Sashe 11
Mar'adam's Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Naunayen ajiyar zuciya nuzla da maryam suka sauke atare suna dafe qirji "marsi wallahi ba qaramin tsorata nayi ba ,koni kusan nafiki tsorata wallahi kadan ya rage ban saki fitsari ajiki ba qaramin saa muka ci ba da yau mun sha maruka suka kwashe da dariya "kinga bari na wuce bazan iya jiran Aunty shahida ba daman nazo karban test din hjyrmu ne nace nazo mu gaisa kinga wucewata sai mun hadu a gida ta zame hannunta dake cikin na maryam ta wuce tana daga mata hannu , maryam ta koma cikin office zaman jiran Aunty shahida ."
Bai Dade da wucewa ba doctor shahida ta dawo ta ga wayam bashi Babu alamunsa "sarkin zuciya halan ya gaji ya wuce "eh Maryam ta fada muryarta a sanyaye "okay ta shiga tattara kayayyankinta muje kou daman akwai maganar dana so muyi mu uku Amman zanzo gobe inshallahu idan na tashi daga aiki muyi a gida "magana kuma aunty.?"ta tmbyeta a tsaro ce .
"Eh!
" wacce magana ce haka Kuma har da ya adam zaayi ?aunty shahida tace ",magana ce me mahimmam ci , dan girman Allah aunty shahida wallahi bana son duk abinda zai hadani dashi nifa tsoro yake bani culmdown my sister ki cire wannan tsoro ba wani Abu bane face alkhairi shiru mrym tayi tana nazarin maganar aunty da tunanin wacce magana ce wannan da har sai anyita da ya Adam Kuma tace alkhairi ne ...?
suna fitowa haraban asibinti suga direbansa na jiransu "a ruwa Ina mai gidanka ? sai daya rusuna mata sannan yace "ya kira anzo an daukesa da wata motar aunty shahida ta girgiza Kai ta shiga mota ita da maryam inda take fad'a mata zuwan nuzla "Ayya kanwata ai kuwa na gode sosai itama kuwa ina son ganinta nan hankalin maryam ya dan kwanta jin har da nuzla sai dai har sanda a ruwa ya sauke aunty shahida a kofar gidanta zuciyar mrym bata bar Saka da warwara ba Allah Allah take gobe tayi taji ko meye .."
washegari da misalin karfe goma na safe sakon mutuwar sadiya ne ya riski doctor shahida, tayi matukar firgita da Jin wannan mummunar labari saboda cewar da akayi yankar rago akayi mata ta zabura ta mike daga zaunen da take jikinta na rawa ......."
Mmn sudais
💗💗💗💗💗💗
MAR'ADAMS
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
Book one
Free page
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
Arewabooks username
Ayshabagudo
bismillahirrahmanirrahim
Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a tura 09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.
Page4
"Wani irin gumi ke tsatsafowa ajikin aunty shahida yayinda zuciyarta ta dinga bugawa da karfi fiyye da kaida ,nan take ta mike tsaye ta shiga zariya a office ta kasa zaune ta kasa tsaye tana sake jin wani sabon tashin hankali tana cikin wannan halin sai ga doctor sa'a ta shigo a rud'e ta tsaya suna kallon juna yanayin doctor shahida ya tabbatar mata taji abinda ya shigo daita office din dan duk ta fita haiyacinta ,a matukar tsorace aunty shahida take kallonta qirjinta na dokawa "nasan kinji abinda ya shigo dani ? wai an yiwa sadear yankan rago a gidansu."
har lokacin fargaba da tashin hankali bai bar gangar jikin aunty shahida ba ,da kyar ta iya motsa labbanta "yanzu doctor zinnira ta kirani take fad'a min wannan mummunar tashin
hankali alamarin nan ya d'aure min Kai matuka ,
hakika mutuwar sadear ya gigitani jiya fa iwar haka muna tare daita har tana cewa zatayi magana mai mahimmanci dani yau idan mun
had'u ko me zata fada min ? ta k'arasa maganar idanunta na ciccikowa da ruwan hawaye "gbdy mutuwar mubina ce ta dawo min , Allah sarki rayuwa , Allah ya jikansu ya tona asirin duk wanda yayi sanadiyyar barinsu duniya , "duniyar nan ma guda nawa take da zaka kashe dan'uwanka ?cewar doctor sa'a "ya kamata muje gidansu yanzu ko ? "Eh ! wannan gaskiya ne ya kamata muje " da sauri aunty shahida ta tattara abubuwanta dan bata Jin zata dawo asibiti daga can gidan hajiya zata wuce doctor sa'a ta nufi kofar fita itama aunty shahida ta biyo bayanta da s auri ta rufa mata baya suka jera tana kokarin neman number doctor zinnira suje tare ."
"Kai tsaye gidansu sadear dake ijora olopa
suka nufa a kofar gidan suka iske 'yansanda suna tambayar aminu yayan sadear yadda abun ya kasance "to ni dai bazan qarar da komai ba , kawai dai na tashi da asuba na shiga d'akinta Inda take kwana tare da yarana guda biyu domin suyi sallah kawai naga gawarta cikin jini amman babban yarona sadi yace yaga bayan matar Kuma ya ganeta duk da jikinta lullube yake da bakin kaya ba'a iya ganin komai nata ".ya qarasa maganar Idanunshi na sauya kala." yauwa haka muke so yanzu Ina yaron yake ? police officer ya tambayi aminu yana gyara tsayuwarsa " kan aminu na kasa hawaye na tsiyaya daga idanunshi cikin rawar murya yace "yana ciki gida " girgiza Kai aunty shahida tayi cike da tausayawa masa ,."
a tsanake suka gaisa sannan gbdy suka had'a baki da doctor sa'a da dr zinnira sukai masa gaisuwa "aminu ya qarin hakurinmu Allah ya jikan sadear Allah yayi mata rahma halinta na gari ya bita "Ameen ya Allah , na gode Allah ya bada lada "Allah ya tona asiri duk wanda keda sa hannu a kisan sadear ya sake amsawa da" amen
na gode Kwarai da gaske yana kukan an cucesa an rabashi da yar'uwarsa tilo , a lisafinsa yanzu tayi awa hud'u a kabarinta shiru yayi yana juya girman alamrin zuciyarsa na zafin da bai san ranar dainawa ba ."
"Nan su aunty shahida suka barsu tsaye suka shiga cikin gidan suka nufi bangaren yayan sadear Inda suka tadda tsirarun mutane zaune
a cikin d'akin ana karba gaisuwa ,a natse suka gaisa da mutane tare da yi musu gaisuwa suka zauna Inda ake ta jimamin mutuwar kowa na fad'ar albarkacin bakinsa ,wasu na cewa ai hadiza ce ta kasheta tunda daman ta furta cewar itace zataga bayanta a bayyanan nasi ,yayinda wasu na cewa ba lallai bane ya kasance itace ta kasheta ."
Suna zaune police officers suka shigo tare da
aminu da yaronsa sadi dan kimani shekaru goma shabiyu yana musu bayanin wacce ya gani ."
'yansanda na sauraron yaron daki daki gefe guda kuma suna dudduba gidan a karshe suka tsaya a kofar d'akinsu hadiza tare da tambayar wacce ake zargi da aikata kisan ."
batare da 'bata lokaci ba akayi sallama a bakin kofar d'akinsu, hadiza kam tunda taji sallama police cikinta ya duri ruwa ta soma juya Kai zuciyarta na tsinkewa dan tunda akayi mutuwar take cikin tsoro da matsanacin firgici mara iyaka gabadaya komai nata ya tsaya cak ."mahaifiyarta ce ta amsa sallamar tana fitowa daga cikin d'akin "muna son ganin hadiza ko tana ciki ?"."eh ! tana ciki ta fad'a muryarta na d'an rawa "hadiza ki fito ana son ganinki da kyar hadiza ta fito kamar wacce kwai ya fashewa aciki ta tsaya a bakin kofar d'akinsu , kana kallonta zaka fahimci a tsorace take , sai da suka mata duban tsanake sannan daya daga cikin police din yace "kece hadiza ko ? ta gyada masa Kai alamun "eh! gabanta na faduwa da sauri da sauri suka ce "muje akwai wasu tambayoyi da zamu miki a office dinmu ."
"akan wani laifi kenan? mahaifiyarta tayi
karfin halin tambayarsu". idan muje office
dinmu kwaji akan wani laifi ne " suka tasa keyarta gaba mahaifiyarta ta biyosu da sauri
tana cewa "bazan bari ku tafi min da yarinya ba ku zubar mata da mutunci ba ." jin maganar mahaifiyarta yasa hadiza ta tsaya cak taki cigaba da tafiya police suka ce "muje ko!" "shiru tayi jikinta na rawa taki motsawa daga Inda take aiko daya daga cikin yar sanda mace ta rike tsintsiyar hannunta "zaki da girma da arziki ko kuwa mu tafi dake ta karfin tsiya ? "cike da tashin hankali hadiza ta fixge hannunta daga hannun yarsanda tare da marairaice fuska kamar zatayi kuka "ni bazani koina ba har sai na san dalilin da yasa zaku tafi dani office dinku ". zata sake magana suka daura bakin bindiga keyarta "idan kika sake furta wata Kalma zamu sakar miki wuta mu tasheki aiki," oya muje "tsimi tsimi hadiza ta soma tafiya mutane gidan na kallonta cikin tsananin farinciki dan daman taadabi kowa acikin gidan kowa tsoronta yake ."
"wani mummunar tashin hankali ya shigi mahaifiyar hadiza da hadizan karon kanta, ana k'okarin turata cikin motar 'yansanda su aunty shahida suka fito suka kama gabansu zuciyoyinsu cike da tsoro da fargaba ,direban aunty shahida ya sauketa a kofar gidansu sannan ta bashi umarnin ya kai doctor sa'a da zinnira ya dawo, suka yi sallama da abokan aikinta da zumar sai sun had'u gobe , Jiki a sanyaye aunty shahida ta shiga cikin tangamemen falon mahaifiyarta parlour'n shiru babu alamun akwai wani bil adama acikinsa hatta 'yan aikin gidan bata ji motsinsu ba ."
Bai Dade da wucewa ba doctor shahida ta dawo ta ga wayam bashi Babu alamunsa "sarkin zuciya halan ya gaji ya wuce "eh Maryam ta fada muryarta a sanyaye "okay ta shiga tattara kayayyankinta muje kou daman akwai maganar dana so muyi mu uku Amman zanzo gobe inshallahu idan na tashi daga aiki muyi a gida "magana kuma aunty.?"ta tmbyeta a tsaro ce .
"Eh!
" wacce magana ce haka Kuma har da ya adam zaayi ?aunty shahida tace ",magana ce me mahimmam ci , dan girman Allah aunty shahida wallahi bana son duk abinda zai hadani dashi nifa tsoro yake bani culmdown my sister ki cire wannan tsoro ba wani Abu bane face alkhairi shiru mrym tayi tana nazarin maganar aunty da tunanin wacce magana ce wannan da har sai anyita da ya Adam Kuma tace alkhairi ne ...?
suna fitowa haraban asibinti suga direbansa na jiransu "a ruwa Ina mai gidanka ? sai daya rusuna mata sannan yace "ya kira anzo an daukesa da wata motar aunty shahida ta girgiza Kai ta shiga mota ita da maryam inda take fad'a mata zuwan nuzla "Ayya kanwata ai kuwa na gode sosai itama kuwa ina son ganinta nan hankalin maryam ya dan kwanta jin har da nuzla sai dai har sanda a ruwa ya sauke aunty shahida a kofar gidanta zuciyar mrym bata bar Saka da warwara ba Allah Allah take gobe tayi taji ko meye .."
washegari da misalin karfe goma na safe sakon mutuwar sadiya ne ya riski doctor shahida, tayi matukar firgita da Jin wannan mummunar labari saboda cewar da akayi yankar rago akayi mata ta zabura ta mike daga zaunen da take jikinta na rawa ......."
Mmn sudais
💗💗💗💗💗💗
MAR'ADAMS
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
Book one
Free page
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
Arewabooks username
Ayshabagudo
bismillahirrahmanirrahim
Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a tura 09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.
Page4
"Wani irin gumi ke tsatsafowa ajikin aunty shahida yayinda zuciyarta ta dinga bugawa da karfi fiyye da kaida ,nan take ta mike tsaye ta shiga zariya a office ta kasa zaune ta kasa tsaye tana sake jin wani sabon tashin hankali tana cikin wannan halin sai ga doctor sa'a ta shigo a rud'e ta tsaya suna kallon juna yanayin doctor shahida ya tabbatar mata taji abinda ya shigo daita office din dan duk ta fita haiyacinta ,a matukar tsorace aunty shahida take kallonta qirjinta na dokawa "nasan kinji abinda ya shigo dani ? wai an yiwa sadear yankan rago a gidansu."
har lokacin fargaba da tashin hankali bai bar gangar jikin aunty shahida ba ,da kyar ta iya motsa labbanta "yanzu doctor zinnira ta kirani take fad'a min wannan mummunar tashin
hankali alamarin nan ya d'aure min Kai matuka ,
hakika mutuwar sadear ya gigitani jiya fa iwar haka muna tare daita har tana cewa zatayi magana mai mahimmanci dani yau idan mun
had'u ko me zata fada min ? ta k'arasa maganar idanunta na ciccikowa da ruwan hawaye "gbdy mutuwar mubina ce ta dawo min , Allah sarki rayuwa , Allah ya jikansu ya tona asirin duk wanda yayi sanadiyyar barinsu duniya , "duniyar nan ma guda nawa take da zaka kashe dan'uwanka ?cewar doctor sa'a "ya kamata muje gidansu yanzu ko ? "Eh ! wannan gaskiya ne ya kamata muje " da sauri aunty shahida ta tattara abubuwanta dan bata Jin zata dawo asibiti daga can gidan hajiya zata wuce doctor sa'a ta nufi kofar fita itama aunty shahida ta biyo bayanta da s auri ta rufa mata baya suka jera tana kokarin neman number doctor zinnira suje tare ."
"Kai tsaye gidansu sadear dake ijora olopa
suka nufa a kofar gidan suka iske 'yansanda suna tambayar aminu yayan sadear yadda abun ya kasance "to ni dai bazan qarar da komai ba , kawai dai na tashi da asuba na shiga d'akinta Inda take kwana tare da yarana guda biyu domin suyi sallah kawai naga gawarta cikin jini amman babban yarona sadi yace yaga bayan matar Kuma ya ganeta duk da jikinta lullube yake da bakin kaya ba'a iya ganin komai nata ".ya qarasa maganar Idanunshi na sauya kala." yauwa haka muke so yanzu Ina yaron yake ? police officer ya tambayi aminu yana gyara tsayuwarsa " kan aminu na kasa hawaye na tsiyaya daga idanunshi cikin rawar murya yace "yana ciki gida " girgiza Kai aunty shahida tayi cike da tausayawa masa ,."
a tsanake suka gaisa sannan gbdy suka had'a baki da doctor sa'a da dr zinnira sukai masa gaisuwa "aminu ya qarin hakurinmu Allah ya jikan sadear Allah yayi mata rahma halinta na gari ya bita "Ameen ya Allah , na gode Allah ya bada lada "Allah ya tona asiri duk wanda keda sa hannu a kisan sadear ya sake amsawa da" amen
na gode Kwarai da gaske yana kukan an cucesa an rabashi da yar'uwarsa tilo , a lisafinsa yanzu tayi awa hud'u a kabarinta shiru yayi yana juya girman alamrin zuciyarsa na zafin da bai san ranar dainawa ba ."
"Nan su aunty shahida suka barsu tsaye suka shiga cikin gidan suka nufi bangaren yayan sadear Inda suka tadda tsirarun mutane zaune
a cikin d'akin ana karba gaisuwa ,a natse suka gaisa da mutane tare da yi musu gaisuwa suka zauna Inda ake ta jimamin mutuwar kowa na fad'ar albarkacin bakinsa ,wasu na cewa ai hadiza ce ta kasheta tunda daman ta furta cewar itace zataga bayanta a bayyanan nasi ,yayinda wasu na cewa ba lallai bane ya kasance itace ta kasheta ."
Suna zaune police officers suka shigo tare da
aminu da yaronsa sadi dan kimani shekaru goma shabiyu yana musu bayanin wacce ya gani ."
'yansanda na sauraron yaron daki daki gefe guda kuma suna dudduba gidan a karshe suka tsaya a kofar d'akinsu hadiza tare da tambayar wacce ake zargi da aikata kisan ."
batare da 'bata lokaci ba akayi sallama a bakin kofar d'akinsu, hadiza kam tunda taji sallama police cikinta ya duri ruwa ta soma juya Kai zuciyarta na tsinkewa dan tunda akayi mutuwar take cikin tsoro da matsanacin firgici mara iyaka gabadaya komai nata ya tsaya cak ."mahaifiyarta ce ta amsa sallamar tana fitowa daga cikin d'akin "muna son ganin hadiza ko tana ciki ?"."eh ! tana ciki ta fad'a muryarta na d'an rawa "hadiza ki fito ana son ganinki da kyar hadiza ta fito kamar wacce kwai ya fashewa aciki ta tsaya a bakin kofar d'akinsu , kana kallonta zaka fahimci a tsorace take , sai da suka mata duban tsanake sannan daya daga cikin police din yace "kece hadiza ko ? ta gyada masa Kai alamun "eh! gabanta na faduwa da sauri da sauri suka ce "muje akwai wasu tambayoyi da zamu miki a office dinmu ."
"akan wani laifi kenan? mahaifiyarta tayi
karfin halin tambayarsu". idan muje office
dinmu kwaji akan wani laifi ne " suka tasa keyarta gaba mahaifiyarta ta biyosu da sauri
tana cewa "bazan bari ku tafi min da yarinya ba ku zubar mata da mutunci ba ." jin maganar mahaifiyarta yasa hadiza ta tsaya cak taki cigaba da tafiya police suka ce "muje ko!" "shiru tayi jikinta na rawa taki motsawa daga Inda take aiko daya daga cikin yar sanda mace ta rike tsintsiyar hannunta "zaki da girma da arziki ko kuwa mu tafi dake ta karfin tsiya ? "cike da tashin hankali hadiza ta fixge hannunta daga hannun yarsanda tare da marairaice fuska kamar zatayi kuka "ni bazani koina ba har sai na san dalilin da yasa zaku tafi dani office dinku ". zata sake magana suka daura bakin bindiga keyarta "idan kika sake furta wata Kalma zamu sakar miki wuta mu tasheki aiki," oya muje "tsimi tsimi hadiza ta soma tafiya mutane gidan na kallonta cikin tsananin farinciki dan daman taadabi kowa acikin gidan kowa tsoronta yake ."
"wani mummunar tashin hankali ya shigi mahaifiyar hadiza da hadizan karon kanta, ana k'okarin turata cikin motar 'yansanda su aunty shahida suka fito suka kama gabansu zuciyoyinsu cike da tsoro da fargaba ,direban aunty shahida ya sauketa a kofar gidansu sannan ta bashi umarnin ya kai doctor sa'a da zinnira ya dawo, suka yi sallama da abokan aikinta da zumar sai sun had'u gobe , Jiki a sanyaye aunty shahida ta shiga cikin tangamemen falon mahaifiyarta parlour'n shiru babu alamun akwai wani bil adama acikinsa hatta 'yan aikin gidan bata ji motsinsu ba ."