Sashe 42
Mar'adam's Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Soyayya ta sake yin karfi a tsakanin ussein da bilkisu dan babu abinda barinsa gidansu bilkisu ya janyo sai tabarbarewar rayuwar bilkisu dan a tunanina ussein ya fara saduwa da bilkisu batare da aure ba ni kaina alokacin naso ace iyayenta sun barta ta aureshi tunda ita taji kuma tagani amman mutanen nan suka ki saboda kyamar talaka , dan da irin rayuwar da suke gara ace aure sukayi, bazan ta'ba mantawa ba wata rana bilkisu ta sameni tana kuka na tmbyeta bata boye min ba ta fada min ciki gareta nan take na shiga damuwa mai tsanani nace "haba bilkisu me yasa zaki sakewa nmj jiki haka ?bakya jin tausayin iyayenki da yan'uwanki bakya gudun ranar da ussein zai juya miki baya ?ina ta mata fad'a Kmr kanwata ta jini ita km tana kuka tace ."na taimaketa acire mata cikin nace babu ruwana bazan saka hannu a kashe rai ba ,muna cikin wannan halin hjy ta shigo ashe taji duk mgnr mu itama cewa tayi abarshi kar acire taje gida zata samu iyayenta sai ayi mgnr aure kawai abu ya bani mamaki kamar wasu yoroba tunda sune ake irin wannan rayuwar dasu sai kayi ciki zaa yi aure km su yin ciki ba wani aibu bane a wajensu murna ma zaayi da samunsa tun daga nan na fahimci duk abinda ussein yake da saka hannun hjy ciki ."
Tô tun daga ranar ban sake saka bilkisu acikin idanuna ba a she byn ta bar wajena ussein ya bata maganin zubar da ciki ta sha koda ta koma gida sai ciwon ciki kwana tayi tana murkususu ciwo har garin allah ya waye ,cikin yaki fita ga ciki yaki daina ciwo iyayenta dai suka gaji suka kira doctor ya dubata byn ya gama dubata ya rubuta mata scan tô a wajen scan ne likita yaga ciki a mahaifarta tunda likita ya soma bayani mahaifiyarta ta rikice ta dimauce ta kasa gane takamaiman abinda yake fada ganin ta rude yace mata wani abu ya gani me kama da gas a mahaifarta amman ta kira wani daga gida yazo nan ta kira Aisha yayar bilkisu hankalinta a tashe tazo ta samu hjy rahma a reception zaune tayi tagumi bilkisu zaune a gefenta cikin tsoro da fargaba scan taso cikin ya fita cikin sauki batare da kowa yasani ba hjy rahma tace Aisha tashiga taji me doctor yake nufi da gas din da ya gani a mahaifar bilkisu ta shiga nan likita ya fad'a mata komai itama tashin hankali tashiga mai tsanani amman sai ta boye ta fito tana cewa uwar ulcer ke damunta nan hankalin mahaifiyarsu ya dan kwanta suka koma gida ."
Aisha ta kira bilkisu zuwa gidanta tana qarasowa bata tsaya wata wata ba ta rufeta da duka sai datayi mata mai isarta kamar zata kasheta sannan ta barta byn ta gama dukanta ta kira kaf yan dakinsu ta sheida masu sannan tasa akayi mata wankin ciki aka cire cikin lokacin da hjytr ussein taji babu cikin Kmr ta mutu dan bakinciki har da kuka tayi an cire mata jikanta dan karfin halin irin nata har da tmbyr bilkisu tayi wa ya cire mata jikanta ita km kuruciya ta fad'a mata tun daga lokacin hjy ta tsani Aisha da yan gidansu bilkisu amman km tana son bilkisu ace warta bazata tsaneta ba dan tana son danta."
Hajiya rahma ta lura tun da bilkisu ta dawo daga gidan Aisha ta warke sumul babu kwana ciwon ciki ta cigaba da abubuwanta sai dai Aisha ta kira hjy rahma tace kar a sake barin bilkisu fito koina har sanda mubarak zai dawo a daura masu aure abinda bilkisu ta tsani ji kenan dan ta tsani mubarak tsana mai girma bata ma son ana yi mata maganarsa karki ce shima mubarak din mummuna ne dogo ne sosai Kmr ussein sai dai shi baki ne kyakkyawan gaske dan sai dana sa ta nuna min hotonsa a istagram
an kafa wa bilkisu takunkunmi rashin fita koina hatta islamiyya ta daina zuwa alokacin sai datayi wata uku babu shiga babu fita kawai tana gida zaune km babu waya a hannunta an kwace da wayar hjy rahma take mgn da mubarak ."
Ganin Kmr ta kwantar da kai suna soyayya da mubarak Kmr gske yasa mahaifiyarta ta dauka ta cire komai aranta kuma taji dadin hk kulawa da soyayyarta ya qaru ta zaunar daita tayita nuna mata illar ussein tana qawata mata mubarak zataji dadin rayuwa agidan mubarak alokacin ta tmbayeta ta yarda zata auri mubarak tace eh ta amince wanda ba haka bane acikin ranta wata rana yan'uwanta gbdy suka zo gidan suna zaune a falon mahaifiyarsu yayanta abubakar wanda ya kasance first born a dakinsu yace a barta ta cigaba da rayuwata ta koma islamiyya Kmr kowa dan lokacin saukar alqurninsu ya kusa duk da bata zuwa baa cire sunanta acikin yan walima ba ba dan me ma zaa hanata rayuwa sbd wani matsiyacin banza Aisha da sauran yanuwata mata sukace a'a basu yarda da fitarta koina ba shi km yace abashi dalili gbdy suka kasa sheida masa dalili su dan haka yace dole ta koma islamiyya nasan kuna tunani ko zata hadu da wannan yaron ne yace su barta dashi idan ta isa tayi Kuskuren haduwa da ussein nan take uwar tace "ai bilkisunta ta canza bama zata kunyatata ba yanzu mubarak ne agabanta ."
Cikin satin aka dinka mata sabon uniform ta fara zuwa islamiyya Kmr abun arziki sai dai aranar ta samu waya ta kirasa bai shiga ba sai ta kirani nan na tmbyeta kwana biyu da halin da take ciki ,bata boye min komai ba a karshe tace na fadawa ussein ya kunna wayarsa nace mata "to! na qara da yi mata fad'a kar ta sake yarda dashi tace taji nan fa suka sake din kewa da ussein soyayya ta sake karfi har tafi nada da zara ta fito daga gida suke haduwa dashi km ni na tabbatarwa kaina bazasu ga junansu su bar junansu hk ba tunda sun dandani juna dole sai sunyi wani abu duk da shiedar zina tana da wahala "to ! bazan manta ba ranar wata asabar da safe ta fito daga gidansu da nufin zuwa islamiyya kai tsaye dakin ussein ta zarto ashe ana biye daita abaya batasani ba har ta shiga dakinsa tana shiga suka fara abinda suka saba suna cikin wannan halin sai shigowar mutanen gidansu sukaji tana rungume ajikinsa aiko ranar munga tashin hankalin da bamu ta'ba gani ba ."
Mmn sudais
💗💗💗💗💗💗
MAR'ADAMS
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
AREWABOOKS USERNAME
AYSHAABAGUDO
bismillahirrahmanirrahim
Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.
Page 18
"wato afa akan dai yarinyar nan ce da nazo akanta yar kanin mijina daya mutu ya barmana amatsayin riko to malam kamar yadda kasani banason yarinyar nan na tsani na ganta dan ina ji ajikina akwai nasarori da anan gaba zata iya samu domin soyayyar da mutane suke nuna mata kamar ma aikinka na farko bai ci ba, yanzu haka samari sunfi biyar da suka nuna suna sonta sai dai dadin abun da zarar sun zo lokaci kad'an sai su gudu ."
"to ga aikin nan yaci zaki ce kamar aiki bai ci ba , ai haka zasu dinga zuwa suna 'bata mata lokaci suna wucewa batare da tasamu wanda zai aureta ba babu fa wanda zai like mata acikinsu sai matsiyaci da zarar masu arziki sunzo zasu gudu ."
"Ai ni ba abinda nake só kenan ba ,ai bana son ko matsiyaci ma yazo wajenta nafi son ta qare rayuwarta a kaskance a bauta da wahala , sai tawa yar saurayin da yake sonta mutun d'aya ne kuma ba wani mai abun kirki bane gashi kace yarinyata zata samu farinjin samari masu kyau da kudi sai gashi sa'banin haka nake gani madadin maryama tayi bakin jini acikin mutane da samari duk banga haka ba ."
"kullum farinjinta sake qaruwa yake jamaa suna matukar qaunarta basa son kula ya'yana koina akaje sai dai ace a gaishe da maryama amman banda ya'yana , wani abun bakinciki afa har yaran nawa suma kullum maryama , suna matukar sonta sunki su gane ita din matsalarsu ce, ko wani abu nayi mata sai dai kaji suna min fad'a suna nuna min rashin daidai nan ta tsaya ta sauke numfashi da ajiyar zuciya ,afa yace "to yanzu ki takaita matsalarki me kike son ayi ?
Aunty salma ta gyara zama tace "ina son a fara rabata da ya'yana ina son naji sun tsaneta fiyye da yadda nake jin tsanarta acikin raina wannan shine kawai muradina kafin nazo neman wani bukatar ."afa yayi murmushi yace "ai wannan shi yafi komai sauki ki tafi gida kawai zaki ga aiki da cikawa cikin sati biyu masu zuwa , amman ina son ki dawo kafin kwanakin su cika akwai abinda zan baki indai har na baki ki kai amfani dashi magana ta qare amman yanzu zan fara jaraba 'yan abinda bazaa rasa ba ."
aunty salma tayi godiya ta ajiye masa kudi ta fice tana faman zuba godiya tana cigaba da zagi da maseefar kiyayyarta da maryama har ta fice daga gidan afa ta dawo gida tana saka da warwara dan ita ko kashe maryama afa zai yi tana só saboda tsanar datai mata yarinya sai kace lu'u lu'u ai muddin tana cikin gidan sai ya'yanta sun rigata samun gidan aure kafin tayi ,idan kuma har zata yi auren zata sa afa yayi mata aikin da zata auri matsiyacin daya fi ubanta talauci ."
Tô tun daga ranar ban sake saka bilkisu acikin idanuna ba a she byn ta bar wajena ussein ya bata maganin zubar da ciki ta sha koda ta koma gida sai ciwon ciki kwana tayi tana murkususu ciwo har garin allah ya waye ,cikin yaki fita ga ciki yaki daina ciwo iyayenta dai suka gaji suka kira doctor ya dubata byn ya gama dubata ya rubuta mata scan tô a wajen scan ne likita yaga ciki a mahaifarta tunda likita ya soma bayani mahaifiyarta ta rikice ta dimauce ta kasa gane takamaiman abinda yake fada ganin ta rude yace mata wani abu ya gani me kama da gas a mahaifarta amman ta kira wani daga gida yazo nan ta kira Aisha yayar bilkisu hankalinta a tashe tazo ta samu hjy rahma a reception zaune tayi tagumi bilkisu zaune a gefenta cikin tsoro da fargaba scan taso cikin ya fita cikin sauki batare da kowa yasani ba hjy rahma tace Aisha tashiga taji me doctor yake nufi da gas din da ya gani a mahaifar bilkisu ta shiga nan likita ya fad'a mata komai itama tashin hankali tashiga mai tsanani amman sai ta boye ta fito tana cewa uwar ulcer ke damunta nan hankalin mahaifiyarsu ya dan kwanta suka koma gida ."
Aisha ta kira bilkisu zuwa gidanta tana qarasowa bata tsaya wata wata ba ta rufeta da duka sai datayi mata mai isarta kamar zata kasheta sannan ta barta byn ta gama dukanta ta kira kaf yan dakinsu ta sheida masu sannan tasa akayi mata wankin ciki aka cire cikin lokacin da hjytr ussein taji babu cikin Kmr ta mutu dan bakinciki har da kuka tayi an cire mata jikanta dan karfin halin irin nata har da tmbyr bilkisu tayi wa ya cire mata jikanta ita km kuruciya ta fad'a mata tun daga lokacin hjy ta tsani Aisha da yan gidansu bilkisu amman km tana son bilkisu ace warta bazata tsaneta ba dan tana son danta."
Hajiya rahma ta lura tun da bilkisu ta dawo daga gidan Aisha ta warke sumul babu kwana ciwon ciki ta cigaba da abubuwanta sai dai Aisha ta kira hjy rahma tace kar a sake barin bilkisu fito koina har sanda mubarak zai dawo a daura masu aure abinda bilkisu ta tsani ji kenan dan ta tsani mubarak tsana mai girma bata ma son ana yi mata maganarsa karki ce shima mubarak din mummuna ne dogo ne sosai Kmr ussein sai dai shi baki ne kyakkyawan gaske dan sai dana sa ta nuna min hotonsa a istagram
an kafa wa bilkisu takunkunmi rashin fita koina hatta islamiyya ta daina zuwa alokacin sai datayi wata uku babu shiga babu fita kawai tana gida zaune km babu waya a hannunta an kwace da wayar hjy rahma take mgn da mubarak ."
Ganin Kmr ta kwantar da kai suna soyayya da mubarak Kmr gske yasa mahaifiyarta ta dauka ta cire komai aranta kuma taji dadin hk kulawa da soyayyarta ya qaru ta zaunar daita tayita nuna mata illar ussein tana qawata mata mubarak zataji dadin rayuwa agidan mubarak alokacin ta tmbayeta ta yarda zata auri mubarak tace eh ta amince wanda ba haka bane acikin ranta wata rana yan'uwanta gbdy suka zo gidan suna zaune a falon mahaifiyarsu yayanta abubakar wanda ya kasance first born a dakinsu yace a barta ta cigaba da rayuwata ta koma islamiyya Kmr kowa dan lokacin saukar alqurninsu ya kusa duk da bata zuwa baa cire sunanta acikin yan walima ba ba dan me ma zaa hanata rayuwa sbd wani matsiyacin banza Aisha da sauran yanuwata mata sukace a'a basu yarda da fitarta koina ba shi km yace abashi dalili gbdy suka kasa sheida masa dalili su dan haka yace dole ta koma islamiyya nasan kuna tunani ko zata hadu da wannan yaron ne yace su barta dashi idan ta isa tayi Kuskuren haduwa da ussein nan take uwar tace "ai bilkisunta ta canza bama zata kunyatata ba yanzu mubarak ne agabanta ."
Cikin satin aka dinka mata sabon uniform ta fara zuwa islamiyya Kmr abun arziki sai dai aranar ta samu waya ta kirasa bai shiga ba sai ta kirani nan na tmbyeta kwana biyu da halin da take ciki ,bata boye min komai ba a karshe tace na fadawa ussein ya kunna wayarsa nace mata "to! na qara da yi mata fad'a kar ta sake yarda dashi tace taji nan fa suka sake din kewa da ussein soyayya ta sake karfi har tafi nada da zara ta fito daga gida suke haduwa dashi km ni na tabbatarwa kaina bazasu ga junansu su bar junansu hk ba tunda sun dandani juna dole sai sunyi wani abu duk da shiedar zina tana da wahala "to ! bazan manta ba ranar wata asabar da safe ta fito daga gidansu da nufin zuwa islamiyya kai tsaye dakin ussein ta zarto ashe ana biye daita abaya batasani ba har ta shiga dakinsa tana shiga suka fara abinda suka saba suna cikin wannan halin sai shigowar mutanen gidansu sukaji tana rungume ajikinsa aiko ranar munga tashin hankalin da bamu ta'ba gani ba ."
Mmn sudais
💗💗💗💗💗💗
MAR'ADAMS
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
AREWABOOKS USERNAME
AYSHAABAGUDO
bismillahirrahmanirrahim
Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.
Page 18
"wato afa akan dai yarinyar nan ce da nazo akanta yar kanin mijina daya mutu ya barmana amatsayin riko to malam kamar yadda kasani banason yarinyar nan na tsani na ganta dan ina ji ajikina akwai nasarori da anan gaba zata iya samu domin soyayyar da mutane suke nuna mata kamar ma aikinka na farko bai ci ba, yanzu haka samari sunfi biyar da suka nuna suna sonta sai dai dadin abun da zarar sun zo lokaci kad'an sai su gudu ."
"to ga aikin nan yaci zaki ce kamar aiki bai ci ba , ai haka zasu dinga zuwa suna 'bata mata lokaci suna wucewa batare da tasamu wanda zai aureta ba babu fa wanda zai like mata acikinsu sai matsiyaci da zarar masu arziki sunzo zasu gudu ."
"Ai ni ba abinda nake só kenan ba ,ai bana son ko matsiyaci ma yazo wajenta nafi son ta qare rayuwarta a kaskance a bauta da wahala , sai tawa yar saurayin da yake sonta mutun d'aya ne kuma ba wani mai abun kirki bane gashi kace yarinyata zata samu farinjin samari masu kyau da kudi sai gashi sa'banin haka nake gani madadin maryama tayi bakin jini acikin mutane da samari duk banga haka ba ."
"kullum farinjinta sake qaruwa yake jamaa suna matukar qaunarta basa son kula ya'yana koina akaje sai dai ace a gaishe da maryama amman banda ya'yana , wani abun bakinciki afa har yaran nawa suma kullum maryama , suna matukar sonta sunki su gane ita din matsalarsu ce, ko wani abu nayi mata sai dai kaji suna min fad'a suna nuna min rashin daidai nan ta tsaya ta sauke numfashi da ajiyar zuciya ,afa yace "to yanzu ki takaita matsalarki me kike son ayi ?
Aunty salma ta gyara zama tace "ina son a fara rabata da ya'yana ina son naji sun tsaneta fiyye da yadda nake jin tsanarta acikin raina wannan shine kawai muradina kafin nazo neman wani bukatar ."afa yayi murmushi yace "ai wannan shi yafi komai sauki ki tafi gida kawai zaki ga aiki da cikawa cikin sati biyu masu zuwa , amman ina son ki dawo kafin kwanakin su cika akwai abinda zan baki indai har na baki ki kai amfani dashi magana ta qare amman yanzu zan fara jaraba 'yan abinda bazaa rasa ba ."
aunty salma tayi godiya ta ajiye masa kudi ta fice tana faman zuba godiya tana cigaba da zagi da maseefar kiyayyarta da maryama har ta fice daga gidan afa ta dawo gida tana saka da warwara dan ita ko kashe maryama afa zai yi tana só saboda tsanar datai mata yarinya sai kace lu'u lu'u ai muddin tana cikin gidan sai ya'yanta sun rigata samun gidan aure kafin tayi ,idan kuma har zata yi auren zata sa afa yayi mata aikin da zata auri matsiyacin daya fi ubanta talauci ."