Sashe 6
Mar'adam's Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"ikon allah banda abunki abida me zaayi da miskilili? ai gara masu farar nan akan masu nunkufurci da miskilanci sun dan jima suna hira sannan ta mike "to mami ni zan wuce daman abinda ya shigo dani kenan sai anjima . "shikenan abida
na gode sosai da kulawa amman ki bar yesmin ki aiko mata da sabbin kayanta zuwa anjima zaa kawo hanan domin gabatar da birthday dinta "aunty abida tai murmushi "to ai shikenan mami zan aiko mata da...." shiru tayi sakamakon jiyo sautin muryarsa yana saukowa daga matattakala cike da izza da shan kamshi hannunwansa duka zube cikin aljihunsa wandonsa, yayinda iPod Ke manne da kunnensa yana amsa waya yesmin na ganinsa ta kwasa da gudu tana kiran sunansa "uncle AD! Hannunwansa duka yayi saurin zare wa daga cikin aljihun wondonsa ya dauketa yayi sama daita na second biyu sannan ya riketa a gefen jikinsa yana shafa fuskarta sai dai ko kadan babu alamun annuri akan a fuskarsa."
qarasa saukowa yayi ya wuce aunty abida da mami ya daurata akan wani dogon stood mai tsawo yana cigaba da wayarsa murmushi abida tayi najin dadi domin duk cikin jikiokin gidan baya daukar kowa sai yesmin kuma ta fahimci yana matukar qaunar yarinyar sosai hakan yasa itama take mugun qaunarsa fiyye da qaunar burinsu akansa."
a hankali ta qarasa inda yake tsaye "AD ..! ta kira sunansa " baki ga abinda nake yi bane ?ya fad'a a matukar hassale yana wasa da gashin yesmin."Taja bakinta tai shiru na second biyu sannan ta sake yunkurin sake yi masa magana ganin bakinsa bai motsi " uhm daman zan wuce ne ma nace mu gai..." bata kai ga qarasa abinda zata fad'a ba cak taga ya dauki yesmin ya sabata a kafad'arsa ya haura samansa a hankali ta juyo tana duban bayansa Yadda yake tafiya ma kawai duniya ne gabadayansa shi din mafarkin kowace mace dake numfashi a duniya ne shiyasa duk runtsi duk wuya sai burinsu ya cika akansa ."
Yesmin ta sakar wa mamanta murmushi tare dago mata hannu tana mata bye bye "abida Kiyi hakuri dan allah nasan Kinsan halin danuwanki ba tun yau ba "no mami ki daina bani hakuri ai idan da sabo na saba da halinsa ya zanyi da halin danuwana ?ni gabadaya abubuwansa basa damuna burgeni ma yake ."Masha allah haka ake so duk wani mutumin kirki ya kasance allah ya qara mana hakuri da zaman lafiya da junanmu "Ameen ta amsa ta juya ta fice daga part din hjy zulai ."
"Adam na bani matukar kunya mami ta fad'a a matukar fusace adaidai lokacin da mrym da nana hauwa'u suka dawo parlour'n sosai suna tmbyr ta "kunya kuma mami ?eh mana ku duba kuga yadda abida ta damu da shi amman shi bashi da abun wulakantawa kamarta ,ni na lura ma duk yafi tsanar ta akan kowa acikin family's din nan amman dan iskanci ya iya dauke mata diya ya wuce daita sama ." ta fad'a cike da takaici.
"ta nan bangaren ya Adam fa yana da gaskiya itama banda abunta taya tana matar aure zata dinga wani shishige masa ".?"Uhm auta ai ita ba da wata manufa take yin haka ba tana yi saboda yanuwantaka ne "kai mami kefa bakya fahimta ,wallahi munafuci ce da bakinciki ne taf acikin zuciyar wannan matar da kike kallo amman kin kasa ganewa yanzu da kin qare mata kallo murmushin yake tayi, waya san abinda ke zuciyarta "babu komai sai alkhairi ku dinga yiwa mutane fatan alkhairi ".
*******
Bayan kamar awa biyu da wasu mintuna ya fito sanye cikin wasu kananan kaya riga Orenge da white jeans kana ganin shigar kasan fita zai yi ,lokacin parlour'n Hjy Zulai ya soma cika da kawayen su maryam da yan'uwa sai dai parlour'n babu wani hayaniya a hankali suke komai sanin boss na gida da zarar zasu daga murya, sai maryam ta tsaidasu suna ganinsa kowannensu ya shiga hankalinsa tamkar basa da numfashi ."
yaja tsaki yana janye jikinsa dan kar jikinsa ya ta'ba na wata acikinsu ,ya nufi kofar fita nana hauwa'u da mrym suka hada ido tare da dagawa juna gira alamun jin dadi "nuzla tayi tsalle" yeeee ya Adam ya fita zamu sakata mu wala "tayi mgnr tmkr wata qaramar yarinya "ke dai bari nuzla wallahi tun dazu a firgice muke nida maryam ,wallahi gbdy bama cikin natsuwar mu tun dazu addua nake acikin zuciyata allah ya kawo dalilin da zaisa ya fita ya bar gidan gbdy ko ma sakata mu wala sai gashi allah ya amsa adduata, gashi ma ya fito ya ganmu dayawa bai ce komai ba wallahi baqaramin dadi naji ba inji cewar nana hauwa'u ."
Maryam tai juyi cikin doguwar rigar dake sanye ajikinta sannan ta tsaida kananun danunta akan nana hauwa'u "sister wannan yayan naki mai sufar zaki akwai shi da mugun iyayin tsiya sai dai fa yayi kyau sosai exactly irin mijin da nake muradin aure kenan amman samun irinsu da matukar wahala ,
Ina ma zan samu yadda yayi kyau din nan ace Ana's ne da yau mu dauki hotuna masu yawa mu daura a social media nasan da ba qaramin comments da like's zan samu ba." tunda ta fara magana ya dawo bata sani ba yana tsaye a bakin kofa sai faman zuba take "burin kowace mace a duniya ta samu miji kamarsa amman samun irinsu da wahala amman babu komai mayi hidima wa Allah mu samu a aljanna idan muna da rabo "
"Kun san wani abu dake bani driya dashi ? duk sukai shiru babu wacce tayi tari "abu kadan zai hade fuska ya kalli mutun ya disga mutun da kalmar nonsense , crazy girl " ta fad'a tana karairaya cak ta tsaya tana duban wadan da ke tsaye a gabanta ga mamakinta taga dukkaninsu babu wanda yayi dry Kmr yadda suka saba a duk sanda wani yayi irin maganarsa ."
a hankali ta juya bayanta cike da tsananin faduwar gaba aiko idanunta suka sauka akanshi yana mata wani irin kallo mai dauke da yawon tsanar da yayi mata ,da sauri ta zaro idanuwa waje tana kallonsa kmr a mafarki, ta lumshe idanunta na second daya ta bude taga dai tabbas shi din ne tsaye agabanta ,ta dan juya bayanta tana kallonsu Kmr zatai kuka."
Gbdy jikinta ya kama rawa a hankali ta sakê juyowa ta fuskancesa ta hade hannuwanta duka wuri daya tare da yin kasa har ta kai kasa muryarta na rawa "am very very so.." sorry " .
shiru yayi yana qare mata kallo tsab sanye take ckin doguwar rigar wanda hannunta daya long sleeve ne dayan kuma hamless gabday an canza mata kamani ta hanyar yi mata make up ga gashin kai tayi fix ya sauko har gadon bayanta abinda yafi tsana kenan daga mace too much of kwaliya da qarin gashi da farce ita kuma duk ta kware wurin yinsu "ita fa a ganinta tayi kyau da wannan shigar da kwaliyar da tai ?ya tmbayi kansa yana jan tsaki dan a idanunshi muni tayi masa barin ma rashin tsawon da Allah yayi mata ,shi kam yayi imani banci farin fatan da allah yayi mata da babu shegen nmj da zata dauki hankalinsa har ma ya tsaya bata lokacinsa wajen haukan shirme akanta ".
"kusan second goma ya dauka yana kallonta yana hukuntata da idanunshi kafin daga baya ya bude bakinsa Kmr baya son yin mgn " maid your business duk abinda zaki yi karki sake kuskure ambaton sunana cikin shirmenki me nace ? ya fad'a yana zaro mata ido "Kar...kar !! na sake ambaton sunanka kayi hakuri wannan ma kusku.....you're very stupid dake da kuskuren , daman kin saba this is not your first time koni sa,an wasanki ne ? da sauri ta girgiza masa kai ya gyara tsayuwarsa " ki dinga abu kamar wata mental sam sam baki da natsuwa crazy girl kawai ki godewa allah akwai abinda zanyi mai mahimanci dana tsaya naci ubanki guntuwar banza kawai ." ya fad'a yana sa kai ya hau sama ta sauke wani naunayen ajiyar zuciya aranta tace "oh my god you save me for the first time ,byn kmr second biyar ya sauko ya fice gbdy daga gidan .
Bayan fitarsa cikin bacin rai tace "ko kun tayani jin abinda ya fad'a? suka kwashe da wata mahaukaciyar dariya "wai kece mental crazy girl mara natsuwa a karshe wai guntuwar banza wallahi ni duk shi yafi bani dariya wai guntuwar banza cewar nuzla ta fad'a tana tafa hannu tana dariya "see me see trouble shi fa idan ba zagi ba babu abinda ya iya arayuwarsa dan wulakanci ma har da zagin halittar Allah cewar diyana "kunga karku qara mata bakinciki byn kunsan yau ranar farinciki ne gareta nana hauwa'u tayi mgnr tana mikar da maryam tsaye dan tunda ta durkushe kasa bata iya ta mike ba tsabar tsoro ."
Byn ta mike tsaye bisa kafafunta ta kallesu daya byn daya tana maka masu harara mai kunshe da bakinciki "gsky gbdy baku kyauta min ba, kuka barni ina ta faman zuba aka rasa wanda zai min alamar nayi shiru acikinku daman burinku yaci min mutunci kuyi dariya ko? Kema idan zakiyi magana next time ki dinga kallon kofar shigowa ba baya zaki bawa kofa ba in case inji cewar nuzla ,asra tace "au ke nan yanzu haushi kika ji da ba ki godewa allah ba kamar yadda yace dan da yanzu ba wannan labarin kike ba "na so oooo I thank god for saving me."
Bayan wani lokaci gidan mami ya cika da ya'yanta da jikokinta da wasu daga cikin jama'ar estate din parlour'n ya hargitse da hayaniyar mutane anci an sha anyi rawa hanan ta yanka cake haka ma maryam tare da daukar hotuna da vedios mutun biyu ne kawai acikin yammatan family's da basa cikin hotunan marigayiya mubina da sultana wacce Ke matakin karshe a jamiar cairo ."
na gode sosai da kulawa amman ki bar yesmin ki aiko mata da sabbin kayanta zuwa anjima zaa kawo hanan domin gabatar da birthday dinta "aunty abida tai murmushi "to ai shikenan mami zan aiko mata da...." shiru tayi sakamakon jiyo sautin muryarsa yana saukowa daga matattakala cike da izza da shan kamshi hannunwansa duka zube cikin aljihunsa wandonsa, yayinda iPod Ke manne da kunnensa yana amsa waya yesmin na ganinsa ta kwasa da gudu tana kiran sunansa "uncle AD! Hannunwansa duka yayi saurin zare wa daga cikin aljihun wondonsa ya dauketa yayi sama daita na second biyu sannan ya riketa a gefen jikinsa yana shafa fuskarta sai dai ko kadan babu alamun annuri akan a fuskarsa."
qarasa saukowa yayi ya wuce aunty abida da mami ya daurata akan wani dogon stood mai tsawo yana cigaba da wayarsa murmushi abida tayi najin dadi domin duk cikin jikiokin gidan baya daukar kowa sai yesmin kuma ta fahimci yana matukar qaunar yarinyar sosai hakan yasa itama take mugun qaunarsa fiyye da qaunar burinsu akansa."
a hankali ta qarasa inda yake tsaye "AD ..! ta kira sunansa " baki ga abinda nake yi bane ?ya fad'a a matukar hassale yana wasa da gashin yesmin."Taja bakinta tai shiru na second biyu sannan ta sake yunkurin sake yi masa magana ganin bakinsa bai motsi " uhm daman zan wuce ne ma nace mu gai..." bata kai ga qarasa abinda zata fad'a ba cak taga ya dauki yesmin ya sabata a kafad'arsa ya haura samansa a hankali ta juyo tana duban bayansa Yadda yake tafiya ma kawai duniya ne gabadayansa shi din mafarkin kowace mace dake numfashi a duniya ne shiyasa duk runtsi duk wuya sai burinsu ya cika akansa ."
Yesmin ta sakar wa mamanta murmushi tare dago mata hannu tana mata bye bye "abida Kiyi hakuri dan allah nasan Kinsan halin danuwanki ba tun yau ba "no mami ki daina bani hakuri ai idan da sabo na saba da halinsa ya zanyi da halin danuwana ?ni gabadaya abubuwansa basa damuna burgeni ma yake ."Masha allah haka ake so duk wani mutumin kirki ya kasance allah ya qara mana hakuri da zaman lafiya da junanmu "Ameen ta amsa ta juya ta fice daga part din hjy zulai ."
"Adam na bani matukar kunya mami ta fad'a a matukar fusace adaidai lokacin da mrym da nana hauwa'u suka dawo parlour'n sosai suna tmbyr ta "kunya kuma mami ?eh mana ku duba kuga yadda abida ta damu da shi amman shi bashi da abun wulakantawa kamarta ,ni na lura ma duk yafi tsanar ta akan kowa acikin family's din nan amman dan iskanci ya iya dauke mata diya ya wuce daita sama ." ta fad'a cike da takaici.
"ta nan bangaren ya Adam fa yana da gaskiya itama banda abunta taya tana matar aure zata dinga wani shishige masa ".?"Uhm auta ai ita ba da wata manufa take yin haka ba tana yi saboda yanuwantaka ne "kai mami kefa bakya fahimta ,wallahi munafuci ce da bakinciki ne taf acikin zuciyar wannan matar da kike kallo amman kin kasa ganewa yanzu da kin qare mata kallo murmushin yake tayi, waya san abinda ke zuciyarta "babu komai sai alkhairi ku dinga yiwa mutane fatan alkhairi ".
*******
Bayan kamar awa biyu da wasu mintuna ya fito sanye cikin wasu kananan kaya riga Orenge da white jeans kana ganin shigar kasan fita zai yi ,lokacin parlour'n Hjy Zulai ya soma cika da kawayen su maryam da yan'uwa sai dai parlour'n babu wani hayaniya a hankali suke komai sanin boss na gida da zarar zasu daga murya, sai maryam ta tsaidasu suna ganinsa kowannensu ya shiga hankalinsa tamkar basa da numfashi ."
yaja tsaki yana janye jikinsa dan kar jikinsa ya ta'ba na wata acikinsu ,ya nufi kofar fita nana hauwa'u da mrym suka hada ido tare da dagawa juna gira alamun jin dadi "nuzla tayi tsalle" yeeee ya Adam ya fita zamu sakata mu wala "tayi mgnr tmkr wata qaramar yarinya "ke dai bari nuzla wallahi tun dazu a firgice muke nida maryam ,wallahi gbdy bama cikin natsuwar mu tun dazu addua nake acikin zuciyata allah ya kawo dalilin da zaisa ya fita ya bar gidan gbdy ko ma sakata mu wala sai gashi allah ya amsa adduata, gashi ma ya fito ya ganmu dayawa bai ce komai ba wallahi baqaramin dadi naji ba inji cewar nana hauwa'u ."
Maryam tai juyi cikin doguwar rigar dake sanye ajikinta sannan ta tsaida kananun danunta akan nana hauwa'u "sister wannan yayan naki mai sufar zaki akwai shi da mugun iyayin tsiya sai dai fa yayi kyau sosai exactly irin mijin da nake muradin aure kenan amman samun irinsu da matukar wahala ,
Ina ma zan samu yadda yayi kyau din nan ace Ana's ne da yau mu dauki hotuna masu yawa mu daura a social media nasan da ba qaramin comments da like's zan samu ba." tunda ta fara magana ya dawo bata sani ba yana tsaye a bakin kofa sai faman zuba take "burin kowace mace a duniya ta samu miji kamarsa amman samun irinsu da wahala amman babu komai mayi hidima wa Allah mu samu a aljanna idan muna da rabo "
"Kun san wani abu dake bani driya dashi ? duk sukai shiru babu wacce tayi tari "abu kadan zai hade fuska ya kalli mutun ya disga mutun da kalmar nonsense , crazy girl " ta fad'a tana karairaya cak ta tsaya tana duban wadan da ke tsaye a gabanta ga mamakinta taga dukkaninsu babu wanda yayi dry Kmr yadda suka saba a duk sanda wani yayi irin maganarsa ."
a hankali ta juya bayanta cike da tsananin faduwar gaba aiko idanunta suka sauka akanshi yana mata wani irin kallo mai dauke da yawon tsanar da yayi mata ,da sauri ta zaro idanuwa waje tana kallonsa kmr a mafarki, ta lumshe idanunta na second daya ta bude taga dai tabbas shi din ne tsaye agabanta ,ta dan juya bayanta tana kallonsu Kmr zatai kuka."
Gbdy jikinta ya kama rawa a hankali ta sakê juyowa ta fuskancesa ta hade hannuwanta duka wuri daya tare da yin kasa har ta kai kasa muryarta na rawa "am very very so.." sorry " .
shiru yayi yana qare mata kallo tsab sanye take ckin doguwar rigar wanda hannunta daya long sleeve ne dayan kuma hamless gabday an canza mata kamani ta hanyar yi mata make up ga gashin kai tayi fix ya sauko har gadon bayanta abinda yafi tsana kenan daga mace too much of kwaliya da qarin gashi da farce ita kuma duk ta kware wurin yinsu "ita fa a ganinta tayi kyau da wannan shigar da kwaliyar da tai ?ya tmbayi kansa yana jan tsaki dan a idanunshi muni tayi masa barin ma rashin tsawon da Allah yayi mata ,shi kam yayi imani banci farin fatan da allah yayi mata da babu shegen nmj da zata dauki hankalinsa har ma ya tsaya bata lokacinsa wajen haukan shirme akanta ".
"kusan second goma ya dauka yana kallonta yana hukuntata da idanunshi kafin daga baya ya bude bakinsa Kmr baya son yin mgn " maid your business duk abinda zaki yi karki sake kuskure ambaton sunana cikin shirmenki me nace ? ya fad'a yana zaro mata ido "Kar...kar !! na sake ambaton sunanka kayi hakuri wannan ma kusku.....you're very stupid dake da kuskuren , daman kin saba this is not your first time koni sa,an wasanki ne ? da sauri ta girgiza masa kai ya gyara tsayuwarsa " ki dinga abu kamar wata mental sam sam baki da natsuwa crazy girl kawai ki godewa allah akwai abinda zanyi mai mahimanci dana tsaya naci ubanki guntuwar banza kawai ." ya fad'a yana sa kai ya hau sama ta sauke wani naunayen ajiyar zuciya aranta tace "oh my god you save me for the first time ,byn kmr second biyar ya sauko ya fice gbdy daga gidan .
Bayan fitarsa cikin bacin rai tace "ko kun tayani jin abinda ya fad'a? suka kwashe da wata mahaukaciyar dariya "wai kece mental crazy girl mara natsuwa a karshe wai guntuwar banza wallahi ni duk shi yafi bani dariya wai guntuwar banza cewar nuzla ta fad'a tana tafa hannu tana dariya "see me see trouble shi fa idan ba zagi ba babu abinda ya iya arayuwarsa dan wulakanci ma har da zagin halittar Allah cewar diyana "kunga karku qara mata bakinciki byn kunsan yau ranar farinciki ne gareta nana hauwa'u tayi mgnr tana mikar da maryam tsaye dan tunda ta durkushe kasa bata iya ta mike ba tsabar tsoro ."
Byn ta mike tsaye bisa kafafunta ta kallesu daya byn daya tana maka masu harara mai kunshe da bakinciki "gsky gbdy baku kyauta min ba, kuka barni ina ta faman zuba aka rasa wanda zai min alamar nayi shiru acikinku daman burinku yaci min mutunci kuyi dariya ko? Kema idan zakiyi magana next time ki dinga kallon kofar shigowa ba baya zaki bawa kofa ba in case inji cewar nuzla ,asra tace "au ke nan yanzu haushi kika ji da ba ki godewa allah ba kamar yadda yace dan da yanzu ba wannan labarin kike ba "na so oooo I thank god for saving me."
Bayan wani lokaci gidan mami ya cika da ya'yanta da jikokinta da wasu daga cikin jama'ar estate din parlour'n ya hargitse da hayaniyar mutane anci an sha anyi rawa hanan ta yanka cake haka ma maryam tare da daukar hotuna da vedios mutun biyu ne kawai acikin yammatan family's da basa cikin hotunan marigayiya mubina da sultana wacce Ke matakin karshe a jamiar cairo ."