Sashe 8
A Makabarta Aka Haifeni Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Lokacin da Areef ya cika shekara 1 da rabi aka yayeshi, dan baya zama agurin Gimbiya yafi zma afada shiyasa kawai ta yayeshi. Duk wani makircin Jkadiya da Sarkin Fada babu wanda yasani, wata rana suna cikin lambu suna makircinsu, Sarkin fada Yace wlh Jakadiya idan har muka bari wannan yaron yagirma kashinmu yabushe, Jakadiya tace meze hana mukawar dashi kowa yahuta. Murmushi sarkin fada yayi yace shawararki tana kan hanya. Shiru yayi jin motsi akusa dasu, saurin juyawa yayi yanufi inda motsin yake, caraf yariko hannun wata baiwa wadda tazo wucewa taji suna magana ta labe tana jinsu.
Kuka tafarayi tana fadin wlh, banji komai ba, kuyi hkr, dankwalinta yacire yashaketa dashi harseda ta mutu sannan, Jakadiya tace kaga shegiya, muzaki tonama asiri. Yo da asirinmu yatonu ai gara kowa yamutu. Sarkin fada yazamuyi da gawar, kasande idan aka duba ba,a ganta ba dole ashiga nemanta. Murmushi yayi yace kada kidamu mubarta anan ko anzo anganta babu wanda zece kasheta akayi, daukarta yayi yajefata cikin swimming pool din gurin suka tafi.
Da gudu Jakadiya tashiga bangaren sarki tana kuka, Waziri yace lafiya ke kuma zakishigo mana haka? Tana kuka tace wlh nazo wucewa naga kamar mutum acikin ruwa shine nazo infada maku, ai dasauri suka mike suka nufi gurin, fadawa waziri yasa suka cirota, koda suka duba suka iske tamutu.
Sarki da Qaseem sun shiga damuwar abinda yafaru, haka akayi mata wanka aka rufeta, koda akayi bincike wata kawarta baiwa take fadin dama tana tsoron ruwa lokacin da aka aiketa lambu daga lokacin bata kara ganinta ba, sese akace ta mutu. Sarki yace kila zamewa tayi tafada kuma babu wanda yaganta. Da haka akarufe maganar, hankalinsu Jakadiya ya kwanta.
Wasu mutanene guda 2, tare da wani Dattijo daka ganshi zakaga beyi kama da hausawa ba, yafi kama da larabawa, gefenshi. Kuma wata kyakkyawar matace, fara tasss da ita, itama babbar macece, gefenta wata santaleliyar budurwace kyawunta yawuce afadeshi, daka gansu kaga larabawan asali, yarinyar bazata wuce shekara 19 ba, tare suke da kayansu suna tsaye ajikin wani dankaramin gida me kyau.
Mutane 2 dasuke tare dasu daya daga ciki yace to Baba yakaga gidan yayi maka? Cikin hausarshi wadda bata goge ba, yace e gida yayi tunda akwai dakuna 3 aciki kuma kowane da bandaki nashi aciki ai yayi dede. Dayan yace yauwa Baba kamar yanda muka fada maka zaka rika bamu dubu 50 ashekara sune kudin hayar gidan. Baban yace shikenan babu damuwa, amma akwai wutan nefa ko? E Baba akwai komai har ruwa bamuda matsalarshi.
Baban yace toyanzu kaine zakazo kadaukemu anjima muje cikin kasuwa muyi siyayyar kayan amfani ko? E Baba kome kakeso zanyi maka, kuma zan kaika inda zaka samu kaya masu kyau. Yace toshikenan yaro nagode bari mushiga daga ciki mu huta.
Wadan nan mutanen bawasu bane kamar yanda kukaji ankira dattijon da Baba. Asalin sunanshi ABRAHAM ne, kuma shi mutumin saudiya ne, yatabayin zaman Nigeria har so 2, yayi aiki da hausawa agarin Bauchi, bayan yakoma saudiya ne, ya yanke shawarar dauko iyalinshi yadawo dasu Nigeria, kasancewar yaji dadin zamanshi ABauchi gurin wani mutumin kirki, bayan yatafi seda yayi wata 2 bedawo ba, se wannan dawowar dayayi tare da iyalinshi, sede yayi rashin sa,a yana zuwa Bauchi yasamu labarin rasuwar mutumin.
Yayi kuka sosai, dayake akwai Babban yaron Alhajin atare sukayi aiki, kuma shi dan Gombe ne, hakan yasa yanemi address dinshi yazo nan yasameshi, kuma shine yayi mashi hanyar samun gidan dazasu zauna, dan yace tund yariga da yabaro garinsu baze koma ba, shiyasa yace zezauna agurinshi sucigaba da kasuwancin tare.
Matarshi daya da yarsu daya, mesuna Rayhana, suna matukar sonta sosai, tana da ilimin boko dana addini, gata da natsuwa baruwanta da hayaniya, tanason iyayenta sosai. Bayan sun huta, dayamma akazo akadaukesu suduka suka tafi kasuwa.
Jerin motocin Sarki ne suka shigo cikin gari suna jiniya sundawo daga Yobe, tacikin gari suka shigo dansu gaisa da jama'a mutane se daga masu hannu sukeyi, dan mutanan Gombe suna son Sarki Hasheem sbd yana masu adalci.
Rayhana ce da Umminta suka fito daga wani store na kayan kitchen, Mahifinta kuma yana daga dayan bangaren tare da wanda sukazo suna siyan wasu kaya, Rayhana takamo hannunn Umminta dansu tsallaka titi, yaran dasuka dauko masu kayan suna binsu abaya. Wata irin kara da Baba yaji ne, tasashi saurin juyowa dashi da mutanen dake gurin. Innalillahi Wainna ilaihirrajiun, shine abinda mutane suke fadi da gudu Baba yarugo dan ganin abinda yake faruwa. Dasauri sauran motocin suka samu guri sukayi parking suka fito domin ganin abinda yake faruwa.
To jama'a muje zuwa anext page danmuji meyafaru.
Tnx alot for ur concern to me, my luvly friends.
Ur's
NABILA RABI'U ZANGO
(Nabeelert Lady)
08028525263
[23/08, 1:48 p.m.] Nabeelert Lady: ..🛤🛤🏕🏕🏕🛤🛤🛤
AMAKABARTA AKA HAIFENI
🛤🛤🏕🏕🏕🛤🛤🛤
(The story of hard kingdom)
Nah
Marubuciyar Zamani
NABILA RABI'U ZANGO
(Nabeelert Lady)
@House of Novella Association
(H,O,N,A)
[email protected]
Season 40⚜45
Rayhanace rike da Umminta akasa ta rungumeta tana wani irin kuka yayinda jini duk yabata mata jiki. Babanta ne, yakaraso gurin ganin abinda yake faruwa shima yaduka ya rungumo matarshi yana kuka, babu alamun rai ajikinta, dan tunda motar tabigeta nan take tacika.
Driver daya kadeta ne, ya iso gurin, abayanshi kuma su Sarki ne da tawagarshi suka nufo gurin dan yana daya daga cikin motocin gidan sarki. Isowarsu tayi dede da Rayhana tamike tana kuka tanufi drivern motar tashakeshi tana kaimashi duka tana kuka. Dasauri Waziri dasu sarki suka karaso gurin, Waziri ne yayi kokarin cireta daga jikinshi yana bata hakuri, komawa tayi gurin Umminta tazube tana kuka gwanin bantausai.
Qaseem da Wazirine suka isa gurin, shikuwa Sarki tunda yadora idonshi akan Rayhana yaji wani abu ya soki zuciyarshi, da kyar yasamu ya dedeta kanshi ya karasa gurin, amma duk da haka yakasa dauke idonshi akanta.
Waziri yaduka kusa da Baba yakamoshi yana fadin kayi hakuri Baba muje akaita asibiti. Dago kai Baba yayi yana kallonshi yace wane asibiti kuma, bayan tarasu. Cak numfashi Rayhana ya tsaya jin abinda Babanta yafada, nan take tasume. Mamaki ne, yakama mutanen gurin lokacin dasuka ga Sarki yadauki Rayhana yayi hanyar mota da ita, ganin haka Waziri yace ma Baba yatashi sutafi asibitin, Waziri da kanshi yadauketa suka nufi mota, Qaseem dayake bin Yayanshi da kallon mamaki shima yanufi mota suka nufi asibiti.
Suna zuwa aka karbesu, dan danan aka fara bama Rayhana temakon gaggawa, Umminta kuwa koda suka aunata anan suka gano ta jima da rasuwa, anan sukayi masu bayani, Seda Su Waziri suka rike Baba lokacin dayaji bayanin likita, abisa kujera suka zaunar dashi, anan Waziri da Qaseem suka shiga bashi hakuri. Baba yace ashede kasarki anan take, jiya mukazo garin nan ashe bazaki rayu damuba. Haka yayita sambatu, suna bashi hakuri.
Sarki kam hankalinshi yana kan Rayhana, yakasa tsaye ya kasa zaune, Qaseem ya maida kallonshi gurin Yayanshi, tausayinshi ne, yakama shi, dan tunda yake betaba ganin Yayanshi cikin wannan yanayin ba, tashi yayi yanufi gurinshi. Kafadarshi yadafa, juyowa yayi, yana kallonshi, hannunshi yakama suka nufi wata kujera suka zauna.
Qaseem yace Yaya kanutsu Fadawa da mutanen gari suna kallonka, kuma kowa yasan bamuda alaka dasu kada suyi tunanin wani abu. Sarki yace Matar tarasu ko? Kai Qaseem yadaga mashi, Sarki yace Allah kaceci baiwarka kada itama ta tafi. Qaseem yayita bashi baki.
Mintuna 30 Rayhana tadauka kafin tafarfado, alokcin har antafi da Umminta gidan Sarki, dan Sarki dayaji cewar bakine agarin shine yaroki Baba akan suje masarautarsu ashiryata ayi mata sallah acan se arufeta. Baba yaji dadin yanda yasamu mutanen kirkin dazasuyi jana'izar matarshi. Suna zuwa gidan Qaseem yawuce part dinshi yacema Safeeya tafito akaita asibiti zata zauna da wata kafin sudawo, haka yasa driver ya kaita yarakata har dakinta shi kuma yakoma.
Koda Rayhana tafarka wata mata tagani akusa da ita, cikin Hausarta marar dadi wadda suka koya agurin Babanta danshi zaman dayayi anan yasa ya iya hausa, kallonta tayi tace Ina Ummi na? Matsawa Safeeya tayi takamota tace kiyi hakuri tana daki, kai Rayhana tashiga girgizawa tana fadin ance ta mutu ai. Kuka tasaka marar sauti, sede daka jishi zakasan yana ci mata zuciya. Ahaka aka turo kofar dakin, tana daga kanta taga Babanta ne da wasu mutane, shima idonshi yayi ja sosai. Dasauri yakaraso gurinta ya rungumeta shima yasa kuka, tsaya su Sarki sukayi suna kallonsu cike da tausayi.
Ganin tasamu sauki likita yasallamesu. Bayan sunfito Rayhana tana jikin Babanta hawayene kawai suke fita daga idonta, Baba yakalli Sarki yace Yallabai inaganin Zamu koma garinmu gobe, banga amfanin zamana anan ba, dama nazo daniyar zama anan, amma tunda narasa matata gara mukoma nida yarinyata. Mungode Allah yasaka da alkhairi, kuma munyafe ma wanda ya banketa, sede yaje yayi azuminshi.
Shiru Sarki yayi yanajin wani zafi aranshi, kasa magana ma yayi ya tsaya yana kallon Rayhana. Qaseem ne yayi saurin fadin a,a Baba yanzu kaga dare yafarayi, muje gida koma menene semu tattauna.
Part din Gimbiya Suhailat Qaseem yace Safeeya tawuce da Rayhana, shikuma Baba suka nufi bangaren Waziri dashi, Part din Sarki Qaseem yawuce dan tunda suka shigo yawuce part dinshi. Kwance yasameshi abisa gadonshi yana kallon sama. ( Niko nace Kadde ace su Sarki anshiga layi ne😉).
Zama Qaseem yayi yadafashi cikin sanyi murya yace Yaya tundazu naga kashiga cikin damuwa, wanda kuma bahaka muka taho da kai ba, damuka dawo Yobe, kafadamun damuwarka, idan baka fadamun ba, wazaka fada mawa? Tashi Sarki yayi yakalli Qaseem yace shikenan yanzu Qaseem tafiya zasuyi? Ai yakamata ace tunda harsunzo daniyar zama garinmu kuma sukayi rashi tadalilinmu yakamata ace mubasu muhalli akusa damu suzauna, wlh Qaseem haka nan araina naji banaso sutafi. Murmushi Qaseem yayi yace kada kadamu Yaya munyi magana da Waziri bazamu bari sutafi ba. Sarki besan lokacin da wani Murmushi ya kwace mashi ba. Tashi Qaseem yayi shima yana murmushi yace Yaya bari inwuce seda safe. Harya kai bakin kofa yajuyo yace Yaya Allah tabbatar da alkhairi. Dasauri yafita yana dariya. Murmushi Sarki yayi ya girgiza kai yanajin wani sanyi yana ratsashi.
Rayhana kuwa tana falon Gimbiya Suhailat sunata lallashinta. Cike da tausayi Gimbiya tace kiyi hakuri kinji, daga yau munzama yan uwanki, bazakiyi maraicin Uwa ba, kinga nima ba'a nan kasar nake ba. Daga yau kinga nasamu yar uwa, haka sukayita lallashinta hartasamu taci abinci tayi wanka suka nufi dakin Safeeya suka kwanta.
Kuka tafarayi tana fadin wlh, banji komai ba, kuyi hkr, dankwalinta yacire yashaketa dashi harseda ta mutu sannan, Jakadiya tace kaga shegiya, muzaki tonama asiri. Yo da asirinmu yatonu ai gara kowa yamutu. Sarkin fada yazamuyi da gawar, kasande idan aka duba ba,a ganta ba dole ashiga nemanta. Murmushi yayi yace kada kidamu mubarta anan ko anzo anganta babu wanda zece kasheta akayi, daukarta yayi yajefata cikin swimming pool din gurin suka tafi.
Da gudu Jakadiya tashiga bangaren sarki tana kuka, Waziri yace lafiya ke kuma zakishigo mana haka? Tana kuka tace wlh nazo wucewa naga kamar mutum acikin ruwa shine nazo infada maku, ai dasauri suka mike suka nufi gurin, fadawa waziri yasa suka cirota, koda suka duba suka iske tamutu.
Sarki da Qaseem sun shiga damuwar abinda yafaru, haka akayi mata wanka aka rufeta, koda akayi bincike wata kawarta baiwa take fadin dama tana tsoron ruwa lokacin da aka aiketa lambu daga lokacin bata kara ganinta ba, sese akace ta mutu. Sarki yace kila zamewa tayi tafada kuma babu wanda yaganta. Da haka akarufe maganar, hankalinsu Jakadiya ya kwanta.
Wasu mutanene guda 2, tare da wani Dattijo daka ganshi zakaga beyi kama da hausawa ba, yafi kama da larabawa, gefenshi. Kuma wata kyakkyawar matace, fara tasss da ita, itama babbar macece, gefenta wata santaleliyar budurwace kyawunta yawuce afadeshi, daka gansu kaga larabawan asali, yarinyar bazata wuce shekara 19 ba, tare suke da kayansu suna tsaye ajikin wani dankaramin gida me kyau.
Mutane 2 dasuke tare dasu daya daga ciki yace to Baba yakaga gidan yayi maka? Cikin hausarshi wadda bata goge ba, yace e gida yayi tunda akwai dakuna 3 aciki kuma kowane da bandaki nashi aciki ai yayi dede. Dayan yace yauwa Baba kamar yanda muka fada maka zaka rika bamu dubu 50 ashekara sune kudin hayar gidan. Baban yace shikenan babu damuwa, amma akwai wutan nefa ko? E Baba akwai komai har ruwa bamuda matsalarshi.
Baban yace toyanzu kaine zakazo kadaukemu anjima muje cikin kasuwa muyi siyayyar kayan amfani ko? E Baba kome kakeso zanyi maka, kuma zan kaika inda zaka samu kaya masu kyau. Yace toshikenan yaro nagode bari mushiga daga ciki mu huta.
Wadan nan mutanen bawasu bane kamar yanda kukaji ankira dattijon da Baba. Asalin sunanshi ABRAHAM ne, kuma shi mutumin saudiya ne, yatabayin zaman Nigeria har so 2, yayi aiki da hausawa agarin Bauchi, bayan yakoma saudiya ne, ya yanke shawarar dauko iyalinshi yadawo dasu Nigeria, kasancewar yaji dadin zamanshi ABauchi gurin wani mutumin kirki, bayan yatafi seda yayi wata 2 bedawo ba, se wannan dawowar dayayi tare da iyalinshi, sede yayi rashin sa,a yana zuwa Bauchi yasamu labarin rasuwar mutumin.
Yayi kuka sosai, dayake akwai Babban yaron Alhajin atare sukayi aiki, kuma shi dan Gombe ne, hakan yasa yanemi address dinshi yazo nan yasameshi, kuma shine yayi mashi hanyar samun gidan dazasu zauna, dan yace tund yariga da yabaro garinsu baze koma ba, shiyasa yace zezauna agurinshi sucigaba da kasuwancin tare.
Matarshi daya da yarsu daya, mesuna Rayhana, suna matukar sonta sosai, tana da ilimin boko dana addini, gata da natsuwa baruwanta da hayaniya, tanason iyayenta sosai. Bayan sun huta, dayamma akazo akadaukesu suduka suka tafi kasuwa.
Jerin motocin Sarki ne suka shigo cikin gari suna jiniya sundawo daga Yobe, tacikin gari suka shigo dansu gaisa da jama'a mutane se daga masu hannu sukeyi, dan mutanan Gombe suna son Sarki Hasheem sbd yana masu adalci.
Rayhana ce da Umminta suka fito daga wani store na kayan kitchen, Mahifinta kuma yana daga dayan bangaren tare da wanda sukazo suna siyan wasu kaya, Rayhana takamo hannunn Umminta dansu tsallaka titi, yaran dasuka dauko masu kayan suna binsu abaya. Wata irin kara da Baba yaji ne, tasashi saurin juyowa dashi da mutanen dake gurin. Innalillahi Wainna ilaihirrajiun, shine abinda mutane suke fadi da gudu Baba yarugo dan ganin abinda yake faruwa. Dasauri sauran motocin suka samu guri sukayi parking suka fito domin ganin abinda yake faruwa.
To jama'a muje zuwa anext page danmuji meyafaru.
Tnx alot for ur concern to me, my luvly friends.
Ur's
NABILA RABI'U ZANGO
(Nabeelert Lady)
08028525263
[23/08, 1:48 p.m.] Nabeelert Lady: ..🛤🛤🏕🏕🏕🛤🛤🛤
AMAKABARTA AKA HAIFENI
🛤🛤🏕🏕🏕🛤🛤🛤
(The story of hard kingdom)
Nah
Marubuciyar Zamani
NABILA RABI'U ZANGO
(Nabeelert Lady)
@House of Novella Association
(H,O,N,A)
[email protected]
Season 40⚜45
Rayhanace rike da Umminta akasa ta rungumeta tana wani irin kuka yayinda jini duk yabata mata jiki. Babanta ne, yakaraso gurin ganin abinda yake faruwa shima yaduka ya rungumo matarshi yana kuka, babu alamun rai ajikinta, dan tunda motar tabigeta nan take tacika.
Driver daya kadeta ne, ya iso gurin, abayanshi kuma su Sarki ne da tawagarshi suka nufo gurin dan yana daya daga cikin motocin gidan sarki. Isowarsu tayi dede da Rayhana tamike tana kuka tanufi drivern motar tashakeshi tana kaimashi duka tana kuka. Dasauri Waziri dasu sarki suka karaso gurin, Waziri ne yayi kokarin cireta daga jikinshi yana bata hakuri, komawa tayi gurin Umminta tazube tana kuka gwanin bantausai.
Qaseem da Wazirine suka isa gurin, shikuwa Sarki tunda yadora idonshi akan Rayhana yaji wani abu ya soki zuciyarshi, da kyar yasamu ya dedeta kanshi ya karasa gurin, amma duk da haka yakasa dauke idonshi akanta.
Waziri yaduka kusa da Baba yakamoshi yana fadin kayi hakuri Baba muje akaita asibiti. Dago kai Baba yayi yana kallonshi yace wane asibiti kuma, bayan tarasu. Cak numfashi Rayhana ya tsaya jin abinda Babanta yafada, nan take tasume. Mamaki ne, yakama mutanen gurin lokacin dasuka ga Sarki yadauki Rayhana yayi hanyar mota da ita, ganin haka Waziri yace ma Baba yatashi sutafi asibitin, Waziri da kanshi yadauketa suka nufi mota, Qaseem dayake bin Yayanshi da kallon mamaki shima yanufi mota suka nufi asibiti.
Suna zuwa aka karbesu, dan danan aka fara bama Rayhana temakon gaggawa, Umminta kuwa koda suka aunata anan suka gano ta jima da rasuwa, anan sukayi masu bayani, Seda Su Waziri suka rike Baba lokacin dayaji bayanin likita, abisa kujera suka zaunar dashi, anan Waziri da Qaseem suka shiga bashi hakuri. Baba yace ashede kasarki anan take, jiya mukazo garin nan ashe bazaki rayu damuba. Haka yayita sambatu, suna bashi hakuri.
Sarki kam hankalinshi yana kan Rayhana, yakasa tsaye ya kasa zaune, Qaseem ya maida kallonshi gurin Yayanshi, tausayinshi ne, yakama shi, dan tunda yake betaba ganin Yayanshi cikin wannan yanayin ba, tashi yayi yanufi gurinshi. Kafadarshi yadafa, juyowa yayi, yana kallonshi, hannunshi yakama suka nufi wata kujera suka zauna.
Qaseem yace Yaya kanutsu Fadawa da mutanen gari suna kallonka, kuma kowa yasan bamuda alaka dasu kada suyi tunanin wani abu. Sarki yace Matar tarasu ko? Kai Qaseem yadaga mashi, Sarki yace Allah kaceci baiwarka kada itama ta tafi. Qaseem yayita bashi baki.
Mintuna 30 Rayhana tadauka kafin tafarfado, alokcin har antafi da Umminta gidan Sarki, dan Sarki dayaji cewar bakine agarin shine yaroki Baba akan suje masarautarsu ashiryata ayi mata sallah acan se arufeta. Baba yaji dadin yanda yasamu mutanen kirkin dazasuyi jana'izar matarshi. Suna zuwa gidan Qaseem yawuce part dinshi yacema Safeeya tafito akaita asibiti zata zauna da wata kafin sudawo, haka yasa driver ya kaita yarakata har dakinta shi kuma yakoma.
Koda Rayhana tafarka wata mata tagani akusa da ita, cikin Hausarta marar dadi wadda suka koya agurin Babanta danshi zaman dayayi anan yasa ya iya hausa, kallonta tayi tace Ina Ummi na? Matsawa Safeeya tayi takamota tace kiyi hakuri tana daki, kai Rayhana tashiga girgizawa tana fadin ance ta mutu ai. Kuka tasaka marar sauti, sede daka jishi zakasan yana ci mata zuciya. Ahaka aka turo kofar dakin, tana daga kanta taga Babanta ne da wasu mutane, shima idonshi yayi ja sosai. Dasauri yakaraso gurinta ya rungumeta shima yasa kuka, tsaya su Sarki sukayi suna kallonsu cike da tausayi.
Ganin tasamu sauki likita yasallamesu. Bayan sunfito Rayhana tana jikin Babanta hawayene kawai suke fita daga idonta, Baba yakalli Sarki yace Yallabai inaganin Zamu koma garinmu gobe, banga amfanin zamana anan ba, dama nazo daniyar zama anan, amma tunda narasa matata gara mukoma nida yarinyata. Mungode Allah yasaka da alkhairi, kuma munyafe ma wanda ya banketa, sede yaje yayi azuminshi.
Shiru Sarki yayi yanajin wani zafi aranshi, kasa magana ma yayi ya tsaya yana kallon Rayhana. Qaseem ne yayi saurin fadin a,a Baba yanzu kaga dare yafarayi, muje gida koma menene semu tattauna.
Part din Gimbiya Suhailat Qaseem yace Safeeya tawuce da Rayhana, shikuma Baba suka nufi bangaren Waziri dashi, Part din Sarki Qaseem yawuce dan tunda suka shigo yawuce part dinshi. Kwance yasameshi abisa gadonshi yana kallon sama. ( Niko nace Kadde ace su Sarki anshiga layi ne😉).
Zama Qaseem yayi yadafashi cikin sanyi murya yace Yaya tundazu naga kashiga cikin damuwa, wanda kuma bahaka muka taho da kai ba, damuka dawo Yobe, kafadamun damuwarka, idan baka fadamun ba, wazaka fada mawa? Tashi Sarki yayi yakalli Qaseem yace shikenan yanzu Qaseem tafiya zasuyi? Ai yakamata ace tunda harsunzo daniyar zama garinmu kuma sukayi rashi tadalilinmu yakamata ace mubasu muhalli akusa damu suzauna, wlh Qaseem haka nan araina naji banaso sutafi. Murmushi Qaseem yayi yace kada kadamu Yaya munyi magana da Waziri bazamu bari sutafi ba. Sarki besan lokacin da wani Murmushi ya kwace mashi ba. Tashi Qaseem yayi shima yana murmushi yace Yaya bari inwuce seda safe. Harya kai bakin kofa yajuyo yace Yaya Allah tabbatar da alkhairi. Dasauri yafita yana dariya. Murmushi Sarki yayi ya girgiza kai yanajin wani sanyi yana ratsashi.
Rayhana kuwa tana falon Gimbiya Suhailat sunata lallashinta. Cike da tausayi Gimbiya tace kiyi hakuri kinji, daga yau munzama yan uwanki, bazakiyi maraicin Uwa ba, kinga nima ba'a nan kasar nake ba. Daga yau kinga nasamu yar uwa, haka sukayita lallashinta hartasamu taci abinci tayi wanka suka nufi dakin Safeeya suka kwanta.