Sashe 37
Kwankwason Jimina Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
_MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR💖💯💖ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKU NE💃_
[3/9, 6:10 PM] Hafsaat🧕: _K'K'J_
_(M/W/S)_
_✍️:MX_
_48_
_ADVERT👇👇_
_YERWA INCENSE AND MORE_
_(DUNIYAR KAYAYYAKIN KAMSHI MASU MATUKAR DADI DA KAMA JIKI, GIDAH, KAYA DA SAURAN SU)_
_INA MA'ABOTA TURARE? KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE_
_TSAFTA KUMA TANA CIKIN IMANI… TOH KU MAR-MATSO KUSA_
_MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN_
_*YERWA INCENSE AND MORE*_
_DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.._
_AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA. •_
_ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._
_INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_
_NAMBAR WAYAR SU: 08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER:yerwaincense_and more_
_YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY 'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_
:::::::::
::::
Rufe kofar gidan tayi ahankali, Ta shirya tsaf cikin riga da zani na atamfa ta yafa mayafin ta ta rike yar jaka. Ta sauka daga yar matattakalar da ake haurawa ahau gidan nasu
Da sauri ta wuce har tana tuntube ta rankwafa kasa dataje wajen dakin su Amnah ta durkusa ta wuce da sauri tana saye fuska.
Dan adaidaita ta tare ta shiga ciki . Bata mance da kwatancen gidan data karba ba awajen direban daya kawo wa su Ashir kayan abinci kwanakin bayan tun da ran bappah junaidu.
Har kofar gidan ya kaita ta sauka ta lalubo kudin sa a jaka tana kallon darin biyun ta dan adaidaita, ya wafce da karfi ganin taki bashi, ta tsirawa wa kudin idanu. Alokacin Kuma Nusaiba tunani take dama bata zo ba da ta kafa ta daba don tanason ta saka data ta hau duniyar online.
Baki ta wangame alokacin data Isa kofar gidan tana yaba tsaruwa irin tasa tamkar a gidajen da ake nunawa a talabijin na masu kudi.
Ta nufi gate din tanata sauri masu gadin suka tareta.
"Ya ke Ina Zaki?"
"Wajen hajiya nazo."
"Wacace? Bantaba ganin ki ba anan gidan"
"Tabbas bakuwar fuska ce kam, Bana kasar ne"
Nusaiba ta dashare baki tana sosa kasan keyarta ta sake cewa,
"Kawatace matar gidan"
daya daga cikin masu gadin ya bushe da daria har yana rike ciki ya kalleta tun daga kasan kafarta zuwa fuskar ta . Gaba daya ko alamar daukar kalar ire iren kawayen hajiyar tasu batai ba. Don haka ya grigiza Kai hana tabe baki yace,
"Ba nan gidan bane Ina tunanin kinyi batan Kai"
"Banyi ba fa. Gidan Dr bintu mana. Zan maka karya ne"
"Kirata awaya " ya fada yana rera fito.
Nusaiba ta zaro idanu tana janyo wayarta ta fara latse latsen karya ta danna wajen kira ta kara a kunnenta,
"Eh nazo bintu. Okay bari na shigo. Ai masu gadin nan naki ki canza su basuda kirki. Na gidah na kin manta korarsu nayi alokacin da suka hana hadiza shiga? Okay gani nan"
Ta nufi kofar kantar kantar zata shiga Mai gadin ya tare kofar da hannun sa yana hura hanci yace,
"Aa... Duk munsan ire iren ku. Ba wata hajia da kika kirawo dan Allah malama ki kama kafa ki koma inda kika fito"
Nusaiba ta saka hannu tana mai nuni da shi tace,
"Ka bude mun na shiga... Ya sunan ka ne?"
"Sunana Naziru gidah Kuma nace ba Zaki shiga ba don bansanki ba bakuwar fuska ce, na biyu Kuma ba wata hajia da kikai waya da ita. Yadda kika zo baki a abude tamkar Zaki handame mu ma kina kallon gidan kowa yasan bakuwa ce ke kuma marar karfi iri na. Don haka ki koma inda kika fito kada kisa na saka miki shocking wallahi" ya karasa fada Yana daga shocking din hannunsa. Wata waya Mai karafuna ajiki tanata hartsatsi
"Naziru ko? Ka kyauta ko? Zan nuna maka wacece ni a kasar nan"
"Mtsc" Yaja tsaki yana komawa kan kujerar sa Yana rera baitin wata waka,
Cikin ikon Allah sai ga fitowar motar direban rannan data gani. Ta dashare baki tana daga masa hannu. Ya yi murmushi shima yace,
"Ina wuni? Hajia ta...?"
"Kwarai ta Naduka.... "
"Tasan Zaki zo ne?"
"Munyi waya ai tana ciki"
"Eh tana nan. Ya haka nazman ka barta a tsaye ko wani abun kake?"
Naziru ya dube shi yana kallon nusaiba yace,
"Ka Santa ne?"
"Na kakkai su hajia gidan ...........
Ta katse shi da sauri tana murmushi tace,
"Bai sanni ba ne na masa uzuri. Bari na shiga"
Ta kutsa Kai ta gaban Naziru Mai gadi ta shiga ciki. Ba yadda ya iya ya koma wajen zaman sa ya zauna. Shi Kuma direban ya wuce tsalallaken titi wajen masu kankana...
Ko data shiga bata San kan gidan ba sai da sata Mai aiki ta nuna nata kofar da zata shiga.
Ta shiga ciki bakinta dauke da sallama. Kai tsaye ta shiga parlorn ta hakimce ta zauna ba kowa aciki
Sai daga baya Dr bintu ta sakko tana gyara dankwalin ta. Ta dubeta tana kallonta sama sama,
"Wacece wannan din?"
"Ah hajia ni ce fa. Matar bappan su nawrah "
"Oh" ta fada tana dubanta shekeke. Dake Itama Dr bintu akwai jin Kai
"Baki iya gaisuwa bane? " Ta sake tambayar ta tana mata kallon tara saura kwata ganin yadda ta babbake akan kujera ta harde kafafu..
"Oh Ina kwana?"
"Lafiya. Meke tafe dake?"
"Dama zuwa nayi akan kayan abincin da kuke bayarwa kwana biyu shiru. "
"Ajiya kuka bamu ne? Na dauka niyyace da temakon musulunci mukayi iyayinmu ko dolen ku akan mu take?"
"Hajia kwantar da hankalin ki ni bada wani abun na ce haka ba. Kuma ni a bayan ki nake wallahi"
"Bangane me kike nufi ba malama"
"Ina nufin rannan ba Nawraah na fadin wasu maganganu ba da kukazo? nufina ki kwantar da hankalin ki nasan komai Kuma bazan bar wani abu ya taso ba muddin kika bani bukatin da nake nema"
Dr bintu tayi shiru gabanta na bugawa tasan komai? Kenan tasan Alhaji Sambaso mijinta shi yake kashe malama Hindu
'kjnsan komai fa kikace .?"
"Kwarai na sani harda wani abun da ke bakida masaniya ma akansa" Nusaiba ta kara da qarya tana karya Kai bayan ba abunda ta sani
Dr bintu ta gyada kai tana gyara zamanta tace,
"Me kike bukata?"
"Kudi... Kayan abinci.., sutura irin ta ku ta manya. Kuma ba su Nawraah zaa kaiwa ba gidana zaa kawo. Sannan suma su Nawraah ki kawo kudi a basu. Idan kika dore akan haka to shikenan Ina Mai tabbatar Miki komai ya wuce. "
Dr bintu ta gyada Kai. Ta mike ta dakko jakarta hannunta na rawa. Ta ciro check dinta ta dakko biro ta rubuta kudi masu yawa ta mikawa nusaiba.
"Ki dauki rabi ki basu rabi su nawrahn."
"Bakida damuwa ai awajena ma suke agidana ni nake dawainiya dasu ta komai daga abinci zuwa sutura"
"Allah sarki. "
"Kayan abincin fa?"
"Zan aiko a kawo miki inshaa Allah. Zaki iya tafiya yanzu Ina da abubuwa ne agabana"
Nusaiba ta gyara zaman ta ta dakko wayarta ta rike tana gyara mayafi tace.
"Dan daukeni da wayar ki a haka sai ki tura mun dan Allah"😂
Ba abun Dr bintu tayi, Ba musu ta dauki wayarta ta dau hotunan nusaiba ta tura mata a lokacin
Sannan nusaiba ta mike ta futa sukayi sallama. Ta tsaya a gate ta gaggasawa Mai gadin magana yayi banza da ita yana Jin rediyo harda Mai dakuwa ta Zagi.
Tana tafe tana addu'ar Allah yasa kar Dr bintu ta gane batasan komai ba. Wani bangaren na zuciyar ta Kuma na mamaki hadi da tabbacin lallai akwai wani boyayyen lamari da suke boyewa. Kuma koma menene Nawraah tasan wani kaso daga ciki...
Gidah ta koma ranta fes. Ta boye kudin har nasu Nawraah ta hanasu taki basu. Taki Kuma gayawa kowa kudin data samu da inda taje. Tace wai neman aiki taje a Naduka crescent. Matar ta bata dubu goma tace tayi cefane. Ranar dai abinci har da nama akai kowa yanata mamaki.
Dr bintu na lekan nusaiba ta taafi. Jikinta na rawa ta nufi parlorn Mai gidan nata Yana zaune yana karanta jarida ta zauna akusa da shi tana yarfe hannu tace,
"Nusaiba dinnan tazo komai tac har abunda bansani ba ta sani...
A firgice ya juya ya dubeta bai San sanda ya furta Cewar,
"Tasan ni na tunkuda junaidu Mai gidan Hindu ta baranda ya mutu ma kenan."
Dr bintu ta mike tana zaro idanu tana girgiza kai tace,
"Alhaji.... Kana nufin kace shima kashe shi kayi? Kacemun ya fado bai taka tsani ba ya rasu. Ashe ashe Alhaji Kai ka kashe shi?. Ka kashe matar sa shima din kaje ka kashe shi. Alhaji wace iriyar rayuwa ce. Kisa fa? Kamai da rai tamkar kiyashi Alhaji? Innalillahi wa Inna ilaihi raji'un. Wallahi tallahi nagaji. Yanzu kenan tunda itama ta sani zaka bita ka kasheta kenan?"
Alhaji Sambaso ya girgiza kai yana harde hannuwa ban roko yace,
"Wallahi bada sani na kashe shi ba. Fada muke na turashi ya Fadi ya mutu. Ki yarda Dani bintu. Zancen gaskia kenan. Ita kuma bansan a inda taji ba Allah"
"To magana ta gaskia Alhaji na tsame hannuwanaa akan ka. Maganar Hindu na rufa maka asiri kace kuskure ne na bar maganar. Amman ka sake kashe musu mahaifiy saboda Allah. Wato kenan itama wannan kasheta zakai ko? Daman tazo tana bukatar kudi da kayan abinci da sutura idan baa bataba ba zaa samu matsala. Saboda tana cewa ita kadai ce tasan yadda zatai da Nawraah komai ya wuce "
"Karki damu duk abunda takeso zaa mata. Allah zaa yi. Kome tameso. Ni ki yafemun kinji?"
"Wace bintu ce zata yafe maka? Ka nemi yafiyar Allah dai ka Kuma roki gafarar iyalin su. Ba ruwana acikin Allah kuwa."
"Trust me baa abunda zanwa matar nan Allah shima shi ya takalo ni Yana gayamun maganganu Yana marina kinga abunda ya faru kenan"
[3/9, 6:10 PM] Hafsaat🧕: _K'K'J_
_(M/W/S)_
_✍️:MX_
_48_
_ADVERT👇👇_
_YERWA INCENSE AND MORE_
_(DUNIYAR KAYAYYAKIN KAMSHI MASU MATUKAR DADI DA KAMA JIKI, GIDAH, KAYA DA SAURAN SU)_
_INA MA'ABOTA TURARE? KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE_
_TSAFTA KUMA TANA CIKIN IMANI… TOH KU MAR-MATSO KUSA_
_MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN_
_*YERWA INCENSE AND MORE*_
_DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.._
_AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA. •_
_ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._
_INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_
_NAMBAR WAYAR SU: 08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER:yerwaincense_and more_
_YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY 'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_
:::::::::
::::
Rufe kofar gidan tayi ahankali, Ta shirya tsaf cikin riga da zani na atamfa ta yafa mayafin ta ta rike yar jaka. Ta sauka daga yar matattakalar da ake haurawa ahau gidan nasu
Da sauri ta wuce har tana tuntube ta rankwafa kasa dataje wajen dakin su Amnah ta durkusa ta wuce da sauri tana saye fuska.
Dan adaidaita ta tare ta shiga ciki . Bata mance da kwatancen gidan data karba ba awajen direban daya kawo wa su Ashir kayan abinci kwanakin bayan tun da ran bappah junaidu.
Har kofar gidan ya kaita ta sauka ta lalubo kudin sa a jaka tana kallon darin biyun ta dan adaidaita, ya wafce da karfi ganin taki bashi, ta tsirawa wa kudin idanu. Alokacin Kuma Nusaiba tunani take dama bata zo ba da ta kafa ta daba don tanason ta saka data ta hau duniyar online.
Baki ta wangame alokacin data Isa kofar gidan tana yaba tsaruwa irin tasa tamkar a gidajen da ake nunawa a talabijin na masu kudi.
Ta nufi gate din tanata sauri masu gadin suka tareta.
"Ya ke Ina Zaki?"
"Wajen hajiya nazo."
"Wacace? Bantaba ganin ki ba anan gidan"
"Tabbas bakuwar fuska ce kam, Bana kasar ne"
Nusaiba ta dashare baki tana sosa kasan keyarta ta sake cewa,
"Kawatace matar gidan"
daya daga cikin masu gadin ya bushe da daria har yana rike ciki ya kalleta tun daga kasan kafarta zuwa fuskar ta . Gaba daya ko alamar daukar kalar ire iren kawayen hajiyar tasu batai ba. Don haka ya grigiza Kai hana tabe baki yace,
"Ba nan gidan bane Ina tunanin kinyi batan Kai"
"Banyi ba fa. Gidan Dr bintu mana. Zan maka karya ne"
"Kirata awaya " ya fada yana rera fito.
Nusaiba ta zaro idanu tana janyo wayarta ta fara latse latsen karya ta danna wajen kira ta kara a kunnenta,
"Eh nazo bintu. Okay bari na shigo. Ai masu gadin nan naki ki canza su basuda kirki. Na gidah na kin manta korarsu nayi alokacin da suka hana hadiza shiga? Okay gani nan"
Ta nufi kofar kantar kantar zata shiga Mai gadin ya tare kofar da hannun sa yana hura hanci yace,
"Aa... Duk munsan ire iren ku. Ba wata hajia da kika kirawo dan Allah malama ki kama kafa ki koma inda kika fito"
Nusaiba ta saka hannu tana mai nuni da shi tace,
"Ka bude mun na shiga... Ya sunan ka ne?"
"Sunana Naziru gidah Kuma nace ba Zaki shiga ba don bansanki ba bakuwar fuska ce, na biyu Kuma ba wata hajia da kikai waya da ita. Yadda kika zo baki a abude tamkar Zaki handame mu ma kina kallon gidan kowa yasan bakuwa ce ke kuma marar karfi iri na. Don haka ki koma inda kika fito kada kisa na saka miki shocking wallahi" ya karasa fada Yana daga shocking din hannunsa. Wata waya Mai karafuna ajiki tanata hartsatsi
"Naziru ko? Ka kyauta ko? Zan nuna maka wacece ni a kasar nan"
"Mtsc" Yaja tsaki yana komawa kan kujerar sa Yana rera baitin wata waka,
Cikin ikon Allah sai ga fitowar motar direban rannan data gani. Ta dashare baki tana daga masa hannu. Ya yi murmushi shima yace,
"Ina wuni? Hajia ta...?"
"Kwarai ta Naduka.... "
"Tasan Zaki zo ne?"
"Munyi waya ai tana ciki"
"Eh tana nan. Ya haka nazman ka barta a tsaye ko wani abun kake?"
Naziru ya dube shi yana kallon nusaiba yace,
"Ka Santa ne?"
"Na kakkai su hajia gidan ...........
Ta katse shi da sauri tana murmushi tace,
"Bai sanni ba ne na masa uzuri. Bari na shiga"
Ta kutsa Kai ta gaban Naziru Mai gadi ta shiga ciki. Ba yadda ya iya ya koma wajen zaman sa ya zauna. Shi Kuma direban ya wuce tsalallaken titi wajen masu kankana...
Ko data shiga bata San kan gidan ba sai da sata Mai aiki ta nuna nata kofar da zata shiga.
Ta shiga ciki bakinta dauke da sallama. Kai tsaye ta shiga parlorn ta hakimce ta zauna ba kowa aciki
Sai daga baya Dr bintu ta sakko tana gyara dankwalin ta. Ta dubeta tana kallonta sama sama,
"Wacece wannan din?"
"Ah hajia ni ce fa. Matar bappan su nawrah "
"Oh" ta fada tana dubanta shekeke. Dake Itama Dr bintu akwai jin Kai
"Baki iya gaisuwa bane? " Ta sake tambayar ta tana mata kallon tara saura kwata ganin yadda ta babbake akan kujera ta harde kafafu..
"Oh Ina kwana?"
"Lafiya. Meke tafe dake?"
"Dama zuwa nayi akan kayan abincin da kuke bayarwa kwana biyu shiru. "
"Ajiya kuka bamu ne? Na dauka niyyace da temakon musulunci mukayi iyayinmu ko dolen ku akan mu take?"
"Hajia kwantar da hankalin ki ni bada wani abun na ce haka ba. Kuma ni a bayan ki nake wallahi"
"Bangane me kike nufi ba malama"
"Ina nufin rannan ba Nawraah na fadin wasu maganganu ba da kukazo? nufina ki kwantar da hankalin ki nasan komai Kuma bazan bar wani abu ya taso ba muddin kika bani bukatin da nake nema"
Dr bintu tayi shiru gabanta na bugawa tasan komai? Kenan tasan Alhaji Sambaso mijinta shi yake kashe malama Hindu
'kjnsan komai fa kikace .?"
"Kwarai na sani harda wani abun da ke bakida masaniya ma akansa" Nusaiba ta kara da qarya tana karya Kai bayan ba abunda ta sani
Dr bintu ta gyada kai tana gyara zamanta tace,
"Me kike bukata?"
"Kudi... Kayan abinci.., sutura irin ta ku ta manya. Kuma ba su Nawraah zaa kaiwa ba gidana zaa kawo. Sannan suma su Nawraah ki kawo kudi a basu. Idan kika dore akan haka to shikenan Ina Mai tabbatar Miki komai ya wuce. "
Dr bintu ta gyada Kai. Ta mike ta dakko jakarta hannunta na rawa. Ta ciro check dinta ta dakko biro ta rubuta kudi masu yawa ta mikawa nusaiba.
"Ki dauki rabi ki basu rabi su nawrahn."
"Bakida damuwa ai awajena ma suke agidana ni nake dawainiya dasu ta komai daga abinci zuwa sutura"
"Allah sarki. "
"Kayan abincin fa?"
"Zan aiko a kawo miki inshaa Allah. Zaki iya tafiya yanzu Ina da abubuwa ne agabana"
Nusaiba ta gyara zaman ta ta dakko wayarta ta rike tana gyara mayafi tace.
"Dan daukeni da wayar ki a haka sai ki tura mun dan Allah"😂
Ba abun Dr bintu tayi, Ba musu ta dauki wayarta ta dau hotunan nusaiba ta tura mata a lokacin
Sannan nusaiba ta mike ta futa sukayi sallama. Ta tsaya a gate ta gaggasawa Mai gadin magana yayi banza da ita yana Jin rediyo harda Mai dakuwa ta Zagi.
Tana tafe tana addu'ar Allah yasa kar Dr bintu ta gane batasan komai ba. Wani bangaren na zuciyar ta Kuma na mamaki hadi da tabbacin lallai akwai wani boyayyen lamari da suke boyewa. Kuma koma menene Nawraah tasan wani kaso daga ciki...
Gidah ta koma ranta fes. Ta boye kudin har nasu Nawraah ta hanasu taki basu. Taki Kuma gayawa kowa kudin data samu da inda taje. Tace wai neman aiki taje a Naduka crescent. Matar ta bata dubu goma tace tayi cefane. Ranar dai abinci har da nama akai kowa yanata mamaki.
Dr bintu na lekan nusaiba ta taafi. Jikinta na rawa ta nufi parlorn Mai gidan nata Yana zaune yana karanta jarida ta zauna akusa da shi tana yarfe hannu tace,
"Nusaiba dinnan tazo komai tac har abunda bansani ba ta sani...
A firgice ya juya ya dubeta bai San sanda ya furta Cewar,
"Tasan ni na tunkuda junaidu Mai gidan Hindu ta baranda ya mutu ma kenan."
Dr bintu ta mike tana zaro idanu tana girgiza kai tace,
"Alhaji.... Kana nufin kace shima kashe shi kayi? Kacemun ya fado bai taka tsani ba ya rasu. Ashe ashe Alhaji Kai ka kashe shi?. Ka kashe matar sa shima din kaje ka kashe shi. Alhaji wace iriyar rayuwa ce. Kisa fa? Kamai da rai tamkar kiyashi Alhaji? Innalillahi wa Inna ilaihi raji'un. Wallahi tallahi nagaji. Yanzu kenan tunda itama ta sani zaka bita ka kasheta kenan?"
Alhaji Sambaso ya girgiza kai yana harde hannuwa ban roko yace,
"Wallahi bada sani na kashe shi ba. Fada muke na turashi ya Fadi ya mutu. Ki yarda Dani bintu. Zancen gaskia kenan. Ita kuma bansan a inda taji ba Allah"
"To magana ta gaskia Alhaji na tsame hannuwanaa akan ka. Maganar Hindu na rufa maka asiri kace kuskure ne na bar maganar. Amman ka sake kashe musu mahaifiy saboda Allah. Wato kenan itama wannan kasheta zakai ko? Daman tazo tana bukatar kudi da kayan abinci da sutura idan baa bataba ba zaa samu matsala. Saboda tana cewa ita kadai ce tasan yadda zatai da Nawraah komai ya wuce "
"Karki damu duk abunda takeso zaa mata. Allah zaa yi. Kome tameso. Ni ki yafemun kinji?"
"Wace bintu ce zata yafe maka? Ka nemi yafiyar Allah dai ka Kuma roki gafarar iyalin su. Ba ruwana acikin Allah kuwa."
"Trust me baa abunda zanwa matar nan Allah shima shi ya takalo ni Yana gayamun maganganu Yana marina kinga abunda ya faru kenan"