Sashe 41
Kwankwason Jimina Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Itada Amnah kowacce da gadonta sai Kuma wasu yammata suma guda biyu suma da gadajen su. . Da tv dinsu harda fridge mashaa Allah ga fanka da ac, ac din kunnawa ake a kashe idan tayi awa biyu. ..
A dole bappah Auwalu ya hakura ya barsu Amman sai da yayi hawayen nadama musanman kasancewar matar sa Nusaiba itace silar komai, komai ya baci da 'yayan dan uwan nasa shakikan sa...
Haka ya hakura ya koma gidah zuciyar sa na kuna...
Ranar lahadi su Nawraah da Layla suka sukaje kasuwa suka dan sassayo kayan gwanjo.saboda zuwa school .
Suka shirya tsaf. Layla ta bugawa Nawraah suka nufi makaranta ranar washegari..
*Al-Haramein university*
Baki daya kusan rabin daliban tsayawa sukai suna kallon su Nawraah suna musu dariya. Ganin Shigar su daa kallo daya zakai musu kasan talakawa ne.
Cikin haka suna shiga ba dadewa sai ga motocin biyu sun shigo ta ciki suna yar tsere. Dalibai aka taru akan su. Motocin ma kadai abun kallo ne.
Saura kadan ya Nawraah data tsaya tana duba jakarta . Ya fito a harzuke Ya daddanna mata horn taki matsawa, ashe bataji ba hankalin ta ya tafi kan Jakarta, Yan kudin ta naira dari da Ashfeef ya bata taci abinci ne bata gani ba.
Futa yayi da niyyar mata magana a tsawace. Marwan ya futo da sauri daga tasa motar Yana rike hannun anees daya yiwa Nawraah nuni da yatsa Yana dubanta. Yasan shi da zuciya.
"Ke daga fuskar ki, How dare you? Ba ki gani ne ko ke bebiya ce. ?"
Nawraah ta daga Kai jin an mata magana kanta a kasa sa, don Sam bata ji ko gansu ba sai alokacin, hankalin ta baya jikin ta. Cikinta nata kugin yunwa..
Tana dagowa suka zuba mata idanu atare. Anees ya nemi abunda zai fada mata a abakin sa ya rasa. Haka Marwaan daya kasa hakuri ya lankwasa kansa Yana dubanta.
Tayi musu matukar kyau fiye yadda alkalami zai rubut. Rakabewa tayi ta gefen su ta wuce, ganin sun mata shiru...
"Senior man na nayi new catch ta. Ina Kai nayi mata ma ni wannan yarinyar kallo daya tatafi Dani, zan auretaa" Marwaan ya fada Yana shafa keyar sa
Anees Yana so yace shima ya fara jin wani ahu akanta sai Kuma yayi shiru jin abunda Marwan ya fada. Don dama ba iya magana zai yi ba haka halin sa yake. Kuma bayason wani ya hadasu da abokin sa, kasancewar iyayen su aminai ne suma Kuma aminan juna ne.
Har ta kule musu gano basu dai na kallon ta ba musanman Anees da idanunsa suke sexy eyes kamar Mai bacci yadda yake kallon ta da idanunsa daya narjse akanta Kai kanka sai Kaji wani irin idan kai ake ma. Zamu iya Kiran kallon da love at first sight. A hausan ce kallo daya yayi mata zuciyar sa sai ta kamu.
Tana yin nisa dai dai wasu kujeru ta zauna tana mayarda numfashi. Layla ta karasa wajen tana dafa kafadar ta,
'kai kiban tsoro wallahi ..."
"Dalla dan abun tsoron baya Miki yaw?. Na tambayi sunan su. Kinga wancen dogon me haske kamar balarabe sunan sa ANEES ABUBAKHR DOLLARS.... wancen dayan abokin nasa shima kyakkyawa wayyo har na fola shi Kuma sunan sa MARWAN SAMBASO, ance iyayen su nada share a makarantar nan. Iyayen su multi billionaires ne. Amma baban ANEES din yafi baban MARWAN kudi. Alhaji Sambaso... Shine sunan mahaifin MARWAN! Shi kuma baban ANEES din sunan sa Dr. Abubakhr dollars"
Nawraah tayi shiru tana tunani aina tasan sunan ma? Tamkar tasan su ko sunayen su take ji? To amma a Ina? Sam ta kasa ganewa ta yamutsa fuska kawai ta riko hannun Layla suka tafi.
Layla nata tsokanar ta tace,
"Wannan ace su biyu su so ki, lalle zaa sha gwagwarmaya.. Kinga kallon da kowannen su yake miki kuwa? Tab akwai kallo agaba Nawruhs........"
Nawraah tayi murmushi kawai tana girgiza kai tache,
"Rufamin asiri Laylus..."
Kai tsaye suka nufi department dinsu na course din da zasu karanta. Wato department of CRIMINOLOGY...
TIRKASHI!!! Akwai sauran ruguntsumi agaba....
:::
#RICH VS POOR
#CRIMINOLOGY/CRIME/CONVICT
#ROMANCE
#LOVE/AL-HUB HAYAT
#LIFE-PARTNERS
#KAUNA MARAR GAURAYE
_Alhamdu Lil Laahi! Duka duka anan ni Nana hafsatu zan dire alqalami na... Wannan shine shafin karshe na kashi daya na wannan littafi mai suna a sama. Wato mun kammala shafukan *BOOK ONE...* sai kuma bayan mun kammala Ibadah ta watan ramadhan inshaa Allahu. Anyi bikin sallah. Da yardar Allah sai mu dora daga inda muka tsaya. Wato zamu dora da sabbin shafukan *BOOK TWO* kenan..._
_Ina fatan masoya wannan littafi zasu cigaba da karantawa idan muka fara posting *BOOK TWO* Bayan bikin sallah Inshaa Allahu .. ayi hakuri da yadda littafin wannan karon yazo. Fata dai Allah yasa mu amfana da darussan ciki, Ya hadamu a ladan duka. kurakuren dake ciki rabbana ya yafe mun da ku baki daya .. Aaameen_
_Kowane dan adam tara yake bai cika goma ba. Ina neman afuwar dukkanin wanda na batawa rai farawar littafin nan zuwa inda na tsaya . Allah yasa muyi Ibadah karbabbiya Allahumma Aameen_
_Aje a saya turaruwa masu matukar kyau da kamsasawa. A kamfanin YERWA INCENSE AND MORE. Idan kunje kuce a hada muku da mukammaria da set din zafafa biyar... Idan anje ache daga zafafa biyar ne akwai ragi....08095215215_
_Ina masu son samun gwaggwabar lada ta ciyarwa da azumi?HGL CHARITY FOUNDATION ta kawo muku komai cikin sauki, Masu nera ashirin , hamsin, dari da sama da haka. Ko kayan abinci ma zaku iya bayarwa don talafawa mubakata. Tarauni Kano... 9044191709 OPAY... zaa yi kunu, kosai, abinci, ruwan sanyi, da duk yadda hali ya kama a dafa abawa mabukata masu azumi, Dan Allah a saka ko nawane a sami lada idan kayan abincin nema sai a Kira number opay din akai musu gidah Allah ya hadamu a ladan duka Aaameen_
_Tohm masoya makaranta zafafa. Yankin KWANKWASON JIMINA.... MAI WUYAR SHAFAWA.. Anan zan dasa aya. Sai cigaban a littafi na biyu (BOOK TWO) idan Allah ya kai mu bayan sallah da yardar Allah_
_Allahumma Ballighna Ramadhan! Allah yasa muyi Ibadah karbabbiya. Allah kuma yasa ayi sallah lafiya Allahumma Aameen..._
_INA MASOYAN ZAFAFA BIYAR?_
_KU MARMATSO KUSA...🔊_
_ZAFAFA BIYAR 2024_
_ZAFAFA BIYAR!!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_SHIN YAN UWA KUNA DA LABARIN ZAFAFA BIYAR DINKU SUN SAKE ZUWAR MUKU DA WATA TAFIYAR LITTAFAN SU MASU MATUKAR MA'ANA DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA?_
_YA KE YAR UWA KADA KI BARI A BAKI LABARI... DOMIN DA A BAKI GWARA KI BAYAR...WAI AKACE ZUWA DA KAI YAFU AIKE_
_GA SUNAYEN LITTATTAFAN WANNAN TAFIYAR... CIKE SUKE DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA KI KOYA KUMA KI GYARA DA KAN KI..CIKI HARDA ZALLAR KAUNA TACACCIYA MARAR GAURAYE_
_________
_1_
*_AMEENATUH_*🧕💖: _MAMUH GEE_
_2_
*_TSUTSAR NAMA (ITAMA NAMA CE)🐛👣_*_:BILYN ABDULL_
_3_
*_GUDUN KADDARA🏃🐾_*:_SAFIYYAH HUGUMA_
_4_
*_KWANKWASON JIMINA(MAI WUYAR SHAFAWA)🦩🦯_*_:NANA HAFSATU (MX)_
_GUDA DAYA:400_
_BIYU:700_
_UKU:900_
_HUDU: 1200_
_BANK NAME:KEYSTONE_
_BANK ACC NO:6019473875_
_ACC NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_
_ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_
__
_IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_
_*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku payment din*_
*09033181070*
*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
_MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR💖💯💖ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKU NE💃_
A dole bappah Auwalu ya hakura ya barsu Amman sai da yayi hawayen nadama musanman kasancewar matar sa Nusaiba itace silar komai, komai ya baci da 'yayan dan uwan nasa shakikan sa...
Haka ya hakura ya koma gidah zuciyar sa na kuna...
Ranar lahadi su Nawraah da Layla suka sukaje kasuwa suka dan sassayo kayan gwanjo.saboda zuwa school .
Suka shirya tsaf. Layla ta bugawa Nawraah suka nufi makaranta ranar washegari..
*Al-Haramein university*
Baki daya kusan rabin daliban tsayawa sukai suna kallon su Nawraah suna musu dariya. Ganin Shigar su daa kallo daya zakai musu kasan talakawa ne.
Cikin haka suna shiga ba dadewa sai ga motocin biyu sun shigo ta ciki suna yar tsere. Dalibai aka taru akan su. Motocin ma kadai abun kallo ne.
Saura kadan ya Nawraah data tsaya tana duba jakarta . Ya fito a harzuke Ya daddanna mata horn taki matsawa, ashe bataji ba hankalin ta ya tafi kan Jakarta, Yan kudin ta naira dari da Ashfeef ya bata taci abinci ne bata gani ba.
Futa yayi da niyyar mata magana a tsawace. Marwan ya futo da sauri daga tasa motar Yana rike hannun anees daya yiwa Nawraah nuni da yatsa Yana dubanta. Yasan shi da zuciya.
"Ke daga fuskar ki, How dare you? Ba ki gani ne ko ke bebiya ce. ?"
Nawraah ta daga Kai jin an mata magana kanta a kasa sa, don Sam bata ji ko gansu ba sai alokacin, hankalin ta baya jikin ta. Cikinta nata kugin yunwa..
Tana dagowa suka zuba mata idanu atare. Anees ya nemi abunda zai fada mata a abakin sa ya rasa. Haka Marwaan daya kasa hakuri ya lankwasa kansa Yana dubanta.
Tayi musu matukar kyau fiye yadda alkalami zai rubut. Rakabewa tayi ta gefen su ta wuce, ganin sun mata shiru...
"Senior man na nayi new catch ta. Ina Kai nayi mata ma ni wannan yarinyar kallo daya tatafi Dani, zan auretaa" Marwaan ya fada Yana shafa keyar sa
Anees Yana so yace shima ya fara jin wani ahu akanta sai Kuma yayi shiru jin abunda Marwan ya fada. Don dama ba iya magana zai yi ba haka halin sa yake. Kuma bayason wani ya hadasu da abokin sa, kasancewar iyayen su aminai ne suma Kuma aminan juna ne.
Har ta kule musu gano basu dai na kallon ta ba musanman Anees da idanunsa suke sexy eyes kamar Mai bacci yadda yake kallon ta da idanunsa daya narjse akanta Kai kanka sai Kaji wani irin idan kai ake ma. Zamu iya Kiran kallon da love at first sight. A hausan ce kallo daya yayi mata zuciyar sa sai ta kamu.
Tana yin nisa dai dai wasu kujeru ta zauna tana mayarda numfashi. Layla ta karasa wajen tana dafa kafadar ta,
'kai kiban tsoro wallahi ..."
"Dalla dan abun tsoron baya Miki yaw?. Na tambayi sunan su. Kinga wancen dogon me haske kamar balarabe sunan sa ANEES ABUBAKHR DOLLARS.... wancen dayan abokin nasa shima kyakkyawa wayyo har na fola shi Kuma sunan sa MARWAN SAMBASO, ance iyayen su nada share a makarantar nan. Iyayen su multi billionaires ne. Amma baban ANEES din yafi baban MARWAN kudi. Alhaji Sambaso... Shine sunan mahaifin MARWAN! Shi kuma baban ANEES din sunan sa Dr. Abubakhr dollars"
Nawraah tayi shiru tana tunani aina tasan sunan ma? Tamkar tasan su ko sunayen su take ji? To amma a Ina? Sam ta kasa ganewa ta yamutsa fuska kawai ta riko hannun Layla suka tafi.
Layla nata tsokanar ta tace,
"Wannan ace su biyu su so ki, lalle zaa sha gwagwarmaya.. Kinga kallon da kowannen su yake miki kuwa? Tab akwai kallo agaba Nawruhs........"
Nawraah tayi murmushi kawai tana girgiza kai tache,
"Rufamin asiri Laylus..."
Kai tsaye suka nufi department dinsu na course din da zasu karanta. Wato department of CRIMINOLOGY...
TIRKASHI!!! Akwai sauran ruguntsumi agaba....
:::
#RICH VS POOR
#CRIMINOLOGY/CRIME/CONVICT
#ROMANCE
#LOVE/AL-HUB HAYAT
#LIFE-PARTNERS
#KAUNA MARAR GAURAYE
_Alhamdu Lil Laahi! Duka duka anan ni Nana hafsatu zan dire alqalami na... Wannan shine shafin karshe na kashi daya na wannan littafi mai suna a sama. Wato mun kammala shafukan *BOOK ONE...* sai kuma bayan mun kammala Ibadah ta watan ramadhan inshaa Allahu. Anyi bikin sallah. Da yardar Allah sai mu dora daga inda muka tsaya. Wato zamu dora da sabbin shafukan *BOOK TWO* kenan..._
_Ina fatan masoya wannan littafi zasu cigaba da karantawa idan muka fara posting *BOOK TWO* Bayan bikin sallah Inshaa Allahu .. ayi hakuri da yadda littafin wannan karon yazo. Fata dai Allah yasa mu amfana da darussan ciki, Ya hadamu a ladan duka. kurakuren dake ciki rabbana ya yafe mun da ku baki daya .. Aaameen_
_Kowane dan adam tara yake bai cika goma ba. Ina neman afuwar dukkanin wanda na batawa rai farawar littafin nan zuwa inda na tsaya . Allah yasa muyi Ibadah karbabbiya Allahumma Aameen_
_Aje a saya turaruwa masu matukar kyau da kamsasawa. A kamfanin YERWA INCENSE AND MORE. Idan kunje kuce a hada muku da mukammaria da set din zafafa biyar... Idan anje ache daga zafafa biyar ne akwai ragi....08095215215_
_Ina masu son samun gwaggwabar lada ta ciyarwa da azumi?HGL CHARITY FOUNDATION ta kawo muku komai cikin sauki, Masu nera ashirin , hamsin, dari da sama da haka. Ko kayan abinci ma zaku iya bayarwa don talafawa mubakata. Tarauni Kano... 9044191709 OPAY... zaa yi kunu, kosai, abinci, ruwan sanyi, da duk yadda hali ya kama a dafa abawa mabukata masu azumi, Dan Allah a saka ko nawane a sami lada idan kayan abincin nema sai a Kira number opay din akai musu gidah Allah ya hadamu a ladan duka Aaameen_
_Tohm masoya makaranta zafafa. Yankin KWANKWASON JIMINA.... MAI WUYAR SHAFAWA.. Anan zan dasa aya. Sai cigaban a littafi na biyu (BOOK TWO) idan Allah ya kai mu bayan sallah da yardar Allah_
_Allahumma Ballighna Ramadhan! Allah yasa muyi Ibadah karbabbiya. Allah kuma yasa ayi sallah lafiya Allahumma Aameen..._
_INA MASOYAN ZAFAFA BIYAR?_
_KU MARMATSO KUSA...🔊_
_ZAFAFA BIYAR 2024_
_ZAFAFA BIYAR!!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_SHIN YAN UWA KUNA DA LABARIN ZAFAFA BIYAR DINKU SUN SAKE ZUWAR MUKU DA WATA TAFIYAR LITTAFAN SU MASU MATUKAR MA'ANA DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA?_
_YA KE YAR UWA KADA KI BARI A BAKI LABARI... DOMIN DA A BAKI GWARA KI BAYAR...WAI AKACE ZUWA DA KAI YAFU AIKE_
_GA SUNAYEN LITTATTAFAN WANNAN TAFIYAR... CIKE SUKE DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA KI KOYA KUMA KI GYARA DA KAN KI..CIKI HARDA ZALLAR KAUNA TACACCIYA MARAR GAURAYE_
_________
_1_
*_AMEENATUH_*🧕💖: _MAMUH GEE_
_2_
*_TSUTSAR NAMA (ITAMA NAMA CE)🐛👣_*_:BILYN ABDULL_
_3_
*_GUDUN KADDARA🏃🐾_*:_SAFIYYAH HUGUMA_
_4_
*_KWANKWASON JIMINA(MAI WUYAR SHAFAWA)🦩🦯_*_:NANA HAFSATU (MX)_
_GUDA DAYA:400_
_BIYU:700_
_UKU:900_
_HUDU: 1200_
_BANK NAME:KEYSTONE_
_BANK ACC NO:6019473875_
_ACC NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_
_ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_
__
_IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_
_*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku payment din*_
*09033181070*
*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
_MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR💖💯💖ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKU NE💃_