Sashe 12
A Makabarta Aka Haifeni Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Bayan kwana 2 Fulani da Sarki sukaje asibiti Waziri da Qaseem ne suka rakashi, babu wnda yasan inda zasuje sesu Gimbiya Suhailat. Bayan likita yasa anyi mata test aka kawo result, cike da farin ciki yasanar dasu abinda. Yakejikin takardar. Kasa Sarki yasauka yayi sujada yana me godema Allah da kyautar da yayi mashi, kowa dakin seda yaji tausayin sarki ganin kwalla tana fita daga idonshi, duk sunyi farin ciki da wannan labari, itako Fulani kasa dago kanta tayi.
Qaseem yace likita wata nawa ne? Wata 3 ne, Hamadala Sarki yayi yakara yima Allah godiya. Waziri yace lallai likita anjima zakaga sakon tukuicin wannan albishir me tsada. Sede munaso kada kabari kowa yaji wannan maganar. Likita yace insha Allahu.
Suna fita Qaseem yakira malam yayi mashi albishir, shima yayi farin ciki, kuma yace kada subari kowa yasan da cikin, dan abinda yagani akan barin da Gimbiya Sauhailat tayi yabashi tsoro, dan haka akillaceta kada tarika fita har wani yaga cikin, yace ze rika aiko da rubutun dazata rika sha harta haihu insha Allahu, Allah zekare cikinta. Godiya sosai yayi mashi sukayi sallama.
Bayan sunkoma gida yafada masu abinda Malam yace, Waziri yace wannan haka yake, nima nayi tunanin haka, kunsan babu wanda yasan zuciyar mutane, abar maganar anan, kuma mucigaba da addu,a Allah yasauketa lafiya.
Nikam nace amin Waziri.
Ur's
NABILA RABI'U ZANGO
(Nabeelert Lady)
08028525263
[23/08, 1:48 p.m.] Nabeelert Lady: ..🛤🛤🏕🏕🏕🛤🛤🛤
AMAKABARTA AKA HAIFENI
🛤🛤🏕🏕🏕🛤🛤🛤
(The story of hard kingdom)
Nah
Marubuciyar Zamani
NABILA RABI'U ZANGO
(Nabeelert Lady)
@House of Novella Association
(H,O,N,A)
[email protected]
Season 55⚜60
Haka Suka cigaba da renon cikin Fulani, babu wanda yasan da cikin agidan, duk wata hidima Safeeya ce take zuwa tana mata, Waziri da kanshi yahana kowace baiwa shiga dakin Fulani, sede komenene akwai wani amintaccen bawan da waziri ya yarda dashi, shi suke bama sakon yashiga yafada mata, matakin tsaro sosai Waziri da Qaseem suka dauka akan cikin Fulani, Sarki har mamakin kulawar dasuke bama Fulani yakeyi, hakan yasa yakara basu babban matsayi aranshi, yanajin Waziri tamkar yayansu.
Gimbiya Zakiyya abun duniya yafara isarta, gashi tayi fada da Jakadiya, tanaso takirata amma girman kanta yahanata. Ganin itace meso yasa ta aiki wata baiwarta takira mata ita, alokacin suna part din Medaki ita da Sarkin Fada. Dariya Jakadiya tayi tace ai nafada maku wlh babu wanda zekara samun da acikin gidan nan, kuma banida haufin Boka ya iya aiki. Sarkin Fada yace ai naga alama, tunda kikayi nasarar zubar da cikin Gimbiya, gsky na jinjina maki.
Karar buga kofa sukaji, dasauri Sarkin fada yamike yashige daki, Jakadiyace ta tashi tabude, gaishe da ita baiwar tayi sannan tafada mata sakon Gimbiya Zakiyya. Murmushi Jakadiya tayi tace kice inazuwa. Komawa tayi tace seka fito matsoraci, dariya medaki tayi tace ai da gaskiyarshi, duk munfiki tsoro kekam kinci dubu, tace wlh kuwa.
Abinda baiwar tafada mata take fada masu, dariya Sarkin fada yayi yace ai gara ki koma, Medaki tace nimade bana shiga gurinta sosai, amma tunda zaki koma nima zan koma, Jakadiya tace bara naje inji dame tadawo.
Zaune take afalo bayan sungama gaisawa Gimbiya takara kallon Jakadiya tana yamutsa fuska, tace wai naji ance Gimbiya suhailat tayi bari? Murmushi Jakadiya tayi tace haka ne, ranki yadade. Gimbiya tace ammade nasan akwai abinda yafaru ko? Dariya Jakadiya tayi batace komai ba, dan bata manta da irin zagin data sha ba. Gimbiya tace bani labari idan ko har naji dadinshi kinada babbar kyauta.
Jakadiya nan tasaki baki tabata labarin abinda yafaru, tace wlh kuwa Gimbiya ai nafada maki tunda de baki haihu agidan nan ba, amatsayinki na babba acikin gidan nan ke kadai yakamata ki sama mana da agidan nan. Wani murmushin jin dadi Gimbiya tayi tace gsky kin bani labari medadi, hannu tasa tadauko kudi masu yawa tabata amatsayin tukuici.
Godiya sosai Jakadiya tayi, Gimbiya tace kina de saka ido akan Rayhana ko? Tace e sosai ma, itama haryanzu babu komai atare da ita, Gimbiya tace yayi kyau, aikinki yana kyau.
Har cikin Fulani yashiga wata 8 da sati 2 babu wanda yasan da cikin, alokacin yafito sosai. Rungume take ajikin Sarki yana bata kankana abaki tana tayi mashi shagwaba, kallonta yayi yace Fulanita idan kika haifi mace wane suna zamu samata?
Murmushi tayi tashafo fuskarshi tace idan namiji ne fa? Hancinta yaja yace harga Allah inason diya mace shiyasa bantaba tunanin haihuwar namiji ba, nasan mutane dayawa sunamun kallon wanda beda magaji, nikam nikeda babban magaji, dan koda ace inada namiji ko mutuwa tazo mani zan bada wasiyar abama Qaseem sarautar.
Dan haka koda banida namiji bazan damu ba. Ko kinason haihuwar namiji? Kai tagirgiza tace nima inason mace sosai, Allah yabani mace, yace amin. Kura mata ido yayi, hura mashi iska tayi tace wannan kallon fa namenene? Jawota yayi ya rungumeta sosai harseda tayi kara ya sassauta mata, kallonshi tayi idonshi yayi ja sosai, tashi tayi niyaryi yakara riketa, ahankali tace akwai abinda ke damunka ko?.
Kai ya girgiza yace kwana 2 ina wani mafarki wai muna zaune kintashi kin ruga inata kiranki amma kinki kidawo, kuma har kika bace bankara ganinki ba. Jikinta taji yayi sanyi tace insha Allahu babu abinda zerabamu kai nawa ne nima haka. Yace Allah yasa.
Karar buga kofa sukaji, Sarki yace shigo dan yasan inde aka buga kofa to wannan bawan ne,shine kuwa yashigo yaduka kasa yace rankai dade Jakadiya ce, Sarki yace to kuma shine kabarta awaje, tashi yayi cikin sauri yafita. Fulani tace bari inshiga ciki kafin ku gama, riketa yayi yace haba kiyi zamanki mana kinsan yanda nake da Jakadayi ai, tace amma kasan malam yace..... bata karasa ba Jakadiya tayi sallama, cak ta tsaya ganin Fulani atsaye da katon ciki, Sarki wanda be kula da halin data shiga ba yace shigo mana Jakadiya.
Saurin seta kanta tayi ta shigo, tana zuwa tazube tana kwasar gaisuwa, zama Fulani tayi bayan sun gama gaisawa, kwata kwata Jakadiya bata gwada taga cikin jikinta ba, kallon Sarki tayi tace dama shigowa nayi inj ko akwai wani aiki da za ayi maka?.
Kai yagirgiza yace babu komai Jakadiya kije kawai, dariya tayi tace toshikenan afito lafiya, kallon Fulani tayi tace Gimbiya ahuta lafiya, fita tayi zufa tana fito mata. Sarki yace ai nasan Jakadiya bata iya daga kai ta kalleni, bare kuma ke, kinga batama kula da abinda ke jikinki ba, nasan data gani zatafi kowa murna, dan tana daya daga cikin wadan da suka shiga damuwa akan rashin haihuwata. Shiyasa naso abari infada mata amma su Qaseem da Waziri suka hana. Fulani tace idan na haihu ai zataji, yace to Allah ya kaimu.
Hartuntube Jakadiya takeyi sbd sauri, jikinta har rawa yakeyi sbd bacin rai. Ko sallama batayi ba tashiga falon Gimbiya Zakiyya, suna zaune ita da Medaki, Gimbiya tace lafiya Jakadiya zaki shigo mana guri babu sallama bare neman izini? Zubewa kasa tayi tana haki tace Allah yahuci zuciyarki, wlh wani bakin labari ne yake tafe dani, sede inajin fargabar fadin shi, amma idan kinmani izini zan iya fada. Gimbiya tace yi maganarki.
Abinda tahani ajikin Fulani tafada masu, cike da firgici Gimbiya Zakiyya ta mike, wata irin zufa tafara keto mata, Medaki tayi saurin tashi tariketa suka zauna. Gimbiya tace wlh baze yuwuba, haba Jakadiya meyasa jakiyimun haka? Amma mekika cemun kince babu komai ajikin Rayhana? Jakadiya tace kigafarceni, wlh tun lokacin da kika hanani zuwa gurinki alokacin naso infada maki bana ganin Gimbiya Fulani kona shiga gidan bata zama falo, shiyasa bana sanin halin datake ciki.
Medaki tace toyanzu mekike ganin za,ayi kinsan de baza'a barta ta haihu ba. Gimbiya Zakiyya tace idan har nabar Rayhana ta haihu agidan nan to wlh nikuma aranar zanbar gidan nan, kai kuma ce niba 'yar halak bace. Jakadiya meye shawara? Jakadiya tace Gimbiya hanya daya ce, amma bazaki jita abakina ba, nasan bakisonta, amma zanje insamu Sarkin Fada kinga shi namiji ne, yafimu zurfin tunani, zanje inji yanda zamuyi. Gimbiya Zakiyya tace banason kidau lokaci, kuma kintabbatar Sarkin Fada ba munafuki bane, kina ganin yanda yake shige ma Qaseem da matarshi, yaronsu ma agurinshi yake zama. Jakadiya tace Sarkin fada mutumina ne, banida wani abokin shawara aduk gidan nan se shi, banida haufi akanshi, dan haka kibarni dashi anjima zakiji abinda muka yanke dashi. Amma bazamu bari tahaihu agidan nan ba. Gimbiya Zakiyya cike da bacin rai tace kaini harzamanta agidan nan banaso, sede kinsan banason maganar boka atsarina.
Sarkin fada kanshi seda yashiga tashin hankali dayaji labarin cikin Fulani, mikewa tsaye yayi yace tashin hankali, lokaci yayi dazamu fara aiwatar da aikinmu agidan nan, babu wani yaro daza,a kara haifa amasarautar nan, dan haka kicema Gimbiya idan har ta amince anjima da dare zanzo semu tattauna idan zata amince da shawarata, kuma kifada mata babu wani batun boka ko malam aciki. Jakadiya tayi ajiyar zuciya tace yanzu naji natsuwa, bari inje insameta infada mata seka jini. Yace kigaishemun da Gimbiyata.
Ur's.
NABILA RABI'U ZANGO
(Nabeelert Lady)
08028525263
[23/08, 1:48 p.m.] Nabeelert Lady: ..🛤🛤🏕🏕🏕🛤🛤🛤
AMAKABARTA AKA HAIFENI
🛤🛤🏕🏕🏕🛤🛤🛤
(The story of hard kingdom)
Nah
Marubuciyar Zamani
NABILA RABI'U ZANGO
(Nabeelert Lady)
@House of Novella Association
(H,O,N,A)
[email protected]
Season 60⚜65
Zaune suke afalon Gimbiyar Baban Gida, wani shu'umin murmushi Gimbiya tayi, tashi zaune tayi daga kishingiden datake, alokacin data gama jin bayanin da Sarkin Fada yayi masu. Ahankali tace lallai dole nabaka kyauta me tsoka saboda wannan shawara daka kawo,lallai kayi tunani mekyau.
Gaka de kafito daga cikin matsiyata talakawa, kuma kazo gidan nan amatsayin bawa, kafin daga baya kasamu yanci, amma kana da tunani irin na yan sarauta. Kodayake ance kunfi wasu mata zurfin tunani, naji dadin wannan shawarar taka kuma ita za'abi, dan haka kaje kayi shiri kamar yanda kace zaka samu abokan aiki, bana son inkara jin labari mekama da Rayhana bare kuma cikin jikinta.
Asalwantar da ita idan samune tabar duniyar gaba daya. Badamuwata bace, inde nizan rayu to kowama yamutu banida matsala, dama can bata fito daga jinin sarauta ba, niko duk wanda baya daya daga cikin jininmu, wato sarauta, dashi da kaskantattar dabba duk daya suke agurina, koda kuwa na nuna mashi so, to bana gaskiya bane, koyakikace Medaki?
Qaseem yace likita wata nawa ne? Wata 3 ne, Hamadala Sarki yayi yakara yima Allah godiya. Waziri yace lallai likita anjima zakaga sakon tukuicin wannan albishir me tsada. Sede munaso kada kabari kowa yaji wannan maganar. Likita yace insha Allahu.
Suna fita Qaseem yakira malam yayi mashi albishir, shima yayi farin ciki, kuma yace kada subari kowa yasan da cikin, dan abinda yagani akan barin da Gimbiya Sauhailat tayi yabashi tsoro, dan haka akillaceta kada tarika fita har wani yaga cikin, yace ze rika aiko da rubutun dazata rika sha harta haihu insha Allahu, Allah zekare cikinta. Godiya sosai yayi mashi sukayi sallama.
Bayan sunkoma gida yafada masu abinda Malam yace, Waziri yace wannan haka yake, nima nayi tunanin haka, kunsan babu wanda yasan zuciyar mutane, abar maganar anan, kuma mucigaba da addu,a Allah yasauketa lafiya.
Nikam nace amin Waziri.
Ur's
NABILA RABI'U ZANGO
(Nabeelert Lady)
08028525263
[23/08, 1:48 p.m.] Nabeelert Lady: ..🛤🛤🏕🏕🏕🛤🛤🛤
AMAKABARTA AKA HAIFENI
🛤🛤🏕🏕🏕🛤🛤🛤
(The story of hard kingdom)
Nah
Marubuciyar Zamani
NABILA RABI'U ZANGO
(Nabeelert Lady)
@House of Novella Association
(H,O,N,A)
[email protected]
Season 55⚜60
Haka Suka cigaba da renon cikin Fulani, babu wanda yasan da cikin agidan, duk wata hidima Safeeya ce take zuwa tana mata, Waziri da kanshi yahana kowace baiwa shiga dakin Fulani, sede komenene akwai wani amintaccen bawan da waziri ya yarda dashi, shi suke bama sakon yashiga yafada mata, matakin tsaro sosai Waziri da Qaseem suka dauka akan cikin Fulani, Sarki har mamakin kulawar dasuke bama Fulani yakeyi, hakan yasa yakara basu babban matsayi aranshi, yanajin Waziri tamkar yayansu.
Gimbiya Zakiyya abun duniya yafara isarta, gashi tayi fada da Jakadiya, tanaso takirata amma girman kanta yahanata. Ganin itace meso yasa ta aiki wata baiwarta takira mata ita, alokacin suna part din Medaki ita da Sarkin Fada. Dariya Jakadiya tayi tace ai nafada maku wlh babu wanda zekara samun da acikin gidan nan, kuma banida haufin Boka ya iya aiki. Sarkin Fada yace ai naga alama, tunda kikayi nasarar zubar da cikin Gimbiya, gsky na jinjina maki.
Karar buga kofa sukaji, dasauri Sarkin fada yamike yashige daki, Jakadiyace ta tashi tabude, gaishe da ita baiwar tayi sannan tafada mata sakon Gimbiya Zakiyya. Murmushi Jakadiya tayi tace kice inazuwa. Komawa tayi tace seka fito matsoraci, dariya medaki tayi tace ai da gaskiyarshi, duk munfiki tsoro kekam kinci dubu, tace wlh kuwa.
Abinda baiwar tafada mata take fada masu, dariya Sarkin fada yayi yace ai gara ki koma, Medaki tace nimade bana shiga gurinta sosai, amma tunda zaki koma nima zan koma, Jakadiya tace bara naje inji dame tadawo.
Zaune take afalo bayan sungama gaisawa Gimbiya takara kallon Jakadiya tana yamutsa fuska, tace wai naji ance Gimbiya suhailat tayi bari? Murmushi Jakadiya tayi tace haka ne, ranki yadade. Gimbiya tace ammade nasan akwai abinda yafaru ko? Dariya Jakadiya tayi batace komai ba, dan bata manta da irin zagin data sha ba. Gimbiya tace bani labari idan ko har naji dadinshi kinada babbar kyauta.
Jakadiya nan tasaki baki tabata labarin abinda yafaru, tace wlh kuwa Gimbiya ai nafada maki tunda de baki haihu agidan nan ba, amatsayinki na babba acikin gidan nan ke kadai yakamata ki sama mana da agidan nan. Wani murmushin jin dadi Gimbiya tayi tace gsky kin bani labari medadi, hannu tasa tadauko kudi masu yawa tabata amatsayin tukuici.
Godiya sosai Jakadiya tayi, Gimbiya tace kina de saka ido akan Rayhana ko? Tace e sosai ma, itama haryanzu babu komai atare da ita, Gimbiya tace yayi kyau, aikinki yana kyau.
Har cikin Fulani yashiga wata 8 da sati 2 babu wanda yasan da cikin, alokacin yafito sosai. Rungume take ajikin Sarki yana bata kankana abaki tana tayi mashi shagwaba, kallonta yayi yace Fulanita idan kika haifi mace wane suna zamu samata?
Murmushi tayi tashafo fuskarshi tace idan namiji ne fa? Hancinta yaja yace harga Allah inason diya mace shiyasa bantaba tunanin haihuwar namiji ba, nasan mutane dayawa sunamun kallon wanda beda magaji, nikam nikeda babban magaji, dan koda ace inada namiji ko mutuwa tazo mani zan bada wasiyar abama Qaseem sarautar.
Dan haka koda banida namiji bazan damu ba. Ko kinason haihuwar namiji? Kai tagirgiza tace nima inason mace sosai, Allah yabani mace, yace amin. Kura mata ido yayi, hura mashi iska tayi tace wannan kallon fa namenene? Jawota yayi ya rungumeta sosai harseda tayi kara ya sassauta mata, kallonshi tayi idonshi yayi ja sosai, tashi tayi niyaryi yakara riketa, ahankali tace akwai abinda ke damunka ko?.
Kai ya girgiza yace kwana 2 ina wani mafarki wai muna zaune kintashi kin ruga inata kiranki amma kinki kidawo, kuma har kika bace bankara ganinki ba. Jikinta taji yayi sanyi tace insha Allahu babu abinda zerabamu kai nawa ne nima haka. Yace Allah yasa.
Karar buga kofa sukaji, Sarki yace shigo dan yasan inde aka buga kofa to wannan bawan ne,shine kuwa yashigo yaduka kasa yace rankai dade Jakadiya ce, Sarki yace to kuma shine kabarta awaje, tashi yayi cikin sauri yafita. Fulani tace bari inshiga ciki kafin ku gama, riketa yayi yace haba kiyi zamanki mana kinsan yanda nake da Jakadayi ai, tace amma kasan malam yace..... bata karasa ba Jakadiya tayi sallama, cak ta tsaya ganin Fulani atsaye da katon ciki, Sarki wanda be kula da halin data shiga ba yace shigo mana Jakadiya.
Saurin seta kanta tayi ta shigo, tana zuwa tazube tana kwasar gaisuwa, zama Fulani tayi bayan sun gama gaisawa, kwata kwata Jakadiya bata gwada taga cikin jikinta ba, kallon Sarki tayi tace dama shigowa nayi inj ko akwai wani aiki da za ayi maka?.
Kai yagirgiza yace babu komai Jakadiya kije kawai, dariya tayi tace toshikenan afito lafiya, kallon Fulani tayi tace Gimbiya ahuta lafiya, fita tayi zufa tana fito mata. Sarki yace ai nasan Jakadiya bata iya daga kai ta kalleni, bare kuma ke, kinga batama kula da abinda ke jikinki ba, nasan data gani zatafi kowa murna, dan tana daya daga cikin wadan da suka shiga damuwa akan rashin haihuwata. Shiyasa naso abari infada mata amma su Qaseem da Waziri suka hana. Fulani tace idan na haihu ai zataji, yace to Allah ya kaimu.
Hartuntube Jakadiya takeyi sbd sauri, jikinta har rawa yakeyi sbd bacin rai. Ko sallama batayi ba tashiga falon Gimbiya Zakiyya, suna zaune ita da Medaki, Gimbiya tace lafiya Jakadiya zaki shigo mana guri babu sallama bare neman izini? Zubewa kasa tayi tana haki tace Allah yahuci zuciyarki, wlh wani bakin labari ne yake tafe dani, sede inajin fargabar fadin shi, amma idan kinmani izini zan iya fada. Gimbiya tace yi maganarki.
Abinda tahani ajikin Fulani tafada masu, cike da firgici Gimbiya Zakiyya ta mike, wata irin zufa tafara keto mata, Medaki tayi saurin tashi tariketa suka zauna. Gimbiya tace wlh baze yuwuba, haba Jakadiya meyasa jakiyimun haka? Amma mekika cemun kince babu komai ajikin Rayhana? Jakadiya tace kigafarceni, wlh tun lokacin da kika hanani zuwa gurinki alokacin naso infada maki bana ganin Gimbiya Fulani kona shiga gidan bata zama falo, shiyasa bana sanin halin datake ciki.
Medaki tace toyanzu mekike ganin za,ayi kinsan de baza'a barta ta haihu ba. Gimbiya Zakiyya tace idan har nabar Rayhana ta haihu agidan nan to wlh nikuma aranar zanbar gidan nan, kai kuma ce niba 'yar halak bace. Jakadiya meye shawara? Jakadiya tace Gimbiya hanya daya ce, amma bazaki jita abakina ba, nasan bakisonta, amma zanje insamu Sarkin Fada kinga shi namiji ne, yafimu zurfin tunani, zanje inji yanda zamuyi. Gimbiya Zakiyya tace banason kidau lokaci, kuma kintabbatar Sarkin Fada ba munafuki bane, kina ganin yanda yake shige ma Qaseem da matarshi, yaronsu ma agurinshi yake zama. Jakadiya tace Sarkin fada mutumina ne, banida wani abokin shawara aduk gidan nan se shi, banida haufi akanshi, dan haka kibarni dashi anjima zakiji abinda muka yanke dashi. Amma bazamu bari tahaihu agidan nan ba. Gimbiya Zakiyya cike da bacin rai tace kaini harzamanta agidan nan banaso, sede kinsan banason maganar boka atsarina.
Sarkin fada kanshi seda yashiga tashin hankali dayaji labarin cikin Fulani, mikewa tsaye yayi yace tashin hankali, lokaci yayi dazamu fara aiwatar da aikinmu agidan nan, babu wani yaro daza,a kara haifa amasarautar nan, dan haka kicema Gimbiya idan har ta amince anjima da dare zanzo semu tattauna idan zata amince da shawarata, kuma kifada mata babu wani batun boka ko malam aciki. Jakadiya tayi ajiyar zuciya tace yanzu naji natsuwa, bari inje insameta infada mata seka jini. Yace kigaishemun da Gimbiyata.
Ur's.
NABILA RABI'U ZANGO
(Nabeelert Lady)
08028525263
[23/08, 1:48 p.m.] Nabeelert Lady: ..🛤🛤🏕🏕🏕🛤🛤🛤
AMAKABARTA AKA HAIFENI
🛤🛤🏕🏕🏕🛤🛤🛤
(The story of hard kingdom)
Nah
Marubuciyar Zamani
NABILA RABI'U ZANGO
(Nabeelert Lady)
@House of Novella Association
(H,O,N,A)
[email protected]
Season 60⚜65
Zaune suke afalon Gimbiyar Baban Gida, wani shu'umin murmushi Gimbiya tayi, tashi zaune tayi daga kishingiden datake, alokacin data gama jin bayanin da Sarkin Fada yayi masu. Ahankali tace lallai dole nabaka kyauta me tsoka saboda wannan shawara daka kawo,lallai kayi tunani mekyau.
Gaka de kafito daga cikin matsiyata talakawa, kuma kazo gidan nan amatsayin bawa, kafin daga baya kasamu yanci, amma kana da tunani irin na yan sarauta. Kodayake ance kunfi wasu mata zurfin tunani, naji dadin wannan shawarar taka kuma ita za'abi, dan haka kaje kayi shiri kamar yanda kace zaka samu abokan aiki, bana son inkara jin labari mekama da Rayhana bare kuma cikin jikinta.
Asalwantar da ita idan samune tabar duniyar gaba daya. Badamuwata bace, inde nizan rayu to kowama yamutu banida matsala, dama can bata fito daga jinin sarauta ba, niko duk wanda baya daya daga cikin jininmu, wato sarauta, dashi da kaskantattar dabba duk daya suke agurina, koda kuwa na nuna mashi so, to bana gaskiya bane, koyakikace Medaki?