Sashe 8
Kwankwason Jimina Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Dawowar su ba dadewa sosai aka Sanya yaran Maza a makarantar boko da islamiya. Haka ma matan suma an Sanya su a islamiyar kadai ba bokon dubada al'adar yankin bunza inda suka tashi tun taletale mata basa karatun boko saboda wani labari Mai raba zuciya daya taba aukuwa akan wata yarinyar da malamin makarantar yayiwa fyade har ta mutu. Kuma malamin irin masu visiting dinnan ne daya aikata abunda zai aikata sai ya gudu ya bar yankin baa sake sanin inda yake ba.
Wannan abune ya dasa tsoro Mai tasiri a zukatan iyaye mata da dattikai na yankin bunza . Inda aka yanke shawara bayan anyi gangami anyi taro aka Sanya dokar Hana Yara mata karatu gabw daya na boko sai dai islamiya wadda makarantar Yan cikin yankin ne kowa ya San su...
Duk kuwa da abunda ya farun yayi shekaru da shudewa Amman ko sau daya baa taba cewa yakamata acire dokar ba. Kowa ya hakura Yara mata suka Dena karatu. Tun kafin a haifi Nawraah. Don shekarun bayan ashiir ne kawai sai Ashfeef Sai sauran yan manyan yaran dangi..
Nawraah ta kasance maabociyar son karatun boko. Don haka takan labe a kofar ajin tana sauraron karatun da ake koyarwa su Ashfeef a makarantar. Har ya kasance tana daukar littafin Ashfeef din tana koyin rubutu tana Kuma karantawa. Tun Bai sani ba har ya kamata yayi yayi bai hanata ya kasa saboda yadda taketa rokon sa tana kuka haka ya jyaketa daga baya ma sai ya zamto yakan koya mata a boye kar iyayen su Gani ko ya Bata littafin sa ta koya. Harr dai ya saya mata Dan kirraci take koyan rubutu da karatun acikin sa da dan fensurin da ya bata..
Duk abunnnan babu Wanda ya sani sai Ashfeef da ashir daya sani daga baya sai Kuma autar su Amnah data kana yayar tata nawrah tana karatu inda nawrahn ta zaunar da ita ta gaya mata komai tana rikon ta duk kuwa dakankancin shekarun amnan da basu taka kasa sun karya ba.
A boye take koyan karatun da rubutun. . Ba Wanda ya sani daga wajen Yan uwa bayan yayyaun ta da kanwata Amnah Amnah sai Layla yar gidan bappah Auwalu wadda suka taso tare aminan juna. Don wata uku ne tsakanin su kawai Layla tabawa nawrah . Shekaran n su daya gashi komai tare suke yi.. Haka dai nawrah ta rike su bisaga Amana Kar su fadawa iyayen nasu don zaa hanata a Kuma mata babban hukunci. Suka rike mata amanar kuwa basu taba fada ba ita ma Kuma nawrahn ta Ina takunta ba a taba kamata ba sanda take rubutun, take Kuma karahrawar...
Haka Sika cigaba da rayuwa a sabon yankin da suka dawo ... Bappah junaidu da iyalan sa su Nawraah da Kuma bappah Auwalu da nasa iyalan..
Nusaiba itace Mai dakin bappah auwalu.. ita ba auren zumunci bane gari daya ne kawai ya hada su na bunza. Amman itama tsaton fulanin bunza ce.
Allah ya azurta su da yaran su su biyu jachak, Ahmad shine na fari Wanda saan Ashfeef ne yayan nawrah, sai Kuma Layla din da take tsaran nawrah..
___
Haka rayuwar ta cigaba da garawa da Dadi ba Dadi ... Bappah junaidu Yana aikin kera karfe zuwa na zamanj a wata masana'anta. Ya zuba dukiyar sa baki daya ya sassayi ahubbun amfani inda ya bawa matar sa jari na tafara awarar sayarwa
Nan da Nan kuwa Allah ya sanyawa kasuwar albarka. Burni da kewayen yankin zuwa ake ana saya har layi ake yi
Rayuwar sai hamrala kawai, don Ashfeef da Ashir ma sukan je masaaniyar mahaifin nasu su tayashi aikin fenti da sauran su .. da wannan sike rufawa kansu asiri musanman da yanzun babu tarin dukiyar da suke da ita a baya Kafin a yiwa yankin bunza hari......
_INA MASOYAN ZAFAFA BIYAR?_
_KU MARMATSO KUSA...🔊_
_ZAFAFA BIYAR 2024_
_ZAFAFA BIYAR!!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_SHIN YAN UWA KUNA DA LABARIN ZAFAFA BIYAR DINKU SUN SAKE ZUWAR MUKU DA WATA TAFIYAR LITTAFAN SU MASU MATUKAR MA'ANA DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA?_
_YA KE YAR UWA KADA KI BARI A BAKI LABARI... DOMIN DA A BAKI GWARA KI BAYAR...WAI AKACE ZUWA DA KAI YAFU AIKE_
_GA SUNAYEN LITTATTAFAN WANNAN TAFIYAR... CIKE SUKE DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA KI KOYA KUMA KI GYARA DA KAN KI..CIKI HARDA ZALLAR KAUNA TACACCIYA MARAR GAURAYE_
_________
_1_
*_AMEENATUH_*🧕💖: _MAMUH GEE_
_2_
*_TSUTSAR NAMA (ITAMA NAMA CE)🐛👣_*_:BILYN ABDULL_
_3_
*_GUDUN KADDARA🏃🐾_*:_SAFIYYAH HUGUMA_
_4_
*_KWANKWASON JIMINA(MAI WUYAR SHAFAWA)🦩🦯_*_:NANA HAFSATU (MX)_
_GUDA DAYA:400_
_BIYU:700_
_UKU:900_
_HUDU: 1200_
_BANK NAME:KEYSTONE_
_BANK ACC NO:6019473875_
_ACC NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_
_ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_
__
_IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_
_*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku payment din*_
*09033181070*
*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
_MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR💖💯💖ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKU NE💃_
[2/17, 2:44 AM] Hafsaat🧕: *_KWANKWASON JIMINA!!_*
_(MAI WUYAR SHAFAWA)_
🦩🦯🦾
_✍️: MX_
*_ZAFAFA BIYAR 2024_*
_vip pages na arewa👇_
*_arewabooks:mssxoxo_*
*_paid page :10_*
______
*BABBAN BIRNIN NADUKA*
_(FEDERAL CAPITAL TERRITORY)_
_NADUKA ZONE!!_
______
Kasancewar yanayin damuna ne, babban birnin Naduka sun samu rahamar ruwan sama sosai tamkar da bakin kwarya...
Domin ruwan har gyara yayi awasu wajajen.... Wasu daga cikin gidajen Naduka zone da ke na kasa wasu sun zube, Wasu barin su ya rushe. Wasu Kuma ruwan ya mamaye gidan. Alhamdulillahi.
Ruwan yayi gyara sosai don kwatoci ma sun cika makil. Sai samari da dattawa mazan ne suka hada karfi wajen gyara unguwannin. Aka furfuto masu shanya nayi masu kwalema nayi .
Garin yayi matukar sanyi mashaa Allah abunda zaa iya cewa kenan... Bishiyu sai kadawa suke, Iska Mai Dadi na ratsa ilahirin birnin da kewayen sa. Ciyayi sun Kara zama koraye shar.
Alhamdulillah ni'imar Allah ta sauka a ko'ina...
'Ashir ne tsugunne agaban murhu yanata fifitawa da mahuci, Sanadin ruwan da akayi yayi gyara baki daya itatuwan mutuwa sike saboda danshi.. Sai anyita fiffitawa..Haka ya gwaggwafe Yana fifita wutar sosai tamkar wata mace... Sanye yake cikin kananun Kaya na gidah.
Mahaifiyar su malama Hindu ta fito daga cikin gidah hannunta dauke da katon tray da awara sai turiri take da alama yanzun ta sauketa a wuta.
"Sannu Hamma (dake haka take ce mai kasancewar sa dan fari a gare ta) sannu da kokari.. kawo Nan na tayaka"
"Aa Ummy ai tama kama Ina man yake?"
"Gashi can bayan Kofa. Laa tabbas ta kama Allah ya shi maka albarka"
"Aameen ummy"
"Ina Ashfeef ?"
"Nace Masa yaje ya huta ummy. Dan Allah karki ce komai"
Malama Hindu tayi murmushi, Zancen dai kenan kamar ko da yaushe. Ta dube shi tace,..
"Ba zaka dena jika kannen naka ba ko Hamma?"
"Ummy idan ban jika su ba wasuke da shi bayanni?" Yakarasa fada Yana murmushi.
Itama murmushin tayi ta gyada kawai tace,
"Toh Allah ya muku albarka gaba daya Aameen"
"Allahumma Aameen"
Nan da nan ya dakko man ya dora akan wuta tuni daman sun rage hanya ta hanyar soyashi da lawashi sai kamshi ke tashi.
Yana fara zafi Ashir yaja kujerar tsugunno wajen murhun ya shiga tsoma awarar cikin ruwan kwai daya Sha kayan hadi yanaa saka ta amai.
Mahaifiyar ta su na gefe tana shi Masa albarka. Nan da Nan kuwa aka fara yin layin awarar wasu da kulolin su na abinci wasu Kuma a Leda zaa saka musu wasu Kuma a takeway pack zaa sa musu a nade da kyauro.
Cikin haka su Nawraah suka dawo daga islamiya itada Layla..
"Sannu da aiki Yakumbo" Layla tace da Malama Hindu
"Ummy sannu da aiki... Laa icen ya huru? Sanu ummy sannu Hamma" Nawraah ta fada tana zare hijabin makarantar islamiyar kalar ruwan omo..
"Sannun ku duka Allah yabada ladan karatu .. ungo Layla kuje ku hada da abinci"
Layla ta saka hannu ta karbi bakar ledar da malama Hindu ta Mika mata cike da awara sai kamshin yajin tafarnuwa ne ke tashi ga coleslaw shima a gefe da kayan su tumatir.
"Angode"
Ta nufi gidah da sauri tana murna, Don dama Koda yaushe sai malama Hindu ta aika musu da awara fal ko saya bappah Auwalu ya Aiko ayi hanawa take tace a mayar masa da kudin ta zuba musu kyauta.
Kamar ko da yaushe don kusan kullum ita take kaiwa saboda da yamma ake farawa wani lokacin da rana don haka da sun taso islamiya malama Hindu zata bata tace ta Kai gidah..
Ta shjyga cikin gidan nasu da sauri bakinta dauke da sallama,
"Umma gashi"
Ta mikawa mahaifiyar su nusaiba ledar awarar, bappah Auwalu na daga gefe Yana duban su,
"Meye wannan din dalla kina baromin Abu a Ido"
"Awara ce inji yakunbo"
Mtscew taja tsaki tana hararar ta,
"Awarar ce kika tsaya kerere a akai na sai kace wani babban Abu nazo mu gani ko na nama haka? Matsa daga nan Kafin na Kai Miki gula aciki na hanbare ki" ta karasa tana sake dankara mata harara,
"Kawo nan Layla. Je ki cire kayan makarantar kinji?"
"Toh Bappah" Ta nufi wajensa ta Mika amsa awarar jikinta a sanyaye ta nufi daki.
Ya dubi matar tasa ta sauke kanta tana hada yatsunta yace,
"Ba Zaki dai na wannan halayen na ki ba ko nusaiba! Awarar ajiya muka basu da kullum sai sun Aiko mana kyauta?"
"Yo ai sunada kudin ne. Don sun tsinnana mana da awara da me Allah zai rage su"
Tsaki yaja shima Yana karkada mata hannu yace,
"Dakin da kike kiwon ki kudi kike biya ko kyauta sukutum junaidu ya dauka ya baki iye? Ko wani abun ki saya ki basu na karamci amman kin ki"
"Kyauta ce mana.. yo wancen akurkin dakin ai sai da ya tabbatar Dan Adam ba zai iya kwana aciki ba ko da kuwa Rai daya ne bare yace zai ci moriyar sa shine ya jefe ni da shi. Su kansu kiwon Dakyar suke nunfashi saboda azabar zafi da dubu ba wundo ba a dakin haba haba Dan Allah. "
Mikewa bappah Auwalu yayi Yana girgiza kai cike da Takaici Mai tattare da dinbin bacin ran dake fitowa daga bakinta yace,
"Tunda hakan be Miki ba kyautar tazo da sakayya Mai cin mutincin to ki tattara ki kwashe kiwon ki ki mayar musu da mukullin dakin su"
Wannan abune ya dasa tsoro Mai tasiri a zukatan iyaye mata da dattikai na yankin bunza . Inda aka yanke shawara bayan anyi gangami anyi taro aka Sanya dokar Hana Yara mata karatu gabw daya na boko sai dai islamiya wadda makarantar Yan cikin yankin ne kowa ya San su...
Duk kuwa da abunda ya farun yayi shekaru da shudewa Amman ko sau daya baa taba cewa yakamata acire dokar ba. Kowa ya hakura Yara mata suka Dena karatu. Tun kafin a haifi Nawraah. Don shekarun bayan ashiir ne kawai sai Ashfeef Sai sauran yan manyan yaran dangi..
Nawraah ta kasance maabociyar son karatun boko. Don haka takan labe a kofar ajin tana sauraron karatun da ake koyarwa su Ashfeef a makarantar. Har ya kasance tana daukar littafin Ashfeef din tana koyin rubutu tana Kuma karantawa. Tun Bai sani ba har ya kamata yayi yayi bai hanata ya kasa saboda yadda taketa rokon sa tana kuka haka ya jyaketa daga baya ma sai ya zamto yakan koya mata a boye kar iyayen su Gani ko ya Bata littafin sa ta koya. Harr dai ya saya mata Dan kirraci take koyan rubutu da karatun acikin sa da dan fensurin da ya bata..
Duk abunnnan babu Wanda ya sani sai Ashfeef da ashir daya sani daga baya sai Kuma autar su Amnah data kana yayar tata nawrah tana karatu inda nawrahn ta zaunar da ita ta gaya mata komai tana rikon ta duk kuwa dakankancin shekarun amnan da basu taka kasa sun karya ba.
A boye take koyan karatun da rubutun. . Ba Wanda ya sani daga wajen Yan uwa bayan yayyaun ta da kanwata Amnah Amnah sai Layla yar gidan bappah Auwalu wadda suka taso tare aminan juna. Don wata uku ne tsakanin su kawai Layla tabawa nawrah . Shekaran n su daya gashi komai tare suke yi.. Haka dai nawrah ta rike su bisaga Amana Kar su fadawa iyayen nasu don zaa hanata a Kuma mata babban hukunci. Suka rike mata amanar kuwa basu taba fada ba ita ma Kuma nawrahn ta Ina takunta ba a taba kamata ba sanda take rubutun, take Kuma karahrawar...
Haka Sika cigaba da rayuwa a sabon yankin da suka dawo ... Bappah junaidu da iyalan sa su Nawraah da Kuma bappah Auwalu da nasa iyalan..
Nusaiba itace Mai dakin bappah auwalu.. ita ba auren zumunci bane gari daya ne kawai ya hada su na bunza. Amman itama tsaton fulanin bunza ce.
Allah ya azurta su da yaran su su biyu jachak, Ahmad shine na fari Wanda saan Ashfeef ne yayan nawrah, sai Kuma Layla din da take tsaran nawrah..
___
Haka rayuwar ta cigaba da garawa da Dadi ba Dadi ... Bappah junaidu Yana aikin kera karfe zuwa na zamanj a wata masana'anta. Ya zuba dukiyar sa baki daya ya sassayi ahubbun amfani inda ya bawa matar sa jari na tafara awarar sayarwa
Nan da Nan kuwa Allah ya sanyawa kasuwar albarka. Burni da kewayen yankin zuwa ake ana saya har layi ake yi
Rayuwar sai hamrala kawai, don Ashfeef da Ashir ma sukan je masaaniyar mahaifin nasu su tayashi aikin fenti da sauran su .. da wannan sike rufawa kansu asiri musanman da yanzun babu tarin dukiyar da suke da ita a baya Kafin a yiwa yankin bunza hari......
_INA MASOYAN ZAFAFA BIYAR?_
_KU MARMATSO KUSA...🔊_
_ZAFAFA BIYAR 2024_
_ZAFAFA BIYAR!!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_SHIN YAN UWA KUNA DA LABARIN ZAFAFA BIYAR DINKU SUN SAKE ZUWAR MUKU DA WATA TAFIYAR LITTAFAN SU MASU MATUKAR MA'ANA DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA?_
_YA KE YAR UWA KADA KI BARI A BAKI LABARI... DOMIN DA A BAKI GWARA KI BAYAR...WAI AKACE ZUWA DA KAI YAFU AIKE_
_GA SUNAYEN LITTATTAFAN WANNAN TAFIYAR... CIKE SUKE DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA KI KOYA KUMA KI GYARA DA KAN KI..CIKI HARDA ZALLAR KAUNA TACACCIYA MARAR GAURAYE_
_________
_1_
*_AMEENATUH_*🧕💖: _MAMUH GEE_
_2_
*_TSUTSAR NAMA (ITAMA NAMA CE)🐛👣_*_:BILYN ABDULL_
_3_
*_GUDUN KADDARA🏃🐾_*:_SAFIYYAH HUGUMA_
_4_
*_KWANKWASON JIMINA(MAI WUYAR SHAFAWA)🦩🦯_*_:NANA HAFSATU (MX)_
_GUDA DAYA:400_
_BIYU:700_
_UKU:900_
_HUDU: 1200_
_BANK NAME:KEYSTONE_
_BANK ACC NO:6019473875_
_ACC NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_
_ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_
__
_IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_
_*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku payment din*_
*09033181070*
*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
_MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR💖💯💖ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKU NE💃_
[2/17, 2:44 AM] Hafsaat🧕: *_KWANKWASON JIMINA!!_*
_(MAI WUYAR SHAFAWA)_
🦩🦯🦾
_✍️: MX_
*_ZAFAFA BIYAR 2024_*
_vip pages na arewa👇_
*_arewabooks:mssxoxo_*
*_paid page :10_*
______
*BABBAN BIRNIN NADUKA*
_(FEDERAL CAPITAL TERRITORY)_
_NADUKA ZONE!!_
______
Kasancewar yanayin damuna ne, babban birnin Naduka sun samu rahamar ruwan sama sosai tamkar da bakin kwarya...
Domin ruwan har gyara yayi awasu wajajen.... Wasu daga cikin gidajen Naduka zone da ke na kasa wasu sun zube, Wasu barin su ya rushe. Wasu Kuma ruwan ya mamaye gidan. Alhamdulillahi.
Ruwan yayi gyara sosai don kwatoci ma sun cika makil. Sai samari da dattawa mazan ne suka hada karfi wajen gyara unguwannin. Aka furfuto masu shanya nayi masu kwalema nayi .
Garin yayi matukar sanyi mashaa Allah abunda zaa iya cewa kenan... Bishiyu sai kadawa suke, Iska Mai Dadi na ratsa ilahirin birnin da kewayen sa. Ciyayi sun Kara zama koraye shar.
Alhamdulillah ni'imar Allah ta sauka a ko'ina...
'Ashir ne tsugunne agaban murhu yanata fifitawa da mahuci, Sanadin ruwan da akayi yayi gyara baki daya itatuwan mutuwa sike saboda danshi.. Sai anyita fiffitawa..Haka ya gwaggwafe Yana fifita wutar sosai tamkar wata mace... Sanye yake cikin kananun Kaya na gidah.
Mahaifiyar su malama Hindu ta fito daga cikin gidah hannunta dauke da katon tray da awara sai turiri take da alama yanzun ta sauketa a wuta.
"Sannu Hamma (dake haka take ce mai kasancewar sa dan fari a gare ta) sannu da kokari.. kawo Nan na tayaka"
"Aa Ummy ai tama kama Ina man yake?"
"Gashi can bayan Kofa. Laa tabbas ta kama Allah ya shi maka albarka"
"Aameen ummy"
"Ina Ashfeef ?"
"Nace Masa yaje ya huta ummy. Dan Allah karki ce komai"
Malama Hindu tayi murmushi, Zancen dai kenan kamar ko da yaushe. Ta dube shi tace,..
"Ba zaka dena jika kannen naka ba ko Hamma?"
"Ummy idan ban jika su ba wasuke da shi bayanni?" Yakarasa fada Yana murmushi.
Itama murmushin tayi ta gyada kawai tace,
"Toh Allah ya muku albarka gaba daya Aameen"
"Allahumma Aameen"
Nan da nan ya dakko man ya dora akan wuta tuni daman sun rage hanya ta hanyar soyashi da lawashi sai kamshi ke tashi.
Yana fara zafi Ashir yaja kujerar tsugunno wajen murhun ya shiga tsoma awarar cikin ruwan kwai daya Sha kayan hadi yanaa saka ta amai.
Mahaifiyar ta su na gefe tana shi Masa albarka. Nan da Nan kuwa aka fara yin layin awarar wasu da kulolin su na abinci wasu Kuma a Leda zaa saka musu wasu Kuma a takeway pack zaa sa musu a nade da kyauro.
Cikin haka su Nawraah suka dawo daga islamiya itada Layla..
"Sannu da aiki Yakumbo" Layla tace da Malama Hindu
"Ummy sannu da aiki... Laa icen ya huru? Sanu ummy sannu Hamma" Nawraah ta fada tana zare hijabin makarantar islamiyar kalar ruwan omo..
"Sannun ku duka Allah yabada ladan karatu .. ungo Layla kuje ku hada da abinci"
Layla ta saka hannu ta karbi bakar ledar da malama Hindu ta Mika mata cike da awara sai kamshin yajin tafarnuwa ne ke tashi ga coleslaw shima a gefe da kayan su tumatir.
"Angode"
Ta nufi gidah da sauri tana murna, Don dama Koda yaushe sai malama Hindu ta aika musu da awara fal ko saya bappah Auwalu ya Aiko ayi hanawa take tace a mayar masa da kudin ta zuba musu kyauta.
Kamar ko da yaushe don kusan kullum ita take kaiwa saboda da yamma ake farawa wani lokacin da rana don haka da sun taso islamiya malama Hindu zata bata tace ta Kai gidah..
Ta shjyga cikin gidan nasu da sauri bakinta dauke da sallama,
"Umma gashi"
Ta mikawa mahaifiyar su nusaiba ledar awarar, bappah Auwalu na daga gefe Yana duban su,
"Meye wannan din dalla kina baromin Abu a Ido"
"Awara ce inji yakunbo"
Mtscew taja tsaki tana hararar ta,
"Awarar ce kika tsaya kerere a akai na sai kace wani babban Abu nazo mu gani ko na nama haka? Matsa daga nan Kafin na Kai Miki gula aciki na hanbare ki" ta karasa tana sake dankara mata harara,
"Kawo nan Layla. Je ki cire kayan makarantar kinji?"
"Toh Bappah" Ta nufi wajensa ta Mika amsa awarar jikinta a sanyaye ta nufi daki.
Ya dubi matar tasa ta sauke kanta tana hada yatsunta yace,
"Ba Zaki dai na wannan halayen na ki ba ko nusaiba! Awarar ajiya muka basu da kullum sai sun Aiko mana kyauta?"
"Yo ai sunada kudin ne. Don sun tsinnana mana da awara da me Allah zai rage su"
Tsaki yaja shima Yana karkada mata hannu yace,
"Dakin da kike kiwon ki kudi kike biya ko kyauta sukutum junaidu ya dauka ya baki iye? Ko wani abun ki saya ki basu na karamci amman kin ki"
"Kyauta ce mana.. yo wancen akurkin dakin ai sai da ya tabbatar Dan Adam ba zai iya kwana aciki ba ko da kuwa Rai daya ne bare yace zai ci moriyar sa shine ya jefe ni da shi. Su kansu kiwon Dakyar suke nunfashi saboda azabar zafi da dubu ba wundo ba a dakin haba haba Dan Allah. "
Mikewa bappah Auwalu yayi Yana girgiza kai cike da Takaici Mai tattare da dinbin bacin ran dake fitowa daga bakinta yace,
"Tunda hakan be Miki ba kyautar tazo da sakayya Mai cin mutincin to ki tattara ki kwashe kiwon ki ki mayar musu da mukullin dakin su"