Sashe 18
Kwankwason Jimina Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Congratulations baba"
"Allah shi tayaka riko baba"
"Mashaa Allah..." Cewar Anees.
Dr. Abubakhr dollars ya kada kansa ya dubi hajiya qibdiyya yace,
"Kina ganin na amince kema?"
"Mu cigaba da addua kuma kayi istikhara, Don neman zabin Allah idan alkhairi ne Allah zai amince a nada ka idan ba alkhairi aciki ba zaai ba inshaa Allah inason ka sakawa ranka haka kawai"
Ya sauke gwauron numfashi, Yana sake kada kansa yace,
"Toh shikenan Allah ya tabbatar da abunda yafi alkhairi Amin"
"Aameen " suka amsa baki daya...
Haka dai suka cigaba da tattauna lamarin. Kafin yaran suyi musu sai da safe kowanne ya tafi daki don kwanciya kasancewar dare yaja.. Nan sukabar iyayen na su. Hajia qibdiyya na dada tausasar zuciyar mai gidan nata Dr. Abubakhr dollars....
:::::
NADUKA ZONE
_INA MASOYAN ZAFAFA BIYAR?_
_KU MARMATSO KUSA...🔊_
_ZAFAFA BIYAR 2024_
_ZAFAFA BIYAR!!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_SHIN YAN UWA KUNA DA LABARIN ZAFAFA BIYAR DINKU SUN SAKE ZUWAR MUKU DA WATA TAFIYAR LITTAFAN SU MASU MATUKAR MA'ANA DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA?_
_YA KE YAR UWA KADA KI BARI A BAKI LABARI... DOMIN DA A BAKI GWARA KI BAYAR...WAI AKACE ZUWA DA KAI YAFU AIKE_
_GA SUNAYEN LITTATTAFAN WANNAN TAFIYAR... CIKE SUKE DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA KI KOYA KUMA KI GYARA DA KAN KI..CIKI HARDA ZALLAR KAUNA TACACCIYA MARAR GAURAYE_
_________
_1_
*_AMEENATUH_*🧕💖: _MAMUH GEE_
_2_
*_TSUTSAR NAMA (ITAMA NAMA CE)🐛👣_*_:BILYN ABDULL_
_3_
*_GUDUN KADDARA🏃🐾_*:_SAFIYYAH HUGUMA_
_4_
*_KWANKWASON JIMINA(MAI WUYAR SHAFAWA)🦩🦯_*_:NANA HAFSATU (MX)_
_GUDA DAYA:400_
_BIYU:700_
_UKU:900_
_HUDU: 1200_
_BANK NAME:KEYSTONE_
_BANK ACC NO:6019473875_
_ACC NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_
_ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_
__
_IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_
_*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku payment din*_
*09033181070*
*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
_MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR💖💯💖ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKU NE💃_
[2/26, 4:22 PM] Hafsaat🧕: _K'K'J_
_(M/W/S)_
_✍️:MX_
_21_
:::::
*NADUKA ZONE*
*Malam Liti* ya sauke Malama Hindu har kofar gidan su dake unguwar Naduka zone.
Ta bude kofar ta sauka tana yi masa godia,
"Nagode sosai"
"Yauwa sai da safe" Ya amsa ta yana mai juya kan motar...
Cikin gidah ta shiga bakin ta dauke da sallama ta zare hijabin ta ninke ta ajiye akan kujera tayi kitchen tanata sauri. Ta ajiye Kwanon akan kanta ta fara kokarin daukar food flask zata wanke taji shi da nauyi. Sai a sannan ta lura kwanukan baki daya an wanke su tas.
Ya yinda food flask din data daga taji nauyi ta bude murfin sa... Tururin shinkafa da wake ya daki fuskar sa ta karkade murfin gumin ya tsatstsafe sannan ta rufe
Ko a Ido sunyi washar washar. Ko data saka abun diba ta debi kadan ta saka a baki taji lugif kowanne ya dahu.
Ta taba bokitin ruwan wanka ma taji shi taf an cika shi da tafashasshen ruwan zafi.
Gaba daya dukkanin aiyukan da zatayi anyi. Ga awara nama tanata turiri an yayyanka.
Ta fito daga kitchen din tana dokawa Nawraah Kira,
"Nawraah.. Nawraah"
"Naam ummy.." ta sakko daga bene da sauri,
"Kin dawo?"
"Na dawo Nawraah. Waye yayi aiyukan nan.?" Ta tambayeta tana nuni da kofar kitchen da yatsa.
Dai dai lokacin da Ashfeef ya fito daga dakin su yana rufe bakinsa da tafun hannun sa sakamakon hammar data taho masa,
"Sannu da zuwa ummy"
"Sannun mu... "
"Hamma ne yayi ummy.. shi yayi komai nima nace zan taya shi wanke wanke yace aa yaji Ina mura na barshi"
"Yana Ina?" Malama Hindu ta tambaye su tana mayar da hawayen da keson ya tsiyayo daga idanun ta
"Yaje baya shanya"
"Shanyar me?"
"Kayan abbiey ya wanke da naki. Yace muma gobe zai daure nanu ni da Amnah...
Ai bata karasa sauraron Nawraah ba ta fice daga cikin gidan tayi baya inda suke wanki suke shanya a igiyar wankin da suka daura a bayan
Alokacin har ya kammala shanyar, Yana katse gumin da ke zuba daga goshin sa saboda ranar dake tsananin dukan goshin nasa.
"Hamma" ummy ta kira shi tana girgiza kai
"Ah ummy har kin dawo?"
"Na dawo .... Haba Hamma duk Kai kadai?" Ta fada tana kallon sa cike da tsananin tausayi. A duniya batasan me zata sakawa da babban dan nata ba. Hakika shi din babban jigo ne acikin rayuwar su baki daya.
"Wane aiki ummy? Dan dauraye kayan nannayi fa kawai. Sauran aikin bani nayi ba"
"Kai kayi mana... Ashfeef yanzu ya tashi daga bacci. Nawrah ta gaya mun duk Kai ne kayi komai kamar ko da yaushe. Aiyukan nan sun maka yawa Hamma ka dinga bawa kanka hutu dan Allah "
"Ummy idan banyi ba wa zeyi musu uhm?"
"Sai a rarraba aiyukan kowa yayi. Kuma ba zama zan dingayi ba acan inda na samu aikinn Ina gamawa zan dawo inshaa Allah . Kaji ko?"
"Tohm ummy"
"Allah ya maka albarka. Allah ya maka albarka. Allah ya maka albarka. Ya inganta rayuwar ka Allah ya daga ka ya buda ka ya sanya tarin alkhairi a dukkanin abunda ka saka a gaba kaji?"
"Aamin ummy... Jam'an inshaa Allahu"
Cikin gidah suka koma. Abincin data taho dashi tace yaci rabi ya bar wa yaran sauran yace aa yayi cokali biyu ya bar musu.
Ya tashi ya futa ya hada murhunan awara nan da nan ya hada komai. Ya koma kitchen ya dakko abubuwan da zasu bukata ya Kai wajen.
Ummy ta sauya kaya taje ta zauna suka fara tuyar atare. Nan da nan aka fara tururuwar layin awarar. Malam Liti ne a farko farko da food flask din hajia qibdiyya.
Ba yadda ummy batai ba ba zata karbu kudin awarar nan ba malam Liti yace hajia qibdiyya tache inde bata karba kudin awarar ba to ya barshi kar ya sayo mata. A dole ummyn ta zuba masa awarar ya tafi..
Bappah Junaid ya dawo daga wajen aiki a matukar gajiye. Ashir ya yi sauri ya karasa ya tare shi ya karbu jakar aikin sa ya shiga da ita cikin gidah yana doka masa sannu.
Ya kai masa ruwan wanka mai zafi bandakin sama. Sannan ya koma wajen awarar yana taya ummy . Yayinda ita Kuma ta tashi ta nufi wajen Mai gidan nata
Ya karasa wankan ta zuba masa abincin a plate tana bashi ya cinye ras Yana shi mata albarka.
Suka shiga hirar Ashir da irin kyautatawar da yake yi musu sosai sun dade suna shi masa albarka da sauran yaran na su baki daya
Alokacin ne Kuma bappah Junaid yake gayawa ummy ya kaiwa bappah Auwalu kudin nan daya ce masa shi ya bashi sai bappah Auwalun yaki karba kan shi lalle bashi yake so idan ba zai karbi bashi Wajen wani ba to ya barshi.
Dakyar bappah Junaid ya tausashi ran dan uwan nasa yace masa ba kudin sa bane bashi ya karbi masa dama da niyyar shi zai biya nasa idan ya samu kudin. Amman tunda baya so shikenan ya rike bashin sanda ya samu ya bayar.. Ya karkare mata da,
"Yanzu dai dama sheda nake nema... Kuma ga ki. Ko bayan rai na kudin nan dana baiwa Hamma Auwalu.. kyauta na bashi ba bashi ba. Dan Allah kada ku manta saboda halin mantuwa"
"Abbieyn su ai babu wanda yasan gawar fari. Ka dai na cewa haka ma. Sannan wannan batu tsakanin ka ne da dan uwan ka. Ni nasan nan gaba idan ka gaya masa ai kudin ka ne ka bashi kyauta ka tausashe shi zai amince ya bar batun bashi ne ala dole sai ya biya .. Amman yadda kache hakan zaai abbiey"
Bappah Junaid yayi murmushi yayinda ya saka hannun sa kan kumatun ta yana shafawa ahankali yace,
"Hindu na kenan .... Kyakkyawa Mai kyakkyawar zuciya, dabiah, nutsuwa, biyayya, hankali, tausayi, Kai komai kin hada hindu. Ubangiji Allah ya shi Miki albarka. Ya raya Miki yaran ki Amin"
"Aamin abbiey tare da Kai Allah ya raya mana su baki daya ya musu albarka.."
"Aameen...Ni kuwa ya gidan aikin naki?"
"Yauwa daman yanzu nake shirin cewa baka tambaye ni ya yau takasance da ni ba...."
"Maza.. Maza bani na sha..."
Malama Hindu ta gyara zama tana duban mai gidan nata cike da murmushi ta shiga labarta masa dukkanin abunda ya faru tundaga lokacin data shirya tayi wanka direba ya dauketa ya kaita gidan har ya zuwa sanda ya dawo da ita. Komai da komai sai data gaya masa.
Kuma bappa Junaid yaji dadi da irin karbar da tace sunyi mata. Ya Kuma sake aminta da aikinta agidan sosai. Yayi musu addua sosai hadi da fatan cigaba da samun nasarar rayuwa marar yankewa..
Sunata hira har awara ta kare yaran suka karasa gyara wajen komai da komai... Sun samu ciniki sosai mashaa Allahu..
::::::::
Farin ciki lullube a fuskar sa, yayinda hannuwan sa ke rike da ledar mai baki da yellow dake dauke da kudaden da kanin sa junaidu ya aro masa ya shiga gidan nasa bakinsa dauke da sallama. Ya yinda daya hannun na sa buredi ne ya saya da ganyen shayi da sukari ya tura kofar gidan nasa bakinsa dauke da sallama...........
_INA MASOYAN ZAFAFA BIYAR?_
_KU MARMATSO KUSA...🔊_
_ZAFAFA BIYAR 2024_
_ZAFAFA BIYAR!!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_SHIN YAN UWA KUNA DA LABARIN ZAFAFA BIYAR DINKU SUN SAKE ZUWAR MUKU DA WATA TAFIYAR LITTAFAN SU MASU MATUKAR MA'ANA DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA?_
_YA KE YAR UWA KADA KI BARI A BAKI LABARI... DOMIN DA A BAKI GWARA KI BAYAR...WAI AKACE ZUWA DA KAI YAFU AIKE_
_GA SUNAYEN LITTATTAFAN WANNAN TAFIYAR... CIKE SUKE DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA KI KOYA KUMA KI GYARA DA KAN KI..CIKI HARDA ZALLAR KAUNA TACACCIYA MARAR GAURAYE_
_________
_1_
*_AMEENATUH_*🧕💖: _MAMUH GEE_
_2_
*_TSUTSAR NAMA (ITAMA NAMA CE)🐛👣_*_:BILYN ABDULL_
_3_
*_GUDUN KADDARA🏃🐾_*:_SAFIYYAH HUGUMA_
_4_
*_KWANKWASON JIMINA(MAI WUYAR SHAFAWA)🦩🦯_*_:NANA HAFSATU (MX)_
_GUDA DAYA:400_
_BIYU:700_
_UKU:900_
_HUDU: 1200_
_BANK NAME:KEYSTONE_
_BANK ACC NO:6019473875_
_ACC NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_
_ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_
__
_IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_
_*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku payment din*_
*09033181070*
*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
_MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR💖💯💖ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKU NE💃_
[2/26, 5:06 PM] Hafsaat🧕: _K'K'J_
_(M/W/S)_
_✍️:MX_
_22_
::::
"Allah shi tayaka riko baba"
"Mashaa Allah..." Cewar Anees.
Dr. Abubakhr dollars ya kada kansa ya dubi hajiya qibdiyya yace,
"Kina ganin na amince kema?"
"Mu cigaba da addua kuma kayi istikhara, Don neman zabin Allah idan alkhairi ne Allah zai amince a nada ka idan ba alkhairi aciki ba zaai ba inshaa Allah inason ka sakawa ranka haka kawai"
Ya sauke gwauron numfashi, Yana sake kada kansa yace,
"Toh shikenan Allah ya tabbatar da abunda yafi alkhairi Amin"
"Aameen " suka amsa baki daya...
Haka dai suka cigaba da tattauna lamarin. Kafin yaran suyi musu sai da safe kowanne ya tafi daki don kwanciya kasancewar dare yaja.. Nan sukabar iyayen na su. Hajia qibdiyya na dada tausasar zuciyar mai gidan nata Dr. Abubakhr dollars....
:::::
NADUKA ZONE
_INA MASOYAN ZAFAFA BIYAR?_
_KU MARMATSO KUSA...🔊_
_ZAFAFA BIYAR 2024_
_ZAFAFA BIYAR!!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_SHIN YAN UWA KUNA DA LABARIN ZAFAFA BIYAR DINKU SUN SAKE ZUWAR MUKU DA WATA TAFIYAR LITTAFAN SU MASU MATUKAR MA'ANA DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA?_
_YA KE YAR UWA KADA KI BARI A BAKI LABARI... DOMIN DA A BAKI GWARA KI BAYAR...WAI AKACE ZUWA DA KAI YAFU AIKE_
_GA SUNAYEN LITTATTAFAN WANNAN TAFIYAR... CIKE SUKE DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA KI KOYA KUMA KI GYARA DA KAN KI..CIKI HARDA ZALLAR KAUNA TACACCIYA MARAR GAURAYE_
_________
_1_
*_AMEENATUH_*🧕💖: _MAMUH GEE_
_2_
*_TSUTSAR NAMA (ITAMA NAMA CE)🐛👣_*_:BILYN ABDULL_
_3_
*_GUDUN KADDARA🏃🐾_*:_SAFIYYAH HUGUMA_
_4_
*_KWANKWASON JIMINA(MAI WUYAR SHAFAWA)🦩🦯_*_:NANA HAFSATU (MX)_
_GUDA DAYA:400_
_BIYU:700_
_UKU:900_
_HUDU: 1200_
_BANK NAME:KEYSTONE_
_BANK ACC NO:6019473875_
_ACC NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_
_ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_
__
_IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_
_*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku payment din*_
*09033181070*
*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
_MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR💖💯💖ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKU NE💃_
[2/26, 4:22 PM] Hafsaat🧕: _K'K'J_
_(M/W/S)_
_✍️:MX_
_21_
:::::
*NADUKA ZONE*
*Malam Liti* ya sauke Malama Hindu har kofar gidan su dake unguwar Naduka zone.
Ta bude kofar ta sauka tana yi masa godia,
"Nagode sosai"
"Yauwa sai da safe" Ya amsa ta yana mai juya kan motar...
Cikin gidah ta shiga bakin ta dauke da sallama ta zare hijabin ta ninke ta ajiye akan kujera tayi kitchen tanata sauri. Ta ajiye Kwanon akan kanta ta fara kokarin daukar food flask zata wanke taji shi da nauyi. Sai a sannan ta lura kwanukan baki daya an wanke su tas.
Ya yinda food flask din data daga taji nauyi ta bude murfin sa... Tururin shinkafa da wake ya daki fuskar sa ta karkade murfin gumin ya tsatstsafe sannan ta rufe
Ko a Ido sunyi washar washar. Ko data saka abun diba ta debi kadan ta saka a baki taji lugif kowanne ya dahu.
Ta taba bokitin ruwan wanka ma taji shi taf an cika shi da tafashasshen ruwan zafi.
Gaba daya dukkanin aiyukan da zatayi anyi. Ga awara nama tanata turiri an yayyanka.
Ta fito daga kitchen din tana dokawa Nawraah Kira,
"Nawraah.. Nawraah"
"Naam ummy.." ta sakko daga bene da sauri,
"Kin dawo?"
"Na dawo Nawraah. Waye yayi aiyukan nan.?" Ta tambayeta tana nuni da kofar kitchen da yatsa.
Dai dai lokacin da Ashfeef ya fito daga dakin su yana rufe bakinsa da tafun hannun sa sakamakon hammar data taho masa,
"Sannu da zuwa ummy"
"Sannun mu... "
"Hamma ne yayi ummy.. shi yayi komai nima nace zan taya shi wanke wanke yace aa yaji Ina mura na barshi"
"Yana Ina?" Malama Hindu ta tambaye su tana mayar da hawayen da keson ya tsiyayo daga idanun ta
"Yaje baya shanya"
"Shanyar me?"
"Kayan abbiey ya wanke da naki. Yace muma gobe zai daure nanu ni da Amnah...
Ai bata karasa sauraron Nawraah ba ta fice daga cikin gidan tayi baya inda suke wanki suke shanya a igiyar wankin da suka daura a bayan
Alokacin har ya kammala shanyar, Yana katse gumin da ke zuba daga goshin sa saboda ranar dake tsananin dukan goshin nasa.
"Hamma" ummy ta kira shi tana girgiza kai
"Ah ummy har kin dawo?"
"Na dawo .... Haba Hamma duk Kai kadai?" Ta fada tana kallon sa cike da tsananin tausayi. A duniya batasan me zata sakawa da babban dan nata ba. Hakika shi din babban jigo ne acikin rayuwar su baki daya.
"Wane aiki ummy? Dan dauraye kayan nannayi fa kawai. Sauran aikin bani nayi ba"
"Kai kayi mana... Ashfeef yanzu ya tashi daga bacci. Nawrah ta gaya mun duk Kai ne kayi komai kamar ko da yaushe. Aiyukan nan sun maka yawa Hamma ka dinga bawa kanka hutu dan Allah "
"Ummy idan banyi ba wa zeyi musu uhm?"
"Sai a rarraba aiyukan kowa yayi. Kuma ba zama zan dingayi ba acan inda na samu aikinn Ina gamawa zan dawo inshaa Allah . Kaji ko?"
"Tohm ummy"
"Allah ya maka albarka. Allah ya maka albarka. Allah ya maka albarka. Ya inganta rayuwar ka Allah ya daga ka ya buda ka ya sanya tarin alkhairi a dukkanin abunda ka saka a gaba kaji?"
"Aamin ummy... Jam'an inshaa Allahu"
Cikin gidah suka koma. Abincin data taho dashi tace yaci rabi ya bar wa yaran sauran yace aa yayi cokali biyu ya bar musu.
Ya tashi ya futa ya hada murhunan awara nan da nan ya hada komai. Ya koma kitchen ya dakko abubuwan da zasu bukata ya Kai wajen.
Ummy ta sauya kaya taje ta zauna suka fara tuyar atare. Nan da nan aka fara tururuwar layin awarar. Malam Liti ne a farko farko da food flask din hajia qibdiyya.
Ba yadda ummy batai ba ba zata karbu kudin awarar nan ba malam Liti yace hajia qibdiyya tache inde bata karba kudin awarar ba to ya barshi kar ya sayo mata. A dole ummyn ta zuba masa awarar ya tafi..
Bappah Junaid ya dawo daga wajen aiki a matukar gajiye. Ashir ya yi sauri ya karasa ya tare shi ya karbu jakar aikin sa ya shiga da ita cikin gidah yana doka masa sannu.
Ya kai masa ruwan wanka mai zafi bandakin sama. Sannan ya koma wajen awarar yana taya ummy . Yayinda ita Kuma ta tashi ta nufi wajen Mai gidan nata
Ya karasa wankan ta zuba masa abincin a plate tana bashi ya cinye ras Yana shi mata albarka.
Suka shiga hirar Ashir da irin kyautatawar da yake yi musu sosai sun dade suna shi masa albarka da sauran yaran na su baki daya
Alokacin ne Kuma bappah Junaid yake gayawa ummy ya kaiwa bappah Auwalu kudin nan daya ce masa shi ya bashi sai bappah Auwalun yaki karba kan shi lalle bashi yake so idan ba zai karbi bashi Wajen wani ba to ya barshi.
Dakyar bappah Junaid ya tausashi ran dan uwan nasa yace masa ba kudin sa bane bashi ya karbi masa dama da niyyar shi zai biya nasa idan ya samu kudin. Amman tunda baya so shikenan ya rike bashin sanda ya samu ya bayar.. Ya karkare mata da,
"Yanzu dai dama sheda nake nema... Kuma ga ki. Ko bayan rai na kudin nan dana baiwa Hamma Auwalu.. kyauta na bashi ba bashi ba. Dan Allah kada ku manta saboda halin mantuwa"
"Abbieyn su ai babu wanda yasan gawar fari. Ka dai na cewa haka ma. Sannan wannan batu tsakanin ka ne da dan uwan ka. Ni nasan nan gaba idan ka gaya masa ai kudin ka ne ka bashi kyauta ka tausashe shi zai amince ya bar batun bashi ne ala dole sai ya biya .. Amman yadda kache hakan zaai abbiey"
Bappah Junaid yayi murmushi yayinda ya saka hannun sa kan kumatun ta yana shafawa ahankali yace,
"Hindu na kenan .... Kyakkyawa Mai kyakkyawar zuciya, dabiah, nutsuwa, biyayya, hankali, tausayi, Kai komai kin hada hindu. Ubangiji Allah ya shi Miki albarka. Ya raya Miki yaran ki Amin"
"Aamin abbiey tare da Kai Allah ya raya mana su baki daya ya musu albarka.."
"Aameen...Ni kuwa ya gidan aikin naki?"
"Yauwa daman yanzu nake shirin cewa baka tambaye ni ya yau takasance da ni ba...."
"Maza.. Maza bani na sha..."
Malama Hindu ta gyara zama tana duban mai gidan nata cike da murmushi ta shiga labarta masa dukkanin abunda ya faru tundaga lokacin data shirya tayi wanka direba ya dauketa ya kaita gidan har ya zuwa sanda ya dawo da ita. Komai da komai sai data gaya masa.
Kuma bappa Junaid yaji dadi da irin karbar da tace sunyi mata. Ya Kuma sake aminta da aikinta agidan sosai. Yayi musu addua sosai hadi da fatan cigaba da samun nasarar rayuwa marar yankewa..
Sunata hira har awara ta kare yaran suka karasa gyara wajen komai da komai... Sun samu ciniki sosai mashaa Allahu..
::::::::
Farin ciki lullube a fuskar sa, yayinda hannuwan sa ke rike da ledar mai baki da yellow dake dauke da kudaden da kanin sa junaidu ya aro masa ya shiga gidan nasa bakinsa dauke da sallama. Ya yinda daya hannun na sa buredi ne ya saya da ganyen shayi da sukari ya tura kofar gidan nasa bakinsa dauke da sallama...........
_INA MASOYAN ZAFAFA BIYAR?_
_KU MARMATSO KUSA...🔊_
_ZAFAFA BIYAR 2024_
_ZAFAFA BIYAR!!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_SHIN YAN UWA KUNA DA LABARIN ZAFAFA BIYAR DINKU SUN SAKE ZUWAR MUKU DA WATA TAFIYAR LITTAFAN SU MASU MATUKAR MA'ANA DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA?_
_YA KE YAR UWA KADA KI BARI A BAKI LABARI... DOMIN DA A BAKI GWARA KI BAYAR...WAI AKACE ZUWA DA KAI YAFU AIKE_
_GA SUNAYEN LITTATTAFAN WANNAN TAFIYAR... CIKE SUKE DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA KI KOYA KUMA KI GYARA DA KAN KI..CIKI HARDA ZALLAR KAUNA TACACCIYA MARAR GAURAYE_
_________
_1_
*_AMEENATUH_*🧕💖: _MAMUH GEE_
_2_
*_TSUTSAR NAMA (ITAMA NAMA CE)🐛👣_*_:BILYN ABDULL_
_3_
*_GUDUN KADDARA🏃🐾_*:_SAFIYYAH HUGUMA_
_4_
*_KWANKWASON JIMINA(MAI WUYAR SHAFAWA)🦩🦯_*_:NANA HAFSATU (MX)_
_GUDA DAYA:400_
_BIYU:700_
_UKU:900_
_HUDU: 1200_
_BANK NAME:KEYSTONE_
_BANK ACC NO:6019473875_
_ACC NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_
_ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_
__
_IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_
_*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku payment din*_
*09033181070*
*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
_MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR💖💯💖ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKU NE💃_
[2/26, 5:06 PM] Hafsaat🧕: _K'K'J_
_(M/W/S)_
_✍️:MX_
_22_
::::