Sashe 24
Kwankwason Jimina Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Likitocin sukai kansa suna kokarin mayar dashi dakin hutun na marasa lafiya atafau yaki yace shi gidah zashi shima a sallaci malama Hindu da shi.
Ba yadda sika iya haka suka kyale shi bayan sun bada maganin da aka saya masa.
Akayi hayar mota ta debe su baki daya suka koma gidah
Ko da suka koma gidan ma sabon shafin alhini sika bude. Masu kuka na yi masu surutai nayi masu dukan kansu nayi.
Aka Kira yaran nasu baki daya lokacin da aka gama yiwa marigayiya malama Hindu wanka aka nadeta cikin likkafini fuskar ta kawai aka bari abude saboda yaran su gana da ita na karshe suyi mata addua. Fuskar ta takara kyau tamkar tana murmushi .
Ataree suka shiga baki daya har bappah Junaid kowanne da addu'ar da yake suna sake bude babin wani kukan mai kuna
"Allah ya jikan ki da rahamar sa Hindu Allah ya yaye Miki dukkanin zunuban ki ya sadaki da ajnabin rahama . Rabbi ya karbi bakuncin ki yasa karshen wahalar kenan. Ba abunda kikai min Hindu idan ma da akwai na yafe miki duniya da lahira Allah ya gafarta miki" bappah Junaid ya karasa fada har yana dora kansa akan gawar bappah auwalu ya fita dashi dakyar.
"Ummy ... Ummy Allah ya gafarta miki Allah ya yafe mi ki, Allah ya sa aljanna makoma agare ki ummy. Ummy na rike alkawarin ki dayardar Allah zan cigaba da rike yan uwana har karshen rayuwata ummy" Ashir ya fada shima ya tashi ya mike ya fita kamar yadda bappah Auwalu yace kowanne idan yayi sai yabar dakin
"Ummy Allah ya jikan ki Allah ya jikan ki ummy Allah ya jikan ki ya gafarta miki ya shayar da ke ruwan alkausara" Cewar Ashfeef ya mike da kyar ya fita yana boye hawayen sa
"Ummy.... Ummy na... Ummy Allah ya jikan Ki da rahama Allah ya gafarta Miki Allah ya kyautata makwancin ki Allah ya sa aljannatul firdaws makomar ki ce, ummy inshaa Allah indai har Ina raye da raina da yardar Allah sai na kwato Miki hakkin ki da dik Wanda yayi Miki wannan mummunan hukuncin . Ubangiji Allah ya dafamun ummy. Inshaa Allah, Allah sai ya tozarta su ya wulakanta su ya d'ai d'aita su. " Mikewa tayi dakyar ta futa tsna sake fashewa dakuka... Nusaiba ta bi bayanta da kallo tana nazari akan kalaman ta na karshe... Suwaye suka kàshe Hindu? Nawrah tasan wani abu kenan? Lalle akwai sauran kallo a gaba idan da rai. Domin Nawraah KWANKWASON JIMINA ce MAI WUYAR SHAFAWA....
"Bappah... Ummy ta mutu yaushe zata dawo eh?" Amnah ta fada tana rike kafar wandon bappah Auwalu .m
"Allah ya miki albarka Amnah Allah ya raya ki ya tsare ki kinji?" Ya fada mata yana kokarin mayarda kukan daya tayo masa
Waje ya futar da ita bakin kofa. Nusaiba dawasu mata makota suka sake rufe gawar malama Hindu har zuwa fuskar ta suka daure.
Aka sanyata a tabarma aka kullubeta da wani zanun aka sanyata a makara. Bappah Auwalu ya kira su Ashir aka sallaceta aka kaita gidan ta na gaskia
Kafin a fitar da ita daga gidan sai da akayi dagaske yaran ta gaba daya da bappah Junaid sika birkice suna riko makarar suna hawaye kowanne yana surutai kamar mahaukata. Dakyar aka banbare su aka fita da ita zuwa makabarta aka binne ta
Ta samu yabo sosai daga bakunan jama'ar da suka santa. Takuma samu mutane sosai da suka halarci jana'izar ta aka sallaceta suka kaita gidan ta na gaskia.
Sannan aka dawo gidah akayi cirko cirko unguwar tayi tsiit. Yayinda zuriyar hamidniyya Lebanon tamkar ruwa ya cinye su saboda alhini . Hakika baa taba musu mutuwa data grigiza su bayan ta yafendo ba sai wannan ta rasuwar malama Hindu, Mai dakin bappah junaidu, Kuma mahaifiyar su Ashir, Ashfeef, Nawraah da kuma auta Amnah...
_INA MASOYAN ZAFAFA BIYAR?_
_KU MARMATSO KUSA...🔊_
_ZAFAFA BIYAR 2024_
_ZAFAFA BIYAR!!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_SHIN YAN UWA KUNA DA LABARIN ZAFAFA BIYAR DINKU SUN SAKE ZUWAR MUKU DA WATA TAFIYAR LITTAFAN SU MASU MATUKAR MA'ANA DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA?_
_YA KE YAR UWA KADA KI BARI A BAKI LABARI... DOMIN DA A BAKI GWARA KI BAYAR...WAI AKACE ZUWA DA KAI YAFU AIKE_
_GA SUNAYEN LITTATTAFAN WANNAN TAFIYAR... CIKE SUKE DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA KI KOYA KUMA KI GYARA DA KAN KI..CIKI HARDA ZALLAR KAUNA TACACCIYA MARAR GAURAYE_
_________
_1_
*_AMEENATUH_*🧕💖: _MAMUH GEE_
_2_
*_TSUTSAR NAMA (ITAMA NAMA CE)🐛👣_*_:BILYN ABDULL_
_3_
*_GUDUN KADDARA🏃🐾_*:_SAFIYYAH HUGUMA_
_4_
*_KWANKWASON JIMINA(MAI WUYAR SHAFAWA)🦩🦯_*_:NANA HAFSATU (MX)_
_GUDA DAYA:400_
_BIYU:700_
_UKU:900_
_HUDU: 1200_
_BANK NAME:KEYSTONE_
_BANK ACC NO:6019473875_
_ACC NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_
_ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_
__
_IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_
_*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku payment din*_
*09033181070*
*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
_MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR💖💯💖ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKU NE💃_
[3/1, 7:15 PM] Hafsaat🧕: _K'K'J_
_(M/W/S)_
_✍️:MX_
_27_
:::::::::
*Haka* rayuwar ta cigaba da garawa.... Bayan kwanaki arba'in da rasuwar malama Hindu. Dangi na kusa dana nesa duk sun Kokkoma inda suka fito. Yayinda kowanne ya cigaba da rayuwar sa idan ka cire ahalin na malama Hindu da mutuwar ta dake su kwarai matuka...
A Kwanakin ne Kuma hajia qibdiyya dake kasar waje ta kira wayar malama Hindu dake hannun Ashir.
Ya amsa mata bayan sun gaysa ne data tambayi malama Hindu yake sanar mata cewar ai Allah ya mata rasuwa tun kwanaki...
Hakika mutuwar ta daki hajia qibdiyya ji tayi tamkar da Wasa ko Kuma waswasi kunnenta yake mata sai data sake tambayar sa har sai uku Yana tabbatar mata sannan ta amince.
Kuka ta fashe da shi tun awayar tana sallallamin wallahi batada masaniya. Don kwana biyu itama wayar tata bata hannunta sakamakon ta haihu dan ba rai kuma ciwon ta ya tashi na hauhawar jini sai da mai gidan nata ya sake zuwa yayi ciku ciku ya sake canza date din ranar da zasu dawo zuwa dogon zango mai nisa.
Ashir sai ya koma bata hakuri jin tana kuka sosai mutuwar ta dake ta. Dakyar ta iya kashe wayar bayan ta bashi mai gidan ta Dr. Dollars ya musu gaisuwa. Ta Kuma bawa yaranta daya bayan daya sunyi musu gaisuwa ta wayar. Ta kashe wayar jikinta asanyaye
Sai datayi kuka ta koshi sosai har sai da zazzabin ya tasar mata ta kira Dr bintu a waya don tasan Kila batada masaniya bata gaya mata ba bayan sunyi waya jiya da su .
A handsfree ta saka wayar bayan sun gaysa. Murya a cike da alhini tache,
"Baki da labarin rasuwar da akayine Dr bintu ko kuwa mantawa kike baki sanar min?"
"Rasuwa kuma? Rasuwa fa kikace? Waye ya rasu? Kinganni a zaune Kinsa na mike a tsaye. Bangane ba waye ya rasu eh?"
"Hindu dai mai aikina da ke maki aiki a yanzu"
"Innnalillahi wa Inna ilaihi raji'un. Wallahi bansani ba. Yaushe ta rasu? Rannan tazo da yamma kamar yadda nace mata tazo da yamma tayi abinci wlh har take cewa zata dena aikatau. Naceto shikenan. Dama inata cewa kwanaki biyu shiru idan nakira wayar ta ma a kashe nache to inaga hutawar take bari nan da kwanaki kadan sai na kirata ko naje da Kai na na Kai mata kudin sallamar ta wannan watan meya sameta ? Zazzabin nan da akeyi ko Kuma tana da wani ciwon ne! Astagfirullah ko mutuwa ce dai tazo lokacin ta? "
"Ashe baki sani ba. Har anyi arbain dinta? Wallahi sai yau dana kira saboda Nima kwanaki biyu dinnan kinsan saboda rasa babyn da nayi Dr yasa na dau hutun komai harda rike waya. Bashine mukai waya dake ba aranar dana fara amfani da waya"
"Anyi haka ya jikin naki kuwa?"
"Alhamdulillah da sauki."
"Kwana arbain har anyi. Allah sarki Hindu Allah ya jikanta wallahi bansani ba. Kai banji Dadi ba wallahi. Don Allah ki gayamun kwatancen gidan ko Kuma driver ya Kai ki ni ai yasani tunda shi ke dakkota ya komar daita."
"Wallahi bintu . Bakiji rai na ba Kai Allah ya gafartawaa Hindu. Wallahi bantaba ganin mace irin taba na Dade banga mutum Mai saukin kai da Bai dau rayuwar duniya da komai ba irin wannan matar. Inshaa Allah aljanna makoma ce agareta "
"Tabbas tanada hakuri wallahi. Batada lafiya ne?"
"Aa yace min accident ne irin hit and run dinnan?"
Dr bintu na tsaye sai ta zauna jin kafarta ta fara rawa ta gaza daukar nauyin jikinta. Ta dafe kirjinta idanuwanta suka furfuto waje cikin tashin hankali tace,
"Mota ce kenan ta kasheta ta gudu? Innnalillahi wa Inna ilaihi raji'iun "
"Wallahi kusan haka yaronta yacemun. Yace police sun shiga case dinma, Amman dai an kasa gano Wanda yayi. Kasancewar dare ne Kuma ba haske awajen da aka kashe ta. Wai yaushe kikace tazo aiki last?"
Gaban Dr bintu ya buga fuss. Tsabar tashin hankali sai harbawa yake kamar zai fado daga jikinta tace,
"Kwanaki ne can kamar ranar larabaa date din........ Tazo da yammaci ta tafi da dare"
"Exactly a ranar ne to daga gidan ki take wlh aka samu wani Wanda yake sauri kamar zai tashi ya bugeta ya gudu saboda rashin Imani. Ai addua nake Allah ya waiwayo damu ayi mai yiwuwa a nemo koma waye da karfin ikon Allah inshaa Allah da dakarun taro. Dole suyi dubada na issue din"
Jikin Dr. Bintu asanyaye tache,
"Kwarai ma kuwa .... Kai amma banji dadi ba Allah ya jikanta da rahama"
"Toh aamen dai. Nima bari na je na kwanta dare yayi anan mu"
"Shikenan kawata. Sai da safe agayda yaran"
"Zasuji inshaa Allahu. Ki gayda mun da su Lily"
"Inshaa Allah." Dr bintu ta zare wayar daga kunnenta ahankali ta daga kai ta dubi makeken hotan mai gidan nata Alhaji Sambaso dake jikin frame tamkar shi take ganu agaske tana girgiza kai tace,
"Ko kaffara ba zan ba. Wannan aika aikan nakane Alhaji .. bayan rokon ka da nayi nace ka kyale matar nan, Ashe ashe abunda kayi kenan.. innalillahi wa Inna ilaihi raji'un yanzu ya zamuyi kenan .?"
_INA MASOYAN ZAFAFA BIYAR?_
_KU MARMATSO KUSA...🔊_
_ZAFAFA BIYAR 2024_
_ZAFAFA BIYAR!!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
Ba yadda sika iya haka suka kyale shi bayan sun bada maganin da aka saya masa.
Akayi hayar mota ta debe su baki daya suka koma gidah
Ko da suka koma gidan ma sabon shafin alhini sika bude. Masu kuka na yi masu surutai nayi masu dukan kansu nayi.
Aka Kira yaran nasu baki daya lokacin da aka gama yiwa marigayiya malama Hindu wanka aka nadeta cikin likkafini fuskar ta kawai aka bari abude saboda yaran su gana da ita na karshe suyi mata addua. Fuskar ta takara kyau tamkar tana murmushi .
Ataree suka shiga baki daya har bappah Junaid kowanne da addu'ar da yake suna sake bude babin wani kukan mai kuna
"Allah ya jikan ki da rahamar sa Hindu Allah ya yaye Miki dukkanin zunuban ki ya sadaki da ajnabin rahama . Rabbi ya karbi bakuncin ki yasa karshen wahalar kenan. Ba abunda kikai min Hindu idan ma da akwai na yafe miki duniya da lahira Allah ya gafarta miki" bappah Junaid ya karasa fada har yana dora kansa akan gawar bappah auwalu ya fita dashi dakyar.
"Ummy ... Ummy Allah ya gafarta miki Allah ya yafe mi ki, Allah ya sa aljanna makoma agare ki ummy. Ummy na rike alkawarin ki dayardar Allah zan cigaba da rike yan uwana har karshen rayuwata ummy" Ashir ya fada shima ya tashi ya mike ya fita kamar yadda bappah Auwalu yace kowanne idan yayi sai yabar dakin
"Ummy Allah ya jikan ki Allah ya jikan ki ummy Allah ya jikan ki ya gafarta miki ya shayar da ke ruwan alkausara" Cewar Ashfeef ya mike da kyar ya fita yana boye hawayen sa
"Ummy.... Ummy na... Ummy Allah ya jikan Ki da rahama Allah ya gafarta Miki Allah ya kyautata makwancin ki Allah ya sa aljannatul firdaws makomar ki ce, ummy inshaa Allah indai har Ina raye da raina da yardar Allah sai na kwato Miki hakkin ki da dik Wanda yayi Miki wannan mummunan hukuncin . Ubangiji Allah ya dafamun ummy. Inshaa Allah, Allah sai ya tozarta su ya wulakanta su ya d'ai d'aita su. " Mikewa tayi dakyar ta futa tsna sake fashewa dakuka... Nusaiba ta bi bayanta da kallo tana nazari akan kalaman ta na karshe... Suwaye suka kàshe Hindu? Nawrah tasan wani abu kenan? Lalle akwai sauran kallo a gaba idan da rai. Domin Nawraah KWANKWASON JIMINA ce MAI WUYAR SHAFAWA....
"Bappah... Ummy ta mutu yaushe zata dawo eh?" Amnah ta fada tana rike kafar wandon bappah Auwalu .m
"Allah ya miki albarka Amnah Allah ya raya ki ya tsare ki kinji?" Ya fada mata yana kokarin mayarda kukan daya tayo masa
Waje ya futar da ita bakin kofa. Nusaiba dawasu mata makota suka sake rufe gawar malama Hindu har zuwa fuskar ta suka daure.
Aka sanyata a tabarma aka kullubeta da wani zanun aka sanyata a makara. Bappah Auwalu ya kira su Ashir aka sallaceta aka kaita gidan ta na gaskia
Kafin a fitar da ita daga gidan sai da akayi dagaske yaran ta gaba daya da bappah Junaid sika birkice suna riko makarar suna hawaye kowanne yana surutai kamar mahaukata. Dakyar aka banbare su aka fita da ita zuwa makabarta aka binne ta
Ta samu yabo sosai daga bakunan jama'ar da suka santa. Takuma samu mutane sosai da suka halarci jana'izar ta aka sallaceta suka kaita gidan ta na gaskia.
Sannan aka dawo gidah akayi cirko cirko unguwar tayi tsiit. Yayinda zuriyar hamidniyya Lebanon tamkar ruwa ya cinye su saboda alhini . Hakika baa taba musu mutuwa data grigiza su bayan ta yafendo ba sai wannan ta rasuwar malama Hindu, Mai dakin bappah junaidu, Kuma mahaifiyar su Ashir, Ashfeef, Nawraah da kuma auta Amnah...
_INA MASOYAN ZAFAFA BIYAR?_
_KU MARMATSO KUSA...🔊_
_ZAFAFA BIYAR 2024_
_ZAFAFA BIYAR!!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_SHIN YAN UWA KUNA DA LABARIN ZAFAFA BIYAR DINKU SUN SAKE ZUWAR MUKU DA WATA TAFIYAR LITTAFAN SU MASU MATUKAR MA'ANA DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA?_
_YA KE YAR UWA KADA KI BARI A BAKI LABARI... DOMIN DA A BAKI GWARA KI BAYAR...WAI AKACE ZUWA DA KAI YAFU AIKE_
_GA SUNAYEN LITTATTAFAN WANNAN TAFIYAR... CIKE SUKE DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA KI KOYA KUMA KI GYARA DA KAN KI..CIKI HARDA ZALLAR KAUNA TACACCIYA MARAR GAURAYE_
_________
_1_
*_AMEENATUH_*🧕💖: _MAMUH GEE_
_2_
*_TSUTSAR NAMA (ITAMA NAMA CE)🐛👣_*_:BILYN ABDULL_
_3_
*_GUDUN KADDARA🏃🐾_*:_SAFIYYAH HUGUMA_
_4_
*_KWANKWASON JIMINA(MAI WUYAR SHAFAWA)🦩🦯_*_:NANA HAFSATU (MX)_
_GUDA DAYA:400_
_BIYU:700_
_UKU:900_
_HUDU: 1200_
_BANK NAME:KEYSTONE_
_BANK ACC NO:6019473875_
_ACC NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_
_ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_
__
_IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_
_*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku payment din*_
*09033181070*
*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
_MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR💖💯💖ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKU NE💃_
[3/1, 7:15 PM] Hafsaat🧕: _K'K'J_
_(M/W/S)_
_✍️:MX_
_27_
:::::::::
*Haka* rayuwar ta cigaba da garawa.... Bayan kwanaki arba'in da rasuwar malama Hindu. Dangi na kusa dana nesa duk sun Kokkoma inda suka fito. Yayinda kowanne ya cigaba da rayuwar sa idan ka cire ahalin na malama Hindu da mutuwar ta dake su kwarai matuka...
A Kwanakin ne Kuma hajia qibdiyya dake kasar waje ta kira wayar malama Hindu dake hannun Ashir.
Ya amsa mata bayan sun gaysa ne data tambayi malama Hindu yake sanar mata cewar ai Allah ya mata rasuwa tun kwanaki...
Hakika mutuwar ta daki hajia qibdiyya ji tayi tamkar da Wasa ko Kuma waswasi kunnenta yake mata sai data sake tambayar sa har sai uku Yana tabbatar mata sannan ta amince.
Kuka ta fashe da shi tun awayar tana sallallamin wallahi batada masaniya. Don kwana biyu itama wayar tata bata hannunta sakamakon ta haihu dan ba rai kuma ciwon ta ya tashi na hauhawar jini sai da mai gidan nata ya sake zuwa yayi ciku ciku ya sake canza date din ranar da zasu dawo zuwa dogon zango mai nisa.
Ashir sai ya koma bata hakuri jin tana kuka sosai mutuwar ta dake ta. Dakyar ta iya kashe wayar bayan ta bashi mai gidan ta Dr. Dollars ya musu gaisuwa. Ta Kuma bawa yaranta daya bayan daya sunyi musu gaisuwa ta wayar. Ta kashe wayar jikinta asanyaye
Sai datayi kuka ta koshi sosai har sai da zazzabin ya tasar mata ta kira Dr bintu a waya don tasan Kila batada masaniya bata gaya mata ba bayan sunyi waya jiya da su .
A handsfree ta saka wayar bayan sun gaysa. Murya a cike da alhini tache,
"Baki da labarin rasuwar da akayine Dr bintu ko kuwa mantawa kike baki sanar min?"
"Rasuwa kuma? Rasuwa fa kikace? Waye ya rasu? Kinganni a zaune Kinsa na mike a tsaye. Bangane ba waye ya rasu eh?"
"Hindu dai mai aikina da ke maki aiki a yanzu"
"Innnalillahi wa Inna ilaihi raji'un. Wallahi bansani ba. Yaushe ta rasu? Rannan tazo da yamma kamar yadda nace mata tazo da yamma tayi abinci wlh har take cewa zata dena aikatau. Naceto shikenan. Dama inata cewa kwanaki biyu shiru idan nakira wayar ta ma a kashe nache to inaga hutawar take bari nan da kwanaki kadan sai na kirata ko naje da Kai na na Kai mata kudin sallamar ta wannan watan meya sameta ? Zazzabin nan da akeyi ko Kuma tana da wani ciwon ne! Astagfirullah ko mutuwa ce dai tazo lokacin ta? "
"Ashe baki sani ba. Har anyi arbain dinta? Wallahi sai yau dana kira saboda Nima kwanaki biyu dinnan kinsan saboda rasa babyn da nayi Dr yasa na dau hutun komai harda rike waya. Bashine mukai waya dake ba aranar dana fara amfani da waya"
"Anyi haka ya jikin naki kuwa?"
"Alhamdulillah da sauki."
"Kwana arbain har anyi. Allah sarki Hindu Allah ya jikanta wallahi bansani ba. Kai banji Dadi ba wallahi. Don Allah ki gayamun kwatancen gidan ko Kuma driver ya Kai ki ni ai yasani tunda shi ke dakkota ya komar daita."
"Wallahi bintu . Bakiji rai na ba Kai Allah ya gafartawaa Hindu. Wallahi bantaba ganin mace irin taba na Dade banga mutum Mai saukin kai da Bai dau rayuwar duniya da komai ba irin wannan matar. Inshaa Allah aljanna makoma ce agareta "
"Tabbas tanada hakuri wallahi. Batada lafiya ne?"
"Aa yace min accident ne irin hit and run dinnan?"
Dr bintu na tsaye sai ta zauna jin kafarta ta fara rawa ta gaza daukar nauyin jikinta. Ta dafe kirjinta idanuwanta suka furfuto waje cikin tashin hankali tace,
"Mota ce kenan ta kasheta ta gudu? Innnalillahi wa Inna ilaihi raji'iun "
"Wallahi kusan haka yaronta yacemun. Yace police sun shiga case dinma, Amman dai an kasa gano Wanda yayi. Kasancewar dare ne Kuma ba haske awajen da aka kashe ta. Wai yaushe kikace tazo aiki last?"
Gaban Dr bintu ya buga fuss. Tsabar tashin hankali sai harbawa yake kamar zai fado daga jikinta tace,
"Kwanaki ne can kamar ranar larabaa date din........ Tazo da yammaci ta tafi da dare"
"Exactly a ranar ne to daga gidan ki take wlh aka samu wani Wanda yake sauri kamar zai tashi ya bugeta ya gudu saboda rashin Imani. Ai addua nake Allah ya waiwayo damu ayi mai yiwuwa a nemo koma waye da karfin ikon Allah inshaa Allah da dakarun taro. Dole suyi dubada na issue din"
Jikin Dr. Bintu asanyaye tache,
"Kwarai ma kuwa .... Kai amma banji dadi ba Allah ya jikanta da rahama"
"Toh aamen dai. Nima bari na je na kwanta dare yayi anan mu"
"Shikenan kawata. Sai da safe agayda yaran"
"Zasuji inshaa Allahu. Ki gayda mun da su Lily"
"Inshaa Allah." Dr bintu ta zare wayar daga kunnenta ahankali ta daga kai ta dubi makeken hotan mai gidan nata Alhaji Sambaso dake jikin frame tamkar shi take ganu agaske tana girgiza kai tace,
"Ko kaffara ba zan ba. Wannan aika aikan nakane Alhaji .. bayan rokon ka da nayi nace ka kyale matar nan, Ashe ashe abunda kayi kenan.. innalillahi wa Inna ilaihi raji'un yanzu ya zamuyi kenan .?"
_INA MASOYAN ZAFAFA BIYAR?_
_KU MARMATSO KUSA...🔊_
_ZAFAFA BIYAR 2024_
_ZAFAFA BIYAR!!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_