan kinsami farincikinki""
Aah Yaya Ahmad Aah bazan taba iya karya alkawarin da na maka ba Allah yariga da yaraba soyayyya ta da yaya Dr ya hada da kai babu wani abu da zai rabata sai na cika alkawarin da na dauka maka na bazan taba barinkaa ba inshallah bazan barka ba din Ina tare da kai.
Samiha mai ne amfanin kincikamin alkawari amman cikin zuciyarki kina rayuwa da soyayyyar wani kina son kiyi rayuwan auranki cikin fushin ubangiji Samiha Ina son yi adalcine kada na biya son zuciyata Ina son dukkanin mu mu rayu mina ganin kirki da mutuncin juna.
Hakane Yaya Ahmad amman koma mai ne babu abinda zai hana auran mu rana itayau Koda ana daurawa zan mutu a wuce dani makarbarta.
Daga gefe suka jiyo ka salalliyar murya mai cike da da na Sani da tausayi Samiha dan Allah ki tausayamin kiji kaina bazan taba iya cigaba da rayuwa ba tare da keba bansan ya xanyiba idan kika aure wani a yanzu haka Ina jin zuciayata tana yimin wani zafi wanda nakejin tamkar zafin mutuwane samiha bazan iya rayuwa babu keba bazan iya ba ina sonki Ina matukar kaunarki dan Allah kutaimakamin kiyarda dani a karo na biyu dan Allah .
Gaba daya Samiha gigicewa tayi zuciyarta taji baza taba samin nutuuwaba idan bata karasa gurinsa ba mikewa tayi tamanta da jinyar dake damunta ta karasa gurinsa rungumeshi tayi tana wani kuka mai tsuma zuciya da lissafinta ta rasa mai keyi mata dadi tace "Yaya Dr dan Allah kadena fadin irin wanann magan ganun kasani cewa kai ne farinciki na kuma kai ne rayuwata Ina sonka bazan taba son wani bayanka ba amman mai
ne hukuncina ankusa dauramin aure naci amanar hakan ya zama dole miyi hakuri da juna"
Ahamd ne yayi saurin karasowa gurinta samiha wai meke damunki kina cikin wani hali shima yana cikin wani hali ammman Kina maganar aurena dake wallahi Samiha na hakura Ina Kuma yi muku fatan alkairai Yaya Dr ne ya dago kai ya kallesa yana magana da kyar "Nagode Ahamd nagode yadda ka farantamin ubangiji Allah ya farantamaka"
Yaya Ahamd kansa da Basma kuka ne ya kufce musu kuma kukan ba wai na tausayawa kansa akan rasa Samiha da yayi ba Aah na tausayawa Samiha da Yaya Dr akan kaunar da sukeyiwa juna da halin da suka fada.
Hakika kauna jigo ce Kuma farinciki ce matukar bawa ya fada tarkon soyayyya yana shiga matuakar damuwa kafin Allah yakawo masa mafita Yaya Ahamd ke fadin wanann aransa ""Hakika nasani zanshiga matuakar damuwa na rashinki Samiha amman inshallah albarkacin sadaukar muku da farinciki na da nayi na tabbbata Allah ba zai tozarta niba Ina fatan ubangiji Allah ya kawomin da sauki ya bani ikon cinye wannan jarabawar Ina kaunar ki Samiha"
Kawai ya fice daga cikin asibitin kuka wiwi Basma take tare da alhinin halin da Yayan ta zai shiga saboda ita ce sheda akan matsanancin son da yakeyiwa Samiha momy da dady kuwa sun kasa furta komi sai hawaye dake futa acikin fuskokin su sun kasa jurewa.
Basma ce ta tashi ta karasa kusa da Yaya Dr da Samiha tace "Ina fatan baza ku sake bawa kowa kofar shigowa rayuwan kuba Ina fatan zaku kula da soyayyyar ku fiye da yadda kuka kula da ita abaya Ina yi muku fatan nasara zanje gida na dawo anjima "
Nan tayiwa so momy sallama ta tafi bayan tafiyan ta momy da dady suka jawo Samiha da yaya Dr kunne sannan sukayi musu fatan alkairai.
Bayan kwana uku aka sallamesu daga asitibi kullum Basma na zuwa ta yini sai ta koma gida Yaya Ahmad kuwa tunda ya tafi bai dawo ba domin ganin Basma tamkar tadawa kansa ciwon dake cikin zuciyar sane.
Ansallamesu sun koma gida sunci gaba da rayuwa cikin farinciki.
A bangaran Yaya Ahmad kuwa ya sake karfafa ibadarsa a kullum yana cikin karatun alkur'ani tare da tashi tsakar dare duk da cewa yana matukar cikin damuwa sannan kullum sai ya zubar da hawaye saboda kewan Samiha amman ya daure yakuma kaiwa Allah kukansa domin shi kadene ya san dalilin da yasa haka ta samesa,yace ba zai tuhumi ubangiji ba Yana Kuma matuakar godiya da kaddarar da Allah ya dora masa ya tabbatar shi zai yaye masa.
Kwanci tashi sun shafe wata daya da sallamowa daga asibiti Kuma alhamdulillah jikinsu yayi matukar sauki soyayyyar su kuma ta sake kankama fiye da da,a yanzu Yaya Dr ya sake rike Samiha matuka baya son duk wani abu da zai sa yayi nesa da shi yakuma sake samin kusanci da ubangijin sa domin sake kare kansa daga dukkan mai nufarsa da sharri.
Watarana nihal ta fito domin tsawon wata guda bata ji labari akan suba da alama wani abu bai faruba ta tabbata da wani abu yafaru zataji labari abu ya yada gari kamar yadda boka ya fadamata hakanne yasa ta shirya domin komawa gurinsa yace mata "kwata kwata aikinne yaki yiyuwa Yaya Dr yakarawa kansa tsari matuka fiye da da hakama Samiha ya sake bata wasu addu'aoin masu matukar zafi amman yana so ne dullokacin da ya shiga bandaki anan zai tura masa aljanin da xai gigita masa lissafi yakuma lalata musu rayuwan su ko Ina ana xaginsu akan abunda za su na aikatawa amman boka sai yaushe yanzufa yau tsawon wata guda kelan narasa maike min dadi Samiha ta samu damar sake mallakarsa aka ro na biyu karki damu dole aikinnan zai wakana.
Tom kasake dubawa yanzu mana ko xa'adace aiko yana dubawa aka dace Yaya Dr ne ya shiga bandaki domin wanka nan ko murna kamar ta kashe su nan a take a lokacin yace aiki ya kammala ki koma daga nan zuwa kwana uku na tabbata sai kinji labarin da sai kinzo nan Kina min godiya nan ta sake ajjemasa makudan kudi ta tafi tana murna.
Ahmad kameewa yayi aguri daya yakasa zaune yakasa matsawa ko'ina Basma ce tayi karfin halin matsawa kusa da momy ta tambayeta mai ke faruwa da jajayan idanuwanta wanda suka rine tsabaer kuka damuwa da tashin hankali ta dago kai ta kalli Basma nan ta labarta mata komi tundaga abinda yafaru daga gida da su ka dakko Yaya dr suka kawoshi da abinda likita yace da kuma dalilin faduwar Samiha nan duk ta fada musu Basma batasan lokacin da ta kece da wani matsanancin kuka ba,shiko Yaya Ahmad saboda tsabar tashin hankali da takaici yakasa cewa komi yakuma kasa kukan kawai zuciyarsa yakejin tamkar ta buga saboda matsanancin tashin hankalin da yake ciki...............
Ubangiji rabbi Kaci gaba da dafa mana kasake rufa mana asiri duniya da lahira
https://chat.whatsapp.com/FdN9LskESVf6ESy63R3QWf
CREATED AND WRITTEN
BY
ZEEY NASEER
*🌙MOONLIGHT WRITER'S ASSOCIATION'S🌙*
We shine all over the world
https://www.facebook.com/profile.php?id=100094397072466
بِسم الله الرحمن الرحيم
~~~~~~~~~~~~~~~~
Page 25
Ahmad tunani yake mai zai faru sannan mai ke shirin faruwa ta Ina zai rabu da Samiha bayan sabawar da yayi da ita a dan karamin lokacin nan baya tunanin zai iya sadaukar da soyayyyar sa ga wani alhalin yana ganin yadda Samiha ta karbeshi tom amman ba lalle yadda Samiha taga Yaya Dr ya dawo gareta ta amince da niba,irin wannan sake -saken su Ahmad yayi tayi acikin zuciyarsa amman yakasa samin mafita addua yake kawai acikin zuciyar sa Allah ya kawo masa mafita yakuma zaba masa abin da yafi zama alkairai.
Haka suka zauna dukan su su ukun momy Basma Ahmad,kowa da kalar tunanin da yakeyi acikin ransa sun shafe wajan awa uku a haka can suka jiyo tari dagowar da sukayi sukaga Samiha ce ta farfado alhamdulillah ta farfado ba wanann suruton karasowa kusa da ita Ahamd yayi Samiha taji yayi magana sai tace
"Dan Allah yaya Dr ka tashi karka mutu Ina nan tare da kai Idan ka mutu bazan iya rayuwa acikin duniyar nan ba dan Allah ka tashi"gaba daya Ahmad jiyayi gwiwarsa tayi sanyi yarasa mai yake masa dadi "Innalillahi wa inna ilahiee raji'un "yake ta furtawa tabbas tawa ta kare yakamata na hakura da Samiha na tabbata daman ta karbenine dan kar ta watsamin kasa a ido domin kuwa na tabbata da tana tare da Yaya Dr nima bazan tarki cewa Ina son taba haka yake ta sake-sake har Samiha ta dawo cikin hayyacinta dede lokacin dady ya shigo yayi musu take a way kamar yadda momy tace.
Bamsa ce ta karbi abincin taje ta tashi Samiha ta kaita bandaki tayi mata brush suka dawo nan de da kyar ta samu taci abincin bayan ta kammala ta dan sami nutuswa Ahmad yakarasa kusa da ita ya mata sannu.
Tace "Yaya Ahmad kaga yau mince xamije mu gurin mai photon nan amman Allah bai yiba gani nan kwance a a gadon asibiti".
Karki damu Samiha Allah yabaki lafiya Kuma ko kinsamu sauki bana tunanin ai zuwan zai yiyu mai yasa?
Yaya Ahmad yace "Samiha zuciyanki cike take da kaunar Suraj na tabbata kin amince danine dan karki watsaminn kasa a ido kuma kar mahaifan ki suce kinbijire musu Samiha Ina sonki Ina matukar kaunarki hakanne ma yasa bazan taba yarda na biya son zuciyata na cutar dakeba wallahi Samiha zan iya bada rayuwata domin ke zan iya komi domin ke,Ina sonki matukar so Samiha, saboda haka na hakura da soyayyyar ki tunda Allah ya dawo da suraj cikin hayyacinsa ki auresa na sadaukar masa dake domin farincikin ki shine nawa Kuma na tabbata idan kika auresa zanyi farinciki saboda nasan kinsami farincikinki""
Aah Yaya Ahmad Aah bazan taba iya karya alkawarin da na maka ba Allah yariga da yaraba soyayyya ta da yaya Dr ya hada da kai babu wani abu da zai rabata sai na cika alkawarin da na dauka maka na bazan taba barinkaa ba inshallah bazan barka ba din Ina tare da kai.
Samiha mai ne amfanin kincikamin alkawari amman cikin zuciyarki kina rayuwa da soyayyyar wani kina son kiyi rayuwan auranki cikin fushin ubangiji Samiha Ina son yi adalcine kada na biya son zuciyata Ina son dukkanin mu mu rayu mina ganin kirki da mutuncin juna.
Hakane Yaya Ahmad amman koma mai ne babu abinda zai hana auran mu rana itayau Koda ana daurawa zan mutu a wuce dani makarbarta.
Daga gefe suka jiyo ka salalliyar murya mai cike da da na Sani da tausayi Samiha dan Allah ki tausayamin kiji kaina bazan taba iya cigaba da rayuwa ba tare da keba bansan ya xanyiba idan kika aure wani a yanzu haka Ina jin zuciayata tana yimin wani zafi wanda nakejin tamkar zafin mutuwane samiha bazan iya rayuwa babu keba bazan iya ba ina sonki Ina matukar kaunarki dan Allah kutaimakamin kiyarda dani a karo na biyu dan Allah .
Gaba daya Samiha gigicewa tayi zuciyarta taji baza taba samin nutuuwaba idan bata karasa gurinsa ba mikewa tayi tamanta da jinyar dake damunta ta karasa gurinsa rungumeshi tayi tana wani kuka mai tsuma zuciya da lissafinta ta rasa mai keyi mata dadi tace "Yaya Dr dan Allah kadena fadin irin wanann magan ganun kasani cewa kai ne farinciki na kuma kai ne rayuwata Ina sonka bazan taba son wani bayanka ba amman mai
ne hukuncina ankusa dauramin aure naci amanar hakan ya zama dole miyi hakuri da juna"
Ahamd ne yayi saurin karasowa gurinta samiha wai meke damunki kina cikin wani hali shima yana cikin wani hali ammman Kina maganar aurena dake wallahi Samiha na hakura Ina Kuma yi muku fatan alkairai Yaya Dr ne ya dago kai ya kallesa yana magana da kyar "Nagode Ahamd nagode yadda ka farantamin ubangiji Allah ya farantamaka"
Yaya Ahamd kansa da Basma kuka ne ya kufce musu kuma kukan ba wai na tausayawa kansa akan rasa Samiha da yayi ba Aah na tausayawa Samiha da Yaya Dr akan kaunar da sukeyiwa juna da halin da suka fada.
Hakika kauna jigo ce Kuma farinciki ce matukar bawa ya fada tarkon soyayyya yana shiga matuakar damuwa kafin Allah yakawo masa mafita Yaya Ahamd ke fadin wanann aransa ""Hakika nasani zanshiga matuakar damuwa na rashinki Samiha amman inshallah albarkacin sadaukar muku da farinciki na da nayi na tabbbata Allah ba zai tozarta niba Ina fatan ubangiji Allah ya kawomin da sauki ya bani ikon cinye wannan jarabawar Ina kaunar ki Samiha"
Kawai ya fice daga cikin asibitin kuka wiwi Basma take tare da alhinin halin da Yayan ta zai shiga saboda ita ce sheda akan matsanancin son da yakeyiwa Samiha momy da dady kuwa sun kasa furta komi sai hawaye dake futa acikin fuskokin su sun kasa jurewa.
Basma ce ta tashi ta karasa kusa da Yaya Dr da Samiha tace "Ina fatan baza ku sake bawa kowa kofar shigowa rayuwan kuba Ina fatan zaku kula da soyayyyar ku fiye da yadda kuka kula da ita abaya Ina yi muku fatan nasara zanje gida na dawo anjima "
Nan tayiwa so momy sallama ta tafi bayan tafiyan ta momy da dady suka jawo Samiha da yaya Dr kunne sannan sukayi musu fatan alkairai.
Bayan kwana uku aka sallamesu daga asitibi kullum Basma na zuwa ta yini sai ta koma gida Yaya Ahmad kuwa tunda ya tafi bai dawo ba domin ganin Basma tamkar tadawa kansa ciwon dake cikin zuciyar sane.
Ansallamesu sun koma gida sunci gaba da rayuwa cikin farinciki.
A bangaran Yaya Ahmad kuwa ya sake karfafa ibadarsa a kullum yana cikin karatun alkur'ani tare da tashi tsakar dare duk da cewa yana matukar cikin damuwa sannan kullum sai ya zubar da hawaye saboda kewan Samiha amman ya daure yakuma kaiwa Allah kukansa domin shi kadene ya san dalilin da yasa haka ta samesa,yace ba zai tuhumi ubangiji ba Yana Kuma matuakar godiya da kaddarar da Allah ya dora masa ya tabbatar shi zai yaye masa.
Kwanci tashi sun shafe wata daya da sallamowa daga asibiti Kuma alhamdulillah jikinsu yayi matukar sauki soyayyyar su kuma ta sake kankama fiye da da,a yanzu Yaya Dr ya sake rike Samiha matuka baya son duk wani abu da zai sa yayi nesa da shi yakuma sake samin kusanci da ubangijin sa domin sake kare kansa daga dukkan mai nufarsa da sharri.
Watarana nihal ta fito domin tsawon wata guda bata ji labari akan suba da alama wani abu bai faruba ta tabbata da wani abu yafaru zataji labari abu ya yada gari kamar yadda boka ya fadamata hakanne yasa ta shirya domin komawa gurinsa yace mata "kwata kwata aikinne yaki yiyuwa Yaya Dr yakarawa kansa tsari matuka fiye da da hakama Samiha ya sake bata wasu addu'aoin masu matukar zafi amman yana so ne dullokacin da ya shiga bandaki anan zai tura masa aljanin da xai gigita masa lissafi yakuma lalata musu rayuwan su ko Ina ana xaginsu akan abunda za su na aikatawa amman boka sai yaushe yanzufa yau tsawon wata guda kelan narasa maike min dadi Samiha ta samu damar sake mallakarsa aka ro na biyu karki damu dole aikinnan zai wakana.
Tom kasake dubawa yanzu mana ko xa'adace aiko yana dubawa aka dace Yaya Dr ne ya shiga bandaki domin wanka nan ko murna kamar ta kashe su nan a take a lokacin yace aiki ya kammala ki koma daga nan zuwa kwana uku na tabbata sai kinji labarin da sai kinzo nan Kina min godiya nan ta sake ajjemasa makudan kudi ta tafi tana murna.