Sashe 33
Kwankwason Jimina Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Haka Kwanakin sukayi ta ja. Mutanen Alhaji Garbosai sai zuwa suke suna bin notice, Ashir yaje gwangwan ya Kira masu saye suka sayi kayan kallon su da firjin su da katifar dakin mahaifan su da suka rasu da drawer su nawrah da kujeru Banda babba daya 3 sitter baki daya ya sayar da komai harda labulaye sai biyu ya rage. Komai da komai ya sayar , Amman kudin da suka samu kwantan kwatan kwantan kwatankwacin rabin rabin rabin rabin abunda ake bi basu hada ba. Haka ya hakura ya sanya kudin a asusu kawai gab daya.
Ranar wata talata da safe kanin Alhaji Garbosai yazo yace lalls su tashi su zubar masa gidah na zuwa da yamma. Suka karasa komai nasu tun da safe Ashir ya zuciya suka fita daga gidan
Bappah Auwalu ya ce suje gidan su. Su koma gidan sa baki daya da zama shi bai wulakanta yayan Yan uwan sa ba. ...... Ya kwankwasa.
[3/8, 5:26 PM] Hafsaat🧕: _K'K'J_
_(M/W/S)_
_✍️:MX_
_42_
:::::::::
_Assalamu alaikum... HGL CHARITY FOUNDATION. Na neman temako me naira hamsin me naira dari ko sama da haka ko da kayan abinci ne zaa dafa a tallafa abawa mabukata da sukayi azumi a wannan wata mai albarka..._
_idan kudi zaa bayar ga asusun banki na opay 9044191709. Haka zalika idan kayan abinci zaa kawo zaa zo unguwar tarauni dake garin Kano sai akira number opay dincan dake sama_
_zaayi abincin azumi, kosai da Kuma kunu. Wani lokacin harda kankara ta ruwan sanyi ma da za rabawa mabukata masu buda baki.._
_kofa a bude take ga duk Wanda zai taimaka. Allah yabada saa ya hadamu a ladan duka amin_..
:::::
°°°°°
Ya sake kai hannun sa ya kwankwasa a karo na biyu. Yana riko hannun Amnah acikin nasa.
Nusaiba dake zaune a kujera taja tsaki ta mike tana mita,
"Auwalu kenan. Kawai saboda kasan yanzu Ina hutawa ne. Zaka dinga wani bugo kofa don na tashi lalle na bude? To gaskia ba komai agidan gwara ka shigo mana da biredi ka koma Layla ta kwanta Kuma na san yunwa ce. " Ta fada tana bubbuga kofar itama
Bappah Auwalu yaja tsaki cike da takaici yace,
"Bude mana. Ba ni kadai bane"
Nusaiba ta gyara zaman dankwalin ta. Ta dauka bako yayi ko zai basu dan kudi su samu suyi abinci.
Ta gudu ta shiga dakin Layla ta tasota,
"Tashi dan uban ki. Inaga mutumin rannan abokin baban ku ne yazo. Je parlor ki zauna idan kin gayshe shima karki tashi nasan idan suka gama hirar su kamar rannan. Zai baki ko yar dubu biyu ce"
Layla ta tashi tana murza idanu saboda baccin dake kanta tashiga bandaki ta dauraye bakin ta,
"Ba Zaki sauri ba. Wane irin wulakanci ne?"
"Umma yanzu zan tafi ai"
Nusaiba ta zauna a kujera. Alokacin bappah Auwalu ya cika yayi fam. Layla ta saka hannu ta bude kofar tana cewa,
"Ina wuni?"
"Lafiya. Ke Kuma wa kika dauka? Akace kinyi bacci. ? Nusaiba wane irin wulakanci ne wannan tun dazu saboda Allah nake cewa ki bude mana Amman shine kika ki sai da kika taso ta tazo ta bude. Wato ban Isa kizo ki bude mana kofar ba kenan ba ko?" Bappah Auwalu ya karasa fada yana jan tsaki."
Nusaiba ta mike har tana ball da kofin ruwa agabanta tana mai nuni da su Ashfeef da kowanne ke rike da akwatin sa a hannu tace,
"Bangane ba. Wadannan nan Ina zasu? Wanne bappanin ne ya amince ya rike su? Bappah salisu ko sani ko kuwa Gwaggo Aminatu ce? Ko gidan aikatau dinne suka ce zasu karbe su?"
Tsaki yaja dogo yana nuni da yan kujerun parlorn na su yace
"Ku zauna Nawrah"
"Ka wayar mun da Kai mana Auwalu. Ga ka ga yara rabe rabe kowanne da kayan akwatin sa dashi. Shin wani gidan suka sauya da yafi wannan? Hmm to Auwalu ai gwara Kai ma kasan abunda ke maka ciwo kullum jiya iya yau. Sai dai kache wanin ka. Ba zaka tashi ka nemi na kanka ba."
Bappah Auwalu ya grigiza Kai Yana yatsina fuska yace,
"Dan Allah ya isheki haka. Yi shiru. Haba sai magana kiketa ratattakawa. Meye haka eh? Haba banason irin wadannan abubuwan wallahi ,yara dan kin gansu acikin gidan nan ai yaya nane suma ko kin ki ko kin so inda kara kema ai baki ne. Bayaga haka. Tun ba yau na gaya miki. Ba Kuma wai amincewar ki ko kin amincewar ki zan bi ba. Wadannan Yara da uban su da ni uwar mu daya uban mu daya. Don haka na dawo dasu gidah na da zama baki daya har zuwa sanda Allah zai warware mana matsalolin mu."
Nusaiba ta saka hannu a baki taja guda tana watsa hannu sama cike da bakar masifa tace
"Ah lalle. Nace mekace a karshen zancen ka! Ka san ba kasafai maganganun ka suke ratsa kunne na ba"
"Nace Yara sun dawo gidan nan. Ba na neman amincewar ki ko kin amincewar ki"
"Kan babban balastin. A wannan kungun gidan Mai kama da ramin cinnaka zaka ce zamu zauna da yara zagada zagada har hudu? Wallahi summa tallahi bazan yarda ba. Bazan amince ba. Wallahi kaji rantsuwar musulmai kenan."
"Gidan ki ko nawa? Ni Kuma nace yara sun dawo nan gidan da zama kiyi abunda Zaki. Ku zauna Ashir bari a kawo muku ruwa"
Kitchen ya nufa. Nusaiba tabi bayan sa tana ife ife tamkar zata rusa gidan hannunta daya akan kofar kitchen tana kwaso rantsuwa tana bubbuga hannunta cike da tsantsar masifa tace...
_INA MASOYAN ZAFAFA BIYAR?_
_KU MARMATSO KUSA...🔊_
_ZAFAFA BIYAR 2024_
_ZAFAFA BIYAR!!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_SHIN YAN UWA KUNA DA LABARIN ZAFAFA BIYAR DINKU SUN SAKE ZUWAR MUKU DA WATA TAFIYAR LITTAFAN SU MASU MATUKAR MA'ANA DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA?_
_YA KE YAR UWA KADA KI BARI A BAKI LABARI... DOMIN DA A BAKI GWARA KI BAYAR...WAI AKACE ZUWA DA KAI YAFU AIKE_
_GA SUNAYEN LITTATTAFAN WANNAN TAFIYAR... CIKE SUKE DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA KI KOYA KUMA KI GYARA DA KAN KI..CIKI HARDA ZALLAR KAUNA TACACCIYA MARAR GAURAYE_
_________
_1_
*_AMEENATUH_*🧕💖: _MAMUH GEE_
_2_
*_TSUTSAR NAMA (ITAMA NAMA CE)🐛👣_*_:BILYN ABDULL_
_3_
*_GUDUN KADDARA🏃🐾_*:_SAFIYYAH HUGUMA_
_4_
*_KWANKWASON JIMINA(MAI WUYAR SHAFAWA)🦩🦯_*_:NANA HAFSATU (MX)_
_GUDA DAYA:400_
_BIYU:700_
_UKU:900_
_HUDU: 1200_
_BANK NAME:KEYSTONE_
_BANK ACC NO:6019473875_
_ACC NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_
_ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_
__
_IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_
_*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku payment din*_
*09033181070*
*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
_MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR💖💯💖ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKU NE💃_
[3/8, 7:22 PM] Hafsaat🧕: _K'K'J_
_(M/W/S)_
_✍️:MX_
_43_
:::::::::
"Wallahi summa tallahi yaran nan bazasu dawo mun gidah da zama ba. Aina zasu zauna rai hudu? Zagada zagada, dakuna biyu ne kawai jallin jal. Daya muna ciki. Daya Layla . Ahmad kuwa a parlor yake kwana saboda babu wajen kwana. To akan mu kakeson wannan rai hudun sun kwana ko meye? Sannan munada halin ciyar dasu ne eh? Muma da Yaya muke samun abincin da zamu saka acikin mu hudu ballantana ka karo rai hudu? Kanzo zaa jika a basu ko menene? Duk acikin Yan uwan ka Kai ne koma baya. Kowanne yafi ka hali nesa ba kusa ba. Amman sika kekashe idanun su. Suka bada musu kasa kowanne yace shi ba zai iya daukar su ba da dawainiyar su saboda halin rayuwa. Amman sai Kai uban dan sarkin son birgewa ba kada ko sisi kana tafe tamkar iska zata hure ka saboda yunwa har Kaine zaka je ka jajibi mana rayuka uku saboda San asani da nuna birgewa aljihu ba ko sisi. To narantse da Allah bazan rike yaro ko daya ba. Kuma babu yaron da zai zauna mun agidah. Wallahi" nusaiba ta fada tana kururuwa tamkar zata hau kansa da duka.
Bappah Auwalu da maganganunta duk sun cika shi ga kunya daya dabaibaye shi yadda take gasa masa magana agaban yayan sa na cikin sa. Duk da sun saba ji su da su nawrah din Amman dai da kunya. Don haukanta na ranar yafi na ko yaushe...
Hannunta Yaja ya shigar da ita ciki ya rufe da mukulli. Suka shiga fadan kache nache tamkar zasu cinye juna don masifa musanman nusaiba dake masa tsiwa tamkar zata rufe shi da duka
"Hamma daman su bappah ca sukai suma na zasu rike mu ba kenan?" Ashfeef ya tambaye Hamma Ashir da kansa ke a sunkuye idanun sa sun kada sunyi jazir
"Hamma wai hakane? Su bappah fa da Gwaggo Aminatu ko ba ka sani ba Hamma?"
Ashir ya saka hannu ya goge hawayen dake zuba a Idon sa Yana Jan majina. Sam bai gayawa Yan uwan nasa bappanin su sinki daukar su ba saboda bayasan suji haushin su saboda zumunci. Amman tunda sun rigada sunji da kunnen su yanzu. Bashida wani dabarar da zai ce baai haka ba. Don idan ya karyata ma yayi kuskure don haka ya kada yai Yana sharce idanun nasa yace
"Abune ya fadamun a idanu na. Anyi haka. Amma ba da wani abu suka fada ba. Kunsan rayuwar yanzu tayi tsada ne gashi muna da yawa. Ku tashi mu tafi. Yan kudaden nan da aka sayarwa gwangwan kayan mu ya Isa mu kama ko da dakine da parlor awani wajen mu koma. " Mikewa yayi Yana goya jakar Amnah a bayan sa.
Suna shirin buda kofa su fita sai jin muryar bappah Auwalu ya kira sunayen su daya bayan daya,
"Ashir Ashfeef, Nawraah, Amnah Ina zuwa ? Ku dawo ku zauna mana ga ruwan"
"Ai bappah daka basshi wallahi. Zamu je inda zamu samu wajen kwana ne Kafin mu nemi wuri sosai akwai kudin awaje na"
"Ah karmuyi haka da ku ahsir Dan Allah. Kada ku bari maganganun wannan sakaryar suyi muku tasiri a kwakwalen ku gidah dai nawane don haka nike da iko da gadara akan sa. "
"Ita nusaiba da Layla su kwanta akatifa daya. A dakko babbar katifar can dakin a sakata aciki Nawraah da Amnah su kwana tare da su. Dakin Layla Kuma sai Kai da Ashfeef da Ahmad kub dinga kwana aciki. Ni kaga kujerar nan ta bayan ka ta ishenuli daman wani lokacin ma akanta nake kwanciya har safe iska parlorn ga dadin bacci".
Ranar wata talata da safe kanin Alhaji Garbosai yazo yace lalls su tashi su zubar masa gidah na zuwa da yamma. Suka karasa komai nasu tun da safe Ashir ya zuciya suka fita daga gidan
Bappah Auwalu ya ce suje gidan su. Su koma gidan sa baki daya da zama shi bai wulakanta yayan Yan uwan sa ba. ...... Ya kwankwasa.
[3/8, 5:26 PM] Hafsaat🧕: _K'K'J_
_(M/W/S)_
_✍️:MX_
_42_
:::::::::
_Assalamu alaikum... HGL CHARITY FOUNDATION. Na neman temako me naira hamsin me naira dari ko sama da haka ko da kayan abinci ne zaa dafa a tallafa abawa mabukata da sukayi azumi a wannan wata mai albarka..._
_idan kudi zaa bayar ga asusun banki na opay 9044191709. Haka zalika idan kayan abinci zaa kawo zaa zo unguwar tarauni dake garin Kano sai akira number opay dincan dake sama_
_zaayi abincin azumi, kosai da Kuma kunu. Wani lokacin harda kankara ta ruwan sanyi ma da za rabawa mabukata masu buda baki.._
_kofa a bude take ga duk Wanda zai taimaka. Allah yabada saa ya hadamu a ladan duka amin_..
:::::
°°°°°
Ya sake kai hannun sa ya kwankwasa a karo na biyu. Yana riko hannun Amnah acikin nasa.
Nusaiba dake zaune a kujera taja tsaki ta mike tana mita,
"Auwalu kenan. Kawai saboda kasan yanzu Ina hutawa ne. Zaka dinga wani bugo kofa don na tashi lalle na bude? To gaskia ba komai agidan gwara ka shigo mana da biredi ka koma Layla ta kwanta Kuma na san yunwa ce. " Ta fada tana bubbuga kofar itama
Bappah Auwalu yaja tsaki cike da takaici yace,
"Bude mana. Ba ni kadai bane"
Nusaiba ta gyara zaman dankwalin ta. Ta dauka bako yayi ko zai basu dan kudi su samu suyi abinci.
Ta gudu ta shiga dakin Layla ta tasota,
"Tashi dan uban ki. Inaga mutumin rannan abokin baban ku ne yazo. Je parlor ki zauna idan kin gayshe shima karki tashi nasan idan suka gama hirar su kamar rannan. Zai baki ko yar dubu biyu ce"
Layla ta tashi tana murza idanu saboda baccin dake kanta tashiga bandaki ta dauraye bakin ta,
"Ba Zaki sauri ba. Wane irin wulakanci ne?"
"Umma yanzu zan tafi ai"
Nusaiba ta zauna a kujera. Alokacin bappah Auwalu ya cika yayi fam. Layla ta saka hannu ta bude kofar tana cewa,
"Ina wuni?"
"Lafiya. Ke Kuma wa kika dauka? Akace kinyi bacci. ? Nusaiba wane irin wulakanci ne wannan tun dazu saboda Allah nake cewa ki bude mana Amman shine kika ki sai da kika taso ta tazo ta bude. Wato ban Isa kizo ki bude mana kofar ba kenan ba ko?" Bappah Auwalu ya karasa fada yana jan tsaki."
Nusaiba ta mike har tana ball da kofin ruwa agabanta tana mai nuni da su Ashfeef da kowanne ke rike da akwatin sa a hannu tace,
"Bangane ba. Wadannan nan Ina zasu? Wanne bappanin ne ya amince ya rike su? Bappah salisu ko sani ko kuwa Gwaggo Aminatu ce? Ko gidan aikatau dinne suka ce zasu karbe su?"
Tsaki yaja dogo yana nuni da yan kujerun parlorn na su yace
"Ku zauna Nawrah"
"Ka wayar mun da Kai mana Auwalu. Ga ka ga yara rabe rabe kowanne da kayan akwatin sa dashi. Shin wani gidan suka sauya da yafi wannan? Hmm to Auwalu ai gwara Kai ma kasan abunda ke maka ciwo kullum jiya iya yau. Sai dai kache wanin ka. Ba zaka tashi ka nemi na kanka ba."
Bappah Auwalu ya grigiza Kai Yana yatsina fuska yace,
"Dan Allah ya isheki haka. Yi shiru. Haba sai magana kiketa ratattakawa. Meye haka eh? Haba banason irin wadannan abubuwan wallahi ,yara dan kin gansu acikin gidan nan ai yaya nane suma ko kin ki ko kin so inda kara kema ai baki ne. Bayaga haka. Tun ba yau na gaya miki. Ba Kuma wai amincewar ki ko kin amincewar ki zan bi ba. Wadannan Yara da uban su da ni uwar mu daya uban mu daya. Don haka na dawo dasu gidah na da zama baki daya har zuwa sanda Allah zai warware mana matsalolin mu."
Nusaiba ta saka hannu a baki taja guda tana watsa hannu sama cike da bakar masifa tace
"Ah lalle. Nace mekace a karshen zancen ka! Ka san ba kasafai maganganun ka suke ratsa kunne na ba"
"Nace Yara sun dawo gidan nan. Ba na neman amincewar ki ko kin amincewar ki"
"Kan babban balastin. A wannan kungun gidan Mai kama da ramin cinnaka zaka ce zamu zauna da yara zagada zagada har hudu? Wallahi summa tallahi bazan yarda ba. Bazan amince ba. Wallahi kaji rantsuwar musulmai kenan."
"Gidan ki ko nawa? Ni Kuma nace yara sun dawo nan gidan da zama kiyi abunda Zaki. Ku zauna Ashir bari a kawo muku ruwa"
Kitchen ya nufa. Nusaiba tabi bayan sa tana ife ife tamkar zata rusa gidan hannunta daya akan kofar kitchen tana kwaso rantsuwa tana bubbuga hannunta cike da tsantsar masifa tace...
_INA MASOYAN ZAFAFA BIYAR?_
_KU MARMATSO KUSA...🔊_
_ZAFAFA BIYAR 2024_
_ZAFAFA BIYAR!!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_SHIN YAN UWA KUNA DA LABARIN ZAFAFA BIYAR DINKU SUN SAKE ZUWAR MUKU DA WATA TAFIYAR LITTAFAN SU MASU MATUKAR MA'ANA DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA?_
_YA KE YAR UWA KADA KI BARI A BAKI LABARI... DOMIN DA A BAKI GWARA KI BAYAR...WAI AKACE ZUWA DA KAI YAFU AIKE_
_GA SUNAYEN LITTATTAFAN WANNAN TAFIYAR... CIKE SUKE DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA KI KOYA KUMA KI GYARA DA KAN KI..CIKI HARDA ZALLAR KAUNA TACACCIYA MARAR GAURAYE_
_________
_1_
*_AMEENATUH_*🧕💖: _MAMUH GEE_
_2_
*_TSUTSAR NAMA (ITAMA NAMA CE)🐛👣_*_:BILYN ABDULL_
_3_
*_GUDUN KADDARA🏃🐾_*:_SAFIYYAH HUGUMA_
_4_
*_KWANKWASON JIMINA(MAI WUYAR SHAFAWA)🦩🦯_*_:NANA HAFSATU (MX)_
_GUDA DAYA:400_
_BIYU:700_
_UKU:900_
_HUDU: 1200_
_BANK NAME:KEYSTONE_
_BANK ACC NO:6019473875_
_ACC NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_
_ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_
__
_IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_
_*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku payment din*_
*09033181070*
*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
_MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR💖💯💖ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKU NE💃_
[3/8, 7:22 PM] Hafsaat🧕: _K'K'J_
_(M/W/S)_
_✍️:MX_
_43_
:::::::::
"Wallahi summa tallahi yaran nan bazasu dawo mun gidah da zama ba. Aina zasu zauna rai hudu? Zagada zagada, dakuna biyu ne kawai jallin jal. Daya muna ciki. Daya Layla . Ahmad kuwa a parlor yake kwana saboda babu wajen kwana. To akan mu kakeson wannan rai hudun sun kwana ko meye? Sannan munada halin ciyar dasu ne eh? Muma da Yaya muke samun abincin da zamu saka acikin mu hudu ballantana ka karo rai hudu? Kanzo zaa jika a basu ko menene? Duk acikin Yan uwan ka Kai ne koma baya. Kowanne yafi ka hali nesa ba kusa ba. Amman sika kekashe idanun su. Suka bada musu kasa kowanne yace shi ba zai iya daukar su ba da dawainiyar su saboda halin rayuwa. Amman sai Kai uban dan sarkin son birgewa ba kada ko sisi kana tafe tamkar iska zata hure ka saboda yunwa har Kaine zaka je ka jajibi mana rayuka uku saboda San asani da nuna birgewa aljihu ba ko sisi. To narantse da Allah bazan rike yaro ko daya ba. Kuma babu yaron da zai zauna mun agidah. Wallahi" nusaiba ta fada tana kururuwa tamkar zata hau kansa da duka.
Bappah Auwalu da maganganunta duk sun cika shi ga kunya daya dabaibaye shi yadda take gasa masa magana agaban yayan sa na cikin sa. Duk da sun saba ji su da su nawrah din Amman dai da kunya. Don haukanta na ranar yafi na ko yaushe...
Hannunta Yaja ya shigar da ita ciki ya rufe da mukulli. Suka shiga fadan kache nache tamkar zasu cinye juna don masifa musanman nusaiba dake masa tsiwa tamkar zata rufe shi da duka
"Hamma daman su bappah ca sukai suma na zasu rike mu ba kenan?" Ashfeef ya tambaye Hamma Ashir da kansa ke a sunkuye idanun sa sun kada sunyi jazir
"Hamma wai hakane? Su bappah fa da Gwaggo Aminatu ko ba ka sani ba Hamma?"
Ashir ya saka hannu ya goge hawayen dake zuba a Idon sa Yana Jan majina. Sam bai gayawa Yan uwan nasa bappanin su sinki daukar su ba saboda bayasan suji haushin su saboda zumunci. Amman tunda sun rigada sunji da kunnen su yanzu. Bashida wani dabarar da zai ce baai haka ba. Don idan ya karyata ma yayi kuskure don haka ya kada yai Yana sharce idanun nasa yace
"Abune ya fadamun a idanu na. Anyi haka. Amma ba da wani abu suka fada ba. Kunsan rayuwar yanzu tayi tsada ne gashi muna da yawa. Ku tashi mu tafi. Yan kudaden nan da aka sayarwa gwangwan kayan mu ya Isa mu kama ko da dakine da parlor awani wajen mu koma. " Mikewa yayi Yana goya jakar Amnah a bayan sa.
Suna shirin buda kofa su fita sai jin muryar bappah Auwalu ya kira sunayen su daya bayan daya,
"Ashir Ashfeef, Nawraah, Amnah Ina zuwa ? Ku dawo ku zauna mana ga ruwan"
"Ai bappah daka basshi wallahi. Zamu je inda zamu samu wajen kwana ne Kafin mu nemi wuri sosai akwai kudin awaje na"
"Ah karmuyi haka da ku ahsir Dan Allah. Kada ku bari maganganun wannan sakaryar suyi muku tasiri a kwakwalen ku gidah dai nawane don haka nike da iko da gadara akan sa. "
"Ita nusaiba da Layla su kwanta akatifa daya. A dakko babbar katifar can dakin a sakata aciki Nawraah da Amnah su kwana tare da su. Dakin Layla Kuma sai Kai da Ashfeef da Ahmad kub dinga kwana aciki. Ni kaga kujerar nan ta bayan ka ta ishenuli daman wani lokacin ma akanta nake kwanciya har safe iska parlorn ga dadin bacci".