Sashe 36
Mar'adam's Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Washegari da misalin karfe goma na safiya a kofar shiga bangaren hjy zulaiheart tayi masu kai tsaye a babban falon gidan suka iske mami zaune yayinda d'aya daga cikin masu aikinta ke zaune tana mammatsa mata yatsun kafafunta sallamarsu baba qarami tasa mami dauke idanunta daga Kan tv ta maida kansu tana sakin fuska sai dai kallo d'aya tayi masa ta fahimci akwai damuwa atattare dashi ,aranta tayi addua allah yasa ba wata matsalar bace ta taso , ta amsa sallamarsu tana cewa "sannuku da zuwa !" baba qarami ya samu waje ya zauna akan kujerar dake fuskantarta yayinda hindatu ta zauna a kasa kan kafet a gaban mami ta sunkuyar da kanta kasa tmkr mai neman gafara tare da gaishe da mami cike da ladabi ta amsa tana mami ta maida hankalinta ga baba qarami tana nazarin fuskarsa sannan ta kalli yarinyar dake zaune a gabanta tace "salaha tashi kije Ki bamu guri cikin sauri yarinyar ta mike tare da fadin "tô !"
Mami ta sake maida hankalinta sosai garesu sannan ta fara magana a natse "baba qarami fatan dai lafiya dan naga yanayinka ba kamar yadda na saba ganinka ba yace "lafiyar dai da sauki "ta gyara zamanta cikin tsananin damuwa "daman dai na lura da hakan dan ba haka yanayinka yake ba kai din mutun ne mai faram faram duk sanda za'a ga fuskarka cikin murmushi take tô ina jinka fad'a abinda ke tafe da kai ."
Naunayen ajiyar zuciya ya sauke yana sake gyara zama yace "zulai jiya baba babba yazo min da wata magana akan hukuncinki akan Adam" ta gyada kai tana sauke numfashi "haka ne nasan zaka fi kowa jin dadi "tabbas naji dadi sai dai wani hanzari ba gudu ba nima na dade ina son had'asu aure da hindatu "mami tayi shiru tana dubansa da hindu dake zaune tana nazarinta tana son gano wani abu atattare da hindu domin dai ita din macece mai tsananin baseera tare da saurin karantar mutun sai data numfasa sannan tace "ita hindatu tana son shi ne ?
"tabbas tana tsananin sonshi na tsawon shekaru tunda tashi da soyayyarsa ta tashi ni ne mutun na farko data fara sheidawa da fari na nuna mata illar rayuwar data jefa kanta na afkawa soyayya da qarancin shekarunta alokacin na tmbyeta meye dalilinta na son shi ? me ya dauki hankalinta akanshi ? tace ba dan yana dukiya da kyau ba ,yau da zai wayi gari bashi da komai bashi da hannu bashi da kafa koda akan titi zasu rayu zatai rayuwa dashi kawai son shi ta keyi dan Allah alokacin shekarunta shashida né kawai wanda ni nake ganin bata san ma me take ba bama tasan meye soyayyar ba yasa take fadin haka ahankali baba qarami ya fayyacewa mami komai akan soyayyar da hindu ke ma ATA babu abinda ya rage numfashi mami tayi ta saukewa tana girgiza kai cikin tausayawa tana kallon hindu data sake dukar da kanta kasa sosai ."
"Masha allah naji dadin wannan abu sosai soyayya mai hade da zumunci allah ya bamu ikon sada zumunci dan allah ba dan kwadayin ko neman wata biyan bukata ba ". ta sake numfasawa ta cigaba da magana "nima daman tun farko burina kenan adamcy yayi aure biyu" ahankali baba qarami ya kalli inda hindu take wacce mgnr mami yasa ta dan dago kanta mami ta cigaba da magana "zan yi iya kokarina hindu na kawo karshen damuwarki duk da adamcy baya da raayin ajiye mata biyu amman zanyi convincing dinsa domin kawo farinciki arayuwarki da yarda allah ."
da sauri hindu ta kalli mahaifinta shima din ita yake kallo domin dai yasan diyarsa da tsananin kishi zata fi bukatar ganin ita kadai ta mallakesa Kmr yadda ta sheida masa kallon da takewa mahaifinta só take yace a fasa auren da mrym gbdy ya aureta shi kuwa baba qarami a hakan ma maganar tayi masa dadi "fatana mu hadu muyi addua akan lamari sannan mu nemi zabin allah allah kuma yasa gogan naka ya yarda ya amince ya hadasu su biyu din , ku bani lokaci kadan zan yi magana dashi duk abinda mukayi dashi zan nemeka da wannan maganar suka kawo karshen zance sukayi mata sallama ."
Suna shiga dakin baba qarami hindu ta fara zubar da hawaye acikin slow voice tace " baba ina ji ajikina ya adam bazai aureni ba dan dai idan amincewarsa zaa tsaya nema wallahi bazai ta'ba amincewa ba bugu da qari ni banason sharing dinsa da kowa nafi son ni kadai dan sam ban dace da zama da wata aba kishiya ba zan só mu rayu dagani sai shi ta karashe mgnr tana shesheka murmushi baba qarami yayi tare da fadin "hindu kalleni nan " ta tsura masa idanunta Kmr yadda ya bukata "ki kwantar da hankali babu wani abu acikin ya haduku biyu din amincewarsa shine abinda muka fi bukata a yanzu dan zaki iya kawar daita byn auren ki zauna ke kadai keda kike da baiwa iri iri nasan zaki bawa babanki mamaki haka dai baba qarami ya tasa hindu a gaba yana kwantar mata da hankali babu laifi hindu ta saki jikinta tare da karfafa zuciyarta sai dai ta rantse muddin bata samesa babu wata mace da zata mallakesa tana raye ."
****
Sanye ATA yake cikin farin yadin vol mai shegen haske da tsada a hankali yake taku yana gyara zaman hullarsa baki haka zali takalmin dake sanye da kafafunsa black cover shoes ne tsintsiyar hannunsa daure da agogon rolex yana dumfaro falon kamshi turarensa ya mamaye koina Kmr shagon turare yana gama qarasowa yace wa hisham "muje ko ".kai me yasa bakasan ka bawa mutun rai ka bashi hakuri ba duk lokacin dana bata ina zaman jiranka da muje ko zai qare " ina laifin kace hisham Afuwa kayi hakuri muje abokina km danuwana."
Dogon tsaki yaja kawai batare dayace uffan ba .
"matsalata da kai kenan ka gama bata lokaci amman zaka wani jawa mutane tsaki still bai ce komai ba
ya nufi hanyar dakin mami tana zaune ya shigo ta dago a natse tana duban kofar ganin shine cikin shigar da tafi qauna ta saki fuska cikin tsananin farinciki tace "Masha allah adamcy nah kayi kyau sosai allah yayi maka albarka ,sai dai wannan uban wanka da kashi haka kmr yau daurin aurenka, ai ko yau né daurin aurenka sai iyakarka hk kai ni kamar ma har da hoda ka shafa ko? Tsuke bakinsa yayi dan tsokanar sweetheart dinsa na yau yazo da wani salo ana zaman lfy me zai yi da wani hoda shi ba mace ba ."
"sweetheart ni zan fita amman zan dan jima ban dawo ba dan yau zaa bude kamfanin tace mai petir da sinadarin gas "Alhamdulillah masha ,allah allah yasa albarka arayuwarka data kasuwancinka allah ya tsare min kai ,yadda zaka fita lafiya allah ya dawo da kai lafiya sharrin mutun da aljani Allah rabaka dashi yace "Ameen !atakaice ya juya a natse yana taku tmkr wani jinin saurata "sai na dawo sweetheart ." a dawo lafiya adamcy nah ta fad'a tana cigaba da kallon bayansa "yau tsawon kwana uku kenan tana son sheida masa bukatar baba qarami amman ta kasa, ita kanta tana jin tsoron tunkararsa , tayi dukkanin tunaninta ta rasa ta ina zata fara shigo masa da maganar , auren mrym ma da yaya ya amince yanzu kuma ta sake kawo masa mgnr wata tasan tattara wa kawai zai yi ya gudu ya barta dasu ."
har ya kai bakin kofa yana shirin d'aura hannunsa akan handling din kofar ya tsaya cak ya waigo
bayansa adaidai lokacin da mami ta sauke numfashi da girasa ya tambayeta ,ta girgiza masa kai kawai tamkr wata marainiya "ko akwai damuwa ne ?ta sake numfasa wa kana tace " babu komai adamcy nah ina dai kallonka ne kayi min kyau sosai shigar ta amshi jikinka "me yasa bazanyi amfani da wannan damar na fad'a masa bukatar kanin mahaifinsa ba ? tayi mgnr acikin ranta da sauri zuciyarta ta gargadeta "karki soma yace ya fasa auren gbdy gashi goben nan zaa je neman masa auren mrym numfashi ya fesar "saboda Ke nayi shigar dan nasan zaki ji dadi gaahi yau juma'at "ai kuwa naji dadi kwarai da gaske na kuma gode sosai allah ya baka zuria masu albarka yadda kake ji dani kake min biyayya Allah baka masu yi maka bai amsa ba ya sa kai ya fice daga dakin zama ta cigaba da yi tana tunanin mafuta zata jajurce da tsayuwar dare domin neman zabin allah dan shine kawai mafuta agareta."
Aunty abinda na gama jin bayanin ibrahim taji kafafunta suna barazanar kasa daukarta lokaci daya zuciyarta na barazanar tarwatsewa Ibraheem ya matso yana girgiza Aunty abinda wacce ta dawo tmkr mutun mutumi "abida abida!! lafiyarki what's wrong abida?abida tayi shiru kawai tana sauke numfashi batare data amsa ba " baba babba zasuje nemawa ATA auren maryam gobe goben nan idan dai ba karya kunnuwanta suka jiye mata ba haka taji ya fito daga bakinsa " ibrahim me naji kace ? tana bukatar ya sake maimaitawa babu bata lokaci ya sake maimaita mata " wai tukunna wace maryam zai aura ?"maryam dai wacce Ke zaune a gidan mami diyar kaninta ita zai aura "da gaske ka tabbatar mrym zai aura ? ya gyda mata kai kawai yana maida hankalin Kan wayarsa dake qara "
"ina sam sam wannan aure bazai taba yuwa ba ta runtse idanunta da karfi ATA jarumin nmj né uwa uba kyau da natsuwa da Kamala ga tarin dukiya dasanin yakamata ai babu macen data dace dashi sai sultana gani yana mata wani irin kallo tayi saurin dawowa haiyacinta sunanta ya sake kira tare da jawo hannunta ya zaunar daita akan kujerar daya tashi cike da rauni tare da yin kasa da murya yace "abida meke damunki ?babu abinda ke damuna nidai dan Allah kar aje neman auren nan wai ma waye ya hada wannan auren ?shi ATA din da kasan ne ya zabi auren mrym din ?"ta karasa maganar cikin tsananin tashin hankali da bacin rai akan fuskarta ."
Mami ta sake maida hankalinta sosai garesu sannan ta fara magana a natse "baba qarami fatan dai lafiya dan naga yanayinka ba kamar yadda na saba ganinka ba yace "lafiyar dai da sauki "ta gyara zamanta cikin tsananin damuwa "daman dai na lura da hakan dan ba haka yanayinka yake ba kai din mutun ne mai faram faram duk sanda za'a ga fuskarka cikin murmushi take tô ina jinka fad'a abinda ke tafe da kai ."
Naunayen ajiyar zuciya ya sauke yana sake gyara zama yace "zulai jiya baba babba yazo min da wata magana akan hukuncinki akan Adam" ta gyada kai tana sauke numfashi "haka ne nasan zaka fi kowa jin dadi "tabbas naji dadi sai dai wani hanzari ba gudu ba nima na dade ina son had'asu aure da hindatu "mami tayi shiru tana dubansa da hindu dake zaune tana nazarinta tana son gano wani abu atattare da hindu domin dai ita din macece mai tsananin baseera tare da saurin karantar mutun sai data numfasa sannan tace "ita hindatu tana son shi ne ?
"tabbas tana tsananin sonshi na tsawon shekaru tunda tashi da soyayyarsa ta tashi ni ne mutun na farko data fara sheidawa da fari na nuna mata illar rayuwar data jefa kanta na afkawa soyayya da qarancin shekarunta alokacin na tmbyeta meye dalilinta na son shi ? me ya dauki hankalinta akanshi ? tace ba dan yana dukiya da kyau ba ,yau da zai wayi gari bashi da komai bashi da hannu bashi da kafa koda akan titi zasu rayu zatai rayuwa dashi kawai son shi ta keyi dan Allah alokacin shekarunta shashida né kawai wanda ni nake ganin bata san ma me take ba bama tasan meye soyayyar ba yasa take fadin haka ahankali baba qarami ya fayyacewa mami komai akan soyayyar da hindu ke ma ATA babu abinda ya rage numfashi mami tayi ta saukewa tana girgiza kai cikin tausayawa tana kallon hindu data sake dukar da kanta kasa sosai ."
"Masha allah naji dadin wannan abu sosai soyayya mai hade da zumunci allah ya bamu ikon sada zumunci dan allah ba dan kwadayin ko neman wata biyan bukata ba ". ta sake numfasawa ta cigaba da magana "nima daman tun farko burina kenan adamcy yayi aure biyu" ahankali baba qarami ya kalli inda hindu take wacce mgnr mami yasa ta dan dago kanta mami ta cigaba da magana "zan yi iya kokarina hindu na kawo karshen damuwarki duk da adamcy baya da raayin ajiye mata biyu amman zanyi convincing dinsa domin kawo farinciki arayuwarki da yarda allah ."
da sauri hindu ta kalli mahaifinta shima din ita yake kallo domin dai yasan diyarsa da tsananin kishi zata fi bukatar ganin ita kadai ta mallakesa Kmr yadda ta sheida masa kallon da takewa mahaifinta só take yace a fasa auren da mrym gbdy ya aureta shi kuwa baba qarami a hakan ma maganar tayi masa dadi "fatana mu hadu muyi addua akan lamari sannan mu nemi zabin allah allah kuma yasa gogan naka ya yarda ya amince ya hadasu su biyu din , ku bani lokaci kadan zan yi magana dashi duk abinda mukayi dashi zan nemeka da wannan maganar suka kawo karshen zance sukayi mata sallama ."
Suna shiga dakin baba qarami hindu ta fara zubar da hawaye acikin slow voice tace " baba ina ji ajikina ya adam bazai aureni ba dan dai idan amincewarsa zaa tsaya nema wallahi bazai ta'ba amincewa ba bugu da qari ni banason sharing dinsa da kowa nafi son ni kadai dan sam ban dace da zama da wata aba kishiya ba zan só mu rayu dagani sai shi ta karashe mgnr tana shesheka murmushi baba qarami yayi tare da fadin "hindu kalleni nan " ta tsura masa idanunta Kmr yadda ya bukata "ki kwantar da hankali babu wani abu acikin ya haduku biyu din amincewarsa shine abinda muka fi bukata a yanzu dan zaki iya kawar daita byn auren ki zauna ke kadai keda kike da baiwa iri iri nasan zaki bawa babanki mamaki haka dai baba qarami ya tasa hindu a gaba yana kwantar mata da hankali babu laifi hindu ta saki jikinta tare da karfafa zuciyarta sai dai ta rantse muddin bata samesa babu wata mace da zata mallakesa tana raye ."
****
Sanye ATA yake cikin farin yadin vol mai shegen haske da tsada a hankali yake taku yana gyara zaman hullarsa baki haka zali takalmin dake sanye da kafafunsa black cover shoes ne tsintsiyar hannunsa daure da agogon rolex yana dumfaro falon kamshi turarensa ya mamaye koina Kmr shagon turare yana gama qarasowa yace wa hisham "muje ko ".kai me yasa bakasan ka bawa mutun rai ka bashi hakuri ba duk lokacin dana bata ina zaman jiranka da muje ko zai qare " ina laifin kace hisham Afuwa kayi hakuri muje abokina km danuwana."
Dogon tsaki yaja kawai batare dayace uffan ba .
"matsalata da kai kenan ka gama bata lokaci amman zaka wani jawa mutane tsaki still bai ce komai ba
ya nufi hanyar dakin mami tana zaune ya shigo ta dago a natse tana duban kofar ganin shine cikin shigar da tafi qauna ta saki fuska cikin tsananin farinciki tace "Masha allah adamcy nah kayi kyau sosai allah yayi maka albarka ,sai dai wannan uban wanka da kashi haka kmr yau daurin aurenka, ai ko yau né daurin aurenka sai iyakarka hk kai ni kamar ma har da hoda ka shafa ko? Tsuke bakinsa yayi dan tsokanar sweetheart dinsa na yau yazo da wani salo ana zaman lfy me zai yi da wani hoda shi ba mace ba ."
"sweetheart ni zan fita amman zan dan jima ban dawo ba dan yau zaa bude kamfanin tace mai petir da sinadarin gas "Alhamdulillah masha ,allah allah yasa albarka arayuwarka data kasuwancinka allah ya tsare min kai ,yadda zaka fita lafiya allah ya dawo da kai lafiya sharrin mutun da aljani Allah rabaka dashi yace "Ameen !atakaice ya juya a natse yana taku tmkr wani jinin saurata "sai na dawo sweetheart ." a dawo lafiya adamcy nah ta fad'a tana cigaba da kallon bayansa "yau tsawon kwana uku kenan tana son sheida masa bukatar baba qarami amman ta kasa, ita kanta tana jin tsoron tunkararsa , tayi dukkanin tunaninta ta rasa ta ina zata fara shigo masa da maganar , auren mrym ma da yaya ya amince yanzu kuma ta sake kawo masa mgnr wata tasan tattara wa kawai zai yi ya gudu ya barta dasu ."
har ya kai bakin kofa yana shirin d'aura hannunsa akan handling din kofar ya tsaya cak ya waigo
bayansa adaidai lokacin da mami ta sauke numfashi da girasa ya tambayeta ,ta girgiza masa kai kawai tamkr wata marainiya "ko akwai damuwa ne ?ta sake numfasa wa kana tace " babu komai adamcy nah ina dai kallonka ne kayi min kyau sosai shigar ta amshi jikinka "me yasa bazanyi amfani da wannan damar na fad'a masa bukatar kanin mahaifinsa ba ? tayi mgnr acikin ranta da sauri zuciyarta ta gargadeta "karki soma yace ya fasa auren gbdy gashi goben nan zaa je neman masa auren mrym numfashi ya fesar "saboda Ke nayi shigar dan nasan zaki ji dadi gaahi yau juma'at "ai kuwa naji dadi kwarai da gaske na kuma gode sosai allah ya baka zuria masu albarka yadda kake ji dani kake min biyayya Allah baka masu yi maka bai amsa ba ya sa kai ya fice daga dakin zama ta cigaba da yi tana tunanin mafuta zata jajurce da tsayuwar dare domin neman zabin allah dan shine kawai mafuta agareta."
Aunty abinda na gama jin bayanin ibrahim taji kafafunta suna barazanar kasa daukarta lokaci daya zuciyarta na barazanar tarwatsewa Ibraheem ya matso yana girgiza Aunty abinda wacce ta dawo tmkr mutun mutumi "abida abida!! lafiyarki what's wrong abida?abida tayi shiru kawai tana sauke numfashi batare data amsa ba " baba babba zasuje nemawa ATA auren maryam gobe goben nan idan dai ba karya kunnuwanta suka jiye mata ba haka taji ya fito daga bakinsa " ibrahim me naji kace ? tana bukatar ya sake maimaitawa babu bata lokaci ya sake maimaita mata " wai tukunna wace maryam zai aura ?"maryam dai wacce Ke zaune a gidan mami diyar kaninta ita zai aura "da gaske ka tabbatar mrym zai aura ? ya gyda mata kai kawai yana maida hankalin Kan wayarsa dake qara "
"ina sam sam wannan aure bazai taba yuwa ba ta runtse idanunta da karfi ATA jarumin nmj né uwa uba kyau da natsuwa da Kamala ga tarin dukiya dasanin yakamata ai babu macen data dace dashi sai sultana gani yana mata wani irin kallo tayi saurin dawowa haiyacinta sunanta ya sake kira tare da jawo hannunta ya zaunar daita akan kujerar daya tashi cike da rauni tare da yin kasa da murya yace "abida meke damunki ?babu abinda ke damuna nidai dan Allah kar aje neman auren nan wai ma waye ya hada wannan auren ?shi ATA din da kasan ne ya zabi auren mrym din ?"ta karasa maganar cikin tsananin tashin hankali da bacin rai akan fuskarta ."