Sashe 29
Kwankwason Jimina Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Dunguma sukai suka fita wajen ...ambulance ce ta kawo shi har kofar gidan suka shigar dashi gidan bisa jagorancin maaikatan..
Daya daga cikin leburan dake kamfanin na Alhaji Sambaso yace,
"Ina wunin ku? Kuyi hakuri fa. Allah ubangiji ya gafarta masa.ya kyautata namu zuwan Allah Kuma ya baku hakurin rashinsa...wallahi Yana gyaran wani bangare ne dake babbar barandar ofishin mai gidan mu. Ashe bai hau tsaani ba sai yahau karafunan barandar a haka ya taka. Su Kuma dama rawa sukeyi shine ya fado Allah yayi masa rasuwa. Domin kwanyar kansa ma afashe take... Inshaa Allahu aljanna makoma ce agareta shi. Yanzu zamu jira a gama wanke shi sai mu sallah shi mu Kai shi gidan gaskia baki daya daku iyalan sa..."
Bappah Auwalu ya fara kiraye kirayen dangi na kusa dana nesa Yana sanar musu rasuwar junaidu. Auta daga iyalan yafendo. Dangin Hamidniyya Lebanon.. Hakika kowannen su mutuwar ta dake shi .
Alkalani yayi kadan wajen bayyana adadin alhini da dangin suka shiga baki dayan su. Musanman iyalan sa na cikin sa sun shiga cikin dimuwa marar misaltuwa.
Haka aka yi masa wanka. Anayi jini na fita daga jikinsa har da guda guda. Haka aka nannade shi duk da hakan jinin yaki tsayawa.
Aka Kira iyalan sa daya bayan daya suka yi masa sallama. Kowanne da koke koke aka futar da shi.
Aka dauke gawar junaidu aka sanya a makara aka sallace shi aka kai shi gidan sa na gaskiyar wato makabarta.
Allahu Akbar wata bishiya ce ta raba tsakanin kabarin marigayi Bappah junaidu da mai dakin sa marigayiya malama Hindu. Allah ya jikan su ya gafarta musu ya musu rahama..
Hakika junaidu ya samu sheda daga bakunan iyalan sa na cikin sa, dangin sa su bappah Auwalu bappah sani da matayen su baki daya dai dangin hamidniyya Lebanon. Sannan mutanen wajen aikin sa dama yan unguwar baki daya sun yabe shi. Ya Kuma samu mutane sosai da suka sallace shi suka kai shi makabarta.
A farfajiyar gidan aka shinfida tabarma aka fara makoki dukkuwa da ahalin Hamidniyya Lebanon basa zaman makoki, Amma mutane na zuwa yi musu ta'azyiya wasu tundaga birnin bunza na kusa dana nesa...
Suma yan yankin bunza sosai sun yi alhini da jimamin rashin junaidu. Domin yanada halaye na kwarai bai taba fada da wani ba .. kowa nasa ne ga temako .
_Yanzu zamu sake tsunduma cikin labarin:_
_KWANKWASON JIMINA MAI WUYAR SHAFAWA... Ayi hakuri da yadda rubutun yake zuwa... Labarin na gaba In shaa'Allah_
_INA MASOYAN ZAFAFA BIYAR?_
_KU MARMATSO KUSA...🔊_
_ZAFAFA BIYAR 2024_
_ZAFAFA BIYAR!!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_SHIN YAN UWA KUNA DA LABARIN ZAFAFA BIYAR DINKU SUN SAKE ZUWAR MUKU DA WATA TAFIYAR LITTAFAN SU MASU MATUKAR MA'ANA DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA?_
_YA KE YAR UWA KADA KI BARI A BAKI LABARI... DOMIN DA A BAKI GWARA KI BAYAR...WAI AKACE ZUWA DA KAI YAFU AIKE_
_GA SUNAYEN LITTATTAFAN WANNAN TAFIYAR... CIKE SUKE DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA KI KOYA KUMA KI GYARA DA KAN KI..CIKI HARDA ZALLAR KAUNA TACACCIYA MARAR GAURAYE_
_________
_1_
*_AMEENATUH_*🧕💖: _MAMUH GEE_
_2_
*_TSUTSAR NAMA (ITAMA NAMA CE)🐛👣_*_:BILYN ABDULL_
_3_
*_GUDUN KADDARA🏃🐾_*:_SAFIYYAH HUGUMA_
_4_
*_KWANKWASON JIMINA(MAI WUYAR SHAFAWA)🦩🦯_*_:NANA HAFSATU (MX)_
_GUDA DAYA:400_
_BIYU:700_
_UKU:900_
_HUDU: 1200_
_BANK NAME:KEYSTONE_
_BANK ACC NO:6019473875_
_ACC NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_
_ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_
__
_IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_
_*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku payment din*_
*09033181070*
*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
_MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR💖💯💖ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKU NE💃_
[3/6, 1:52 PM] Hafsaat🧕: _K'K'J_
_(M/W/S)_
_✍️:MX_
_36_
:::::::::
Anyi shela anyi cikiyar wadanda ke bin junaidu kudi ko wani na ajiya suyi magana a basu. Yawanci ma anfi samun wadanda shi yake binsu bashin basu biya shi ba.. duk wadanda suke binshi bashin da yawan su wasu sun yay'yaafe. Wasu kuma sun karbi wani kaso na cikin kudin sunce sun bar sauran..
Sai wani mutumi daya tashi ya taba kafadar na gefen sa suka mike. Suka ce hakika ana bin Junaidu zunzurutun kudade masu matukar yawa.
Hakan ta faru ne kuma alokacin da daya daga cikin yaran sa babu lafiya. Aka tambaye su adadin kudin sukace ai wannan magana ba tasu bace. Domin suma shedu ne na mutumin da junaidu ya karbi bashin agaban su. Kamar jingina yayi ya karbi tarin kudi...
Aka nemi ganin mutumin don sanin waye shi da yadda zaa biya da sanin ma shin nawa ne adadjn kudin daya karba? akace daya mutumin yayi tafiya sai ya waiwayo gidah nigeria tukunna.
Daya daga cikin su ya karkare magana da
"Abunda ya saka muka fada ma saboda hali ne irin rayuwa kada abar mamaci da tarin bashi akan sa. Duk kuwa da kadarar sa ya jinginar ya karbu kudin. Amman dai mun ga yakamata fadar shi yafi alkhairi Allah yasa mu dace"
"Ko zamu iya sanin kadarar daya bayar ya karbu kudin a hannun sa?" Bappah salisu ya tambayi mutumin
Mutumin ya girgiza kai sannan yace,
"Wannan batu baki daya sai an kawo takardar da faifan bidiyo da sukai yarjejeniyar ya sanya hannu tukunna shi mamacin. Kafin shima Alhajin ya rattaba nasa hannun"
"Toh Allah ya rufa asiri. Allah ya dawo dashi lafiya. Shi Kuma wannan Dan uwan namu Allah ya jikan sa ya gafarta masa Allahumma Aameen"
Suka amsa da aameen baki daya. Aka shiga yiwa bappah junaidu addu'oin samun rahamar Allah da nasarar amsa tambayoyin kabari.
::::::::;;;;;;
Sannu ahankali haka mutane suka fara darewa, kowanne yanzo daa irin kyawun halayen da yake fada game da manacin.
Hakika bappah junaidu ya samu yabo sosai daga bakunan abokanan sa, Yan unguwa, Yan wajen aikin su, makotan su, Yan unguwar baki daya dama dangi na kusa dana nesa.
An kakkawo musu kayayyakin abinci na tallafawa marayun. Saboda kallo daya zakai musu su baka matukar tausayi marar misaltuwa. Dubada duk ba wani kawo girma sukai sosai ba har shi Ashir din. Be Kai shekarun da zaa ce zai hade kawunan Yan uwan na sa ba.
Amman dake yanada zuciyar tashi ya nemi na kansa don kare daraja da martabar yan uwan nasa. Hakan bai hanashi kutsawa nan da can ba don ganin ya rufa musu asiri...wannan kenan
Haka aka nannade makoki. Akabi mamacin da addua. Hadi da dangana da hakuri da iyalan sa zasuyi. Kowa ya watse na kusa dana nesa
Idan ka tsame dangi mafi kusantana marigayin ba. Wato su Bappah Auwalu da su Bappah sani...
A parlorn Bappah Auwalu suka hallara baki daya iya yan dakin su. Sai nusaiba da tayi kanai kanai taki tashi suna magana tana tsoma baki..
Ba wanu abu ya bari da yaran zasu mori ba illa dubu biyu da dari uku dake aljihun sa Kafin rasuwar sa, sai Kuma wayar torchlight dinsa . Da wasu dari takwas dake drawer dinsa.
Toh su aka harhada dai aka gangada dai da sauran abubuwan sa aka raba gado aka baiwa yaran sa.
Wasu daga cikin kayan sawar sa bayan yaran sa maza sun dauka suna so. Sai Yan uwansa wasu ma suka dauki wasu. ragowar Kuma aka kyautar sadaka duk Wanda yazo karba sai ache masa yayiwa mamaci addua..
Baki daya a zazzaune suke suna kallon kuna. Suna magana,nusaiba na daga saman kujera tana jin abubuwan da suke fada. Wani ta saka baki baki wani tayi shiru..
Ashir ya taho daga gidan su zuwa gidan bappah Auwalu zai gayshe da bappanin na su kamar ko da yaushe yanata sauri ya karasa kofar gidan. Ya saka hannu zai murza kofar ya jiyo su suna magana haka sama sama tamkar masu rigima ko fada, Bappah Auwalu na cewa....
...
_Assalamu alaikum... HGL CHARITY FOUNDATION. Na neman temako me hamsin me dari ko sama da haka ko da kayan abinci ne zaa dafa a tallafawa abawa mabukata da sukayi azumi a wannan wata Mai abarka..._
_idan kudi zaa bayar ga asusun banki na opay 9044191709. Haka zalika idan kayan abinci zaa kawo zaa zo tarauni dake unguwar Kano sai akira number opay dincan dake sama_
_zaayi abincin azumi, kosai da Kuma kunu. Wani lokacin harda kankara ta ruwan sanyi ma da za rabawa mabukata masu buda baki.._
_kofa a bude take da dik Wanda zai taimaka. Allah yabada saa ya hadamu a ladan duka amin_
[3/6, 2:03 PM] Hafsaat🧕: _K'K'J_
_(M/W/S)_
_✍️:MX_
_37_
_Assalamu alaikum... HGL CHARITY FOUNDATION. Na neman temako me hamsin me dari ko sama da haka ko da kayan abinci ne zaa dafa a tallafawa abawa mabukata da sukayi azumi a wannan wata Mai abarka..._
_idan kudi zaa bayar ga asusun banki na opay 9044191709. Haka zalika idan kayan abinci zaa kawo zaa zo tarauni dake unguwar Kano sai akira number opay dincan dake sama_
_zaayi abincin azumi, kosai da Kuma kunu. Wani lokacin harda kankara ta ruwan sanyi ma da za rabawa mabukata masu buda baki.._
_kofa a bude take da dik Wanda zai taimaka. Allah yabada saa ya hadamu a ladan duka amin_
°°°°°°
"Dukkanin mu nan uwar mu daya uban mu daya... Ba bare acikin mu idan kuka tsame Nusaiba..."
"Nima ba bare bace Auwalu . Auro ni fa kayi ka cire ni daga cikin dangi na ka dawo da ni naku. Kana da bakin cewar wani ni ce bare?" Nusaiba ta fada tana gatsine.
Yakumbo Aminatu ta tabo ta tana girgiza kai tace,
"Kash ba da wani abun ya fada ba Nusaiba. Dan Allah tashi ki koma daki. Idan muka gama kyaji duk yadda mukayi. "
Mikewa tayi tana zunburar baki hadi da kananun mita ta shige cikin daki. Ko da ta shiga ma d'age labule tayi ta kasa kunnuwanta tana jiyo abunda suke fada...
Daya daga cikin leburan dake kamfanin na Alhaji Sambaso yace,
"Ina wunin ku? Kuyi hakuri fa. Allah ubangiji ya gafarta masa.ya kyautata namu zuwan Allah Kuma ya baku hakurin rashinsa...wallahi Yana gyaran wani bangare ne dake babbar barandar ofishin mai gidan mu. Ashe bai hau tsaani ba sai yahau karafunan barandar a haka ya taka. Su Kuma dama rawa sukeyi shine ya fado Allah yayi masa rasuwa. Domin kwanyar kansa ma afashe take... Inshaa Allahu aljanna makoma ce agareta shi. Yanzu zamu jira a gama wanke shi sai mu sallah shi mu Kai shi gidan gaskia baki daya daku iyalan sa..."
Bappah Auwalu ya fara kiraye kirayen dangi na kusa dana nesa Yana sanar musu rasuwar junaidu. Auta daga iyalan yafendo. Dangin Hamidniyya Lebanon.. Hakika kowannen su mutuwar ta dake shi .
Alkalani yayi kadan wajen bayyana adadin alhini da dangin suka shiga baki dayan su. Musanman iyalan sa na cikin sa sun shiga cikin dimuwa marar misaltuwa.
Haka aka yi masa wanka. Anayi jini na fita daga jikinsa har da guda guda. Haka aka nannade shi duk da hakan jinin yaki tsayawa.
Aka Kira iyalan sa daya bayan daya suka yi masa sallama. Kowanne da koke koke aka futar da shi.
Aka dauke gawar junaidu aka sanya a makara aka sallace shi aka kai shi gidan sa na gaskiyar wato makabarta.
Allahu Akbar wata bishiya ce ta raba tsakanin kabarin marigayi Bappah junaidu da mai dakin sa marigayiya malama Hindu. Allah ya jikan su ya gafarta musu ya musu rahama..
Hakika junaidu ya samu sheda daga bakunan iyalan sa na cikin sa, dangin sa su bappah Auwalu bappah sani da matayen su baki daya dai dangin hamidniyya Lebanon. Sannan mutanen wajen aikin sa dama yan unguwar baki daya sun yabe shi. Ya Kuma samu mutane sosai da suka sallace shi suka kai shi makabarta.
A farfajiyar gidan aka shinfida tabarma aka fara makoki dukkuwa da ahalin Hamidniyya Lebanon basa zaman makoki, Amma mutane na zuwa yi musu ta'azyiya wasu tundaga birnin bunza na kusa dana nesa...
Suma yan yankin bunza sosai sun yi alhini da jimamin rashin junaidu. Domin yanada halaye na kwarai bai taba fada da wani ba .. kowa nasa ne ga temako .
_Yanzu zamu sake tsunduma cikin labarin:_
_KWANKWASON JIMINA MAI WUYAR SHAFAWA... Ayi hakuri da yadda rubutun yake zuwa... Labarin na gaba In shaa'Allah_
_INA MASOYAN ZAFAFA BIYAR?_
_KU MARMATSO KUSA...🔊_
_ZAFAFA BIYAR 2024_
_ZAFAFA BIYAR!!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_SHIN YAN UWA KUNA DA LABARIN ZAFAFA BIYAR DINKU SUN SAKE ZUWAR MUKU DA WATA TAFIYAR LITTAFAN SU MASU MATUKAR MA'ANA DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA?_
_YA KE YAR UWA KADA KI BARI A BAKI LABARI... DOMIN DA A BAKI GWARA KI BAYAR...WAI AKACE ZUWA DA KAI YAFU AIKE_
_GA SUNAYEN LITTATTAFAN WANNAN TAFIYAR... CIKE SUKE DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA KI KOYA KUMA KI GYARA DA KAN KI..CIKI HARDA ZALLAR KAUNA TACACCIYA MARAR GAURAYE_
_________
_1_
*_AMEENATUH_*🧕💖: _MAMUH GEE_
_2_
*_TSUTSAR NAMA (ITAMA NAMA CE)🐛👣_*_:BILYN ABDULL_
_3_
*_GUDUN KADDARA🏃🐾_*:_SAFIYYAH HUGUMA_
_4_
*_KWANKWASON JIMINA(MAI WUYAR SHAFAWA)🦩🦯_*_:NANA HAFSATU (MX)_
_GUDA DAYA:400_
_BIYU:700_
_UKU:900_
_HUDU: 1200_
_BANK NAME:KEYSTONE_
_BANK ACC NO:6019473875_
_ACC NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_
_ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_
__
_IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_
_*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku payment din*_
*09033181070*
*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
_MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR💖💯💖ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKU NE💃_
[3/6, 1:52 PM] Hafsaat🧕: _K'K'J_
_(M/W/S)_
_✍️:MX_
_36_
:::::::::
Anyi shela anyi cikiyar wadanda ke bin junaidu kudi ko wani na ajiya suyi magana a basu. Yawanci ma anfi samun wadanda shi yake binsu bashin basu biya shi ba.. duk wadanda suke binshi bashin da yawan su wasu sun yay'yaafe. Wasu kuma sun karbi wani kaso na cikin kudin sunce sun bar sauran..
Sai wani mutumi daya tashi ya taba kafadar na gefen sa suka mike. Suka ce hakika ana bin Junaidu zunzurutun kudade masu matukar yawa.
Hakan ta faru ne kuma alokacin da daya daga cikin yaran sa babu lafiya. Aka tambaye su adadin kudin sukace ai wannan magana ba tasu bace. Domin suma shedu ne na mutumin da junaidu ya karbi bashin agaban su. Kamar jingina yayi ya karbi tarin kudi...
Aka nemi ganin mutumin don sanin waye shi da yadda zaa biya da sanin ma shin nawa ne adadjn kudin daya karba? akace daya mutumin yayi tafiya sai ya waiwayo gidah nigeria tukunna.
Daya daga cikin su ya karkare magana da
"Abunda ya saka muka fada ma saboda hali ne irin rayuwa kada abar mamaci da tarin bashi akan sa. Duk kuwa da kadarar sa ya jinginar ya karbu kudin. Amman dai mun ga yakamata fadar shi yafi alkhairi Allah yasa mu dace"
"Ko zamu iya sanin kadarar daya bayar ya karbu kudin a hannun sa?" Bappah salisu ya tambayi mutumin
Mutumin ya girgiza kai sannan yace,
"Wannan batu baki daya sai an kawo takardar da faifan bidiyo da sukai yarjejeniyar ya sanya hannu tukunna shi mamacin. Kafin shima Alhajin ya rattaba nasa hannun"
"Toh Allah ya rufa asiri. Allah ya dawo dashi lafiya. Shi Kuma wannan Dan uwan namu Allah ya jikan sa ya gafarta masa Allahumma Aameen"
Suka amsa da aameen baki daya. Aka shiga yiwa bappah junaidu addu'oin samun rahamar Allah da nasarar amsa tambayoyin kabari.
::::::::;;;;;;
Sannu ahankali haka mutane suka fara darewa, kowanne yanzo daa irin kyawun halayen da yake fada game da manacin.
Hakika bappah junaidu ya samu yabo sosai daga bakunan abokanan sa, Yan unguwa, Yan wajen aikin su, makotan su, Yan unguwar baki daya dama dangi na kusa dana nesa.
An kakkawo musu kayayyakin abinci na tallafawa marayun. Saboda kallo daya zakai musu su baka matukar tausayi marar misaltuwa. Dubada duk ba wani kawo girma sukai sosai ba har shi Ashir din. Be Kai shekarun da zaa ce zai hade kawunan Yan uwan na sa ba.
Amman dake yanada zuciyar tashi ya nemi na kansa don kare daraja da martabar yan uwan nasa. Hakan bai hanashi kutsawa nan da can ba don ganin ya rufa musu asiri...wannan kenan
Haka aka nannade makoki. Akabi mamacin da addua. Hadi da dangana da hakuri da iyalan sa zasuyi. Kowa ya watse na kusa dana nesa
Idan ka tsame dangi mafi kusantana marigayin ba. Wato su Bappah Auwalu da su Bappah sani...
A parlorn Bappah Auwalu suka hallara baki daya iya yan dakin su. Sai nusaiba da tayi kanai kanai taki tashi suna magana tana tsoma baki..
Ba wanu abu ya bari da yaran zasu mori ba illa dubu biyu da dari uku dake aljihun sa Kafin rasuwar sa, sai Kuma wayar torchlight dinsa . Da wasu dari takwas dake drawer dinsa.
Toh su aka harhada dai aka gangada dai da sauran abubuwan sa aka raba gado aka baiwa yaran sa.
Wasu daga cikin kayan sawar sa bayan yaran sa maza sun dauka suna so. Sai Yan uwansa wasu ma suka dauki wasu. ragowar Kuma aka kyautar sadaka duk Wanda yazo karba sai ache masa yayiwa mamaci addua..
Baki daya a zazzaune suke suna kallon kuna. Suna magana,nusaiba na daga saman kujera tana jin abubuwan da suke fada. Wani ta saka baki baki wani tayi shiru..
Ashir ya taho daga gidan su zuwa gidan bappah Auwalu zai gayshe da bappanin na su kamar ko da yaushe yanata sauri ya karasa kofar gidan. Ya saka hannu zai murza kofar ya jiyo su suna magana haka sama sama tamkar masu rigima ko fada, Bappah Auwalu na cewa....
...
_Assalamu alaikum... HGL CHARITY FOUNDATION. Na neman temako me hamsin me dari ko sama da haka ko da kayan abinci ne zaa dafa a tallafawa abawa mabukata da sukayi azumi a wannan wata Mai abarka..._
_idan kudi zaa bayar ga asusun banki na opay 9044191709. Haka zalika idan kayan abinci zaa kawo zaa zo tarauni dake unguwar Kano sai akira number opay dincan dake sama_
_zaayi abincin azumi, kosai da Kuma kunu. Wani lokacin harda kankara ta ruwan sanyi ma da za rabawa mabukata masu buda baki.._
_kofa a bude take da dik Wanda zai taimaka. Allah yabada saa ya hadamu a ladan duka amin_
[3/6, 2:03 PM] Hafsaat🧕: _K'K'J_
_(M/W/S)_
_✍️:MX_
_37_
_Assalamu alaikum... HGL CHARITY FOUNDATION. Na neman temako me hamsin me dari ko sama da haka ko da kayan abinci ne zaa dafa a tallafawa abawa mabukata da sukayi azumi a wannan wata Mai abarka..._
_idan kudi zaa bayar ga asusun banki na opay 9044191709. Haka zalika idan kayan abinci zaa kawo zaa zo tarauni dake unguwar Kano sai akira number opay dincan dake sama_
_zaayi abincin azumi, kosai da Kuma kunu. Wani lokacin harda kankara ta ruwan sanyi ma da za rabawa mabukata masu buda baki.._
_kofa a bude take da dik Wanda zai taimaka. Allah yabada saa ya hadamu a ladan duka amin_
°°°°°°
"Dukkanin mu nan uwar mu daya uban mu daya... Ba bare acikin mu idan kuka tsame Nusaiba..."
"Nima ba bare bace Auwalu . Auro ni fa kayi ka cire ni daga cikin dangi na ka dawo da ni naku. Kana da bakin cewar wani ni ce bare?" Nusaiba ta fada tana gatsine.
Yakumbo Aminatu ta tabo ta tana girgiza kai tace,
"Kash ba da wani abun ya fada ba Nusaiba. Dan Allah tashi ki koma daki. Idan muka gama kyaji duk yadda mukayi. "
Mikewa tayi tana zunburar baki hadi da kananun mita ta shige cikin daki. Ko da ta shiga ma d'age labule tayi ta kasa kunnuwanta tana jiyo abunda suke fada...