← Book details Kwankwason Jimina Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 11 OF 41

Sashe 11

Kwankwason Jimina Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

*09033181070*

*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*

_MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR💖💯💖ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKU NE💃_
[2/21, 6:58 PM] Hafsaat🧕: _K'K'J_
_(M/W/S)_

_✍️:MX_

_13_

_ADVERT👇👇_

_YERWA INCENSE AND MORE_
_(DUNIYAR KAYAYYAKIN KAMSHI MASU MATUKAR DADI DA KAMA JIKI, GIDAH, KAYA DA SAURAN SU)_

_INA MA'ABOTA TURARE? KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE_
_TSAFTA KUMA TANA CIKIN IMANI… TOH KU MAR-MATSO KUSA_

_MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN_

_*YERWA INCENSE AND MORE*_
_DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.._

_AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA. •_

_ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._

_INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_

_NAMBAR WAYAR SU: 08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER:yerwaincense_and more_

_YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY 'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_

::::::

*NADUKA ZONE*

**Malama Hindu ta haye sama don watsa ruwa, Ta sauya kaya zuwa doguwar riga marar nauyi...

Sauka kasan tayi tana tafe da carbin ta a hannu tana ja.... Ba kowa a kasan sai Amnah da tayi bacci akan doguwar kujera an lullube ta da zanin gadon Ashir...

Wajen ta futa. Tas tas ko'ina tamkar baa taba aikin wuta ba wajen. A gyare a kuma tsaftace tamkar ko da yaushe ..

Ashfeef na wanke takalman ball dinsa, Yayin da Nawraah ke taje wa yartsanar Amnah gashi tana mata kalba yan kanana,

"Sannun ku da aiki...." Malama Hindu tace dasu tana mai cigaba da kallon tsakar gidan. Ranta fes...

"Ah ummy..." Ashfeef ya amsa ta yana duban ta.

"Ummy nema na kike?" Cewar Nawraah ta mike tsaye.

"Aa ba neman ki nake ba Nawraah.. Ina Hamman ku?"

"Ya fita ba dadewa. "

"Okay"

Komawa tayi ciki ta gyarawa Amnah kwanciya ta zauna tana mai cigaba da jan carbin ta.

Can ba dadewa Ashfeef ma ya shiga ciki bakinsa dauke da sallama malama Hindu ta amsa. Sai kuma Nawraah itama ta ajiye yartsanar Amnah a gefen Amnan.

"Su maman baby anyi bacci." Nawrah ta fada tana dariya. Ta gyara zaman yartsanar Amnan.

Ummy da ashfeef sukayi dariya. Can bayan mintoci Kuma sai ga dawowar Ashir rike da jakar abbiey dinsu na wajen aiki

Ya shiga ciki bakinsa dauke da sallama. Abbiey din nasu na biye dashi a baya...shima yayi sallamar

Duk suka hada baki wajen amsa musu. Amnah ta mike daga baccin da take tana mutstsika idanu

Da gudu ta nufi wajen Hamma Ashir ta rungume shi. Ya dagata yana mata Wasa bayan ya ajjye jakar abbiey dinsu akan yar kantar da suke ajiye abubuwa.

"Sannu da zuwa abbieyn su. Hamma ashe Kai ma baka nan na fito su Nawraah ke cewa ka futa ba dadewa."

"Eh wajen aikin su abbiey naje muka taho tare"

Malam junaid yayi murmushi Yana dafa kafadar Hamma Ashir yace

"Aiki ya tayamu wallahi. Inata ya barshi ma baya gajiyawa a dole ya nace na hakura na bashi... Allah ya maka albarka. Allah ya muku albarka baki daya Amin"

"Aameen suka hada baki wajen amsawa."

"Abbiey akai ruwan wanka ko abincin zaka fara ci?"

"A koshe nake yanzun dai kan saboda na sai fura na sha. Sai dai wankan"

"To shikenan bari a Kai bandakin."

Kitchen ta nufa ta janyo bokitin data tafasa ruwan zafi ta rufe ta haye dashi sama ta zuba a bokitin bandaki na wanka.

Ta dauki soson sa da sabulu ta sanya masa su kusa da bokitin. Kana ta dakko tiraren ruwa ta dan yayyarfa a rariyar bandaki da lunguna. Ta janyo buta itama ta cikata ta taf da ruwa ta rufe..

Ta sauka kasan ta mayar da bokitin kitchen.

"Abbiey an hada suna bandaki"

Mikewa yayi Yana nannade hannun rigar sa yace,

"Sannu da kokari Ummy .... Allah ya saka miki da alkhairi"

"Aameen abbieyn su .. Allah ya saka mana baki daya. "

"Aameen.." yaran suka amsa baki daya..

Bandakin ya haye sama ya shiga bakinsa dauke da addu'ar shiga bandaki.

Ya shiga yin wanka yana mai sake baje kofofin hancin sa yana shakar ni'imantaccen kamshin tiraren toilet mist na kamfanin yerwa incense and more 08095215215... Sam ba karni ko bashi bashi da wasu bandakunan kanyi. Kamshi dadda'da ne kawai ke tashi tamkar ko da yaushe..

Murmushi ya saki tattausa, cikin zuciyar sa yace,

"Hindu kenan.... Sarkin tsafta, Allah ya miki albarka... Aamin"

Ya cigaba da yin wankan Yana jin sa cikin wata ni'ima. Domin yayi dacen matar kwarai da zuriah dayyiba.

Ya dan jima a bandakin don bayan da yayi wanka sai da ya rage cikin sa sannan ya dauro alwala. Dakin su ya nufa ya sauya kayan zuwa aikin da wata jallabiya da yafendo ta kawo masa tsaraba alokacin dataje makka wata shekara..

Tsayawa yayi Yana duban kansa agaban mudubin... Ya saka hannu Yana shafa aikin jikin jallabiyar. Yafendon sa kawai yake tunowa alokacin data kawo masa jallabiyar ta bashi a boye tace gashinan tsarabar sace tasa ta daban kasancewar sa dan auta.

Don duk girman sa. Da iyalin sa dake karkashin sa. Yafendo kallon dan karami take masa. Jika shi take tamkar yadda akewa yan kananan auta..

Samun gefen katifar yayi ya zauna. Ya daga kansa sama Yana Mai tare hawayen dake kokarin zuba daga idanun sa.. ya tuna ana'i jibi zata rasu ta kamo hannun sa lokacin ya shiga da asubah ya gayshe ta tace,

"Allah yayi maka albarka junaidu. Allah ya raya maka zuri'ah junaidu. Allah ya bunkasa ahalin ku baki daya ya muku albarka... Junaidu baka taba mun lefi ba. Idan ma kayi akan sani ko rashin sa na yafe maka junaidu. Allah yayi maka albarka. Allah yayi maka albarka Allah yayi maka albarka. "

Hankincinsa ya zaro ya goge dan hawayen daya fara diga. Cikin haka malama Hindu ta shiga dakin bakinta dauke da sallama bayan ta kwankwasa kofar,

"Oh har ka fito abbieyn su?" Ta tambaye shi tana karasawa inda yake ta zauna...

Ta janyo kafafun sa ahankali ta dora akan cinyar ta tana matsa masa har zuwa dunduniyar tasa.

"Abbiey yanata hawaye .. meya faru?"

Yayi azamar gogewa da sauri Yana girgiza kai yace,

"Me kika gani! Hawaye Kuma? Abune ya fada idanu na shine na cire" ya fada Yana kakaro murmushi.

Itama murmushin tayi masa kawai. Tabbas ta gani kuka yayi. Amman tasan daman ba zai Fadi kukan menene ba kasancewar inde abun damuwa ne wani lokacin ya kan dannewa baya fada mata...

"Sannu da dawowa...." Ta fada tana murmushi,

"Nagode Hindu na....."

"Ya aikin to?"

"Alhamdulillah komai kalau..."

"Mashaa Allahu abbiey . Allah ya jara tsarewa ya kareku daga sharrin masu sharri. Allah yakara buda muku yasanya albarka a nema. Allah Kuma ya amince maka a duk kanin abubuwa daka saka a gaba"

"Aameen Hindu.. tare da ke. Nagode sosai . To ya yau din? Fatan komai kalau ?"

"Alhamdulillah fa. Ta bangaren awara ma an samu ciniki yadda ya kamata fiye da tunanina mashaa Allah."

"Alhamdulillah haka ake so. To Allah yakara sanyawa nema albarka Amin"

"Aameen... Sai kuma wata bakuwa da mukayi yau din... Duk da dai tache tana aiko direba ya saya ko da yaushe. Nache mata bazan san shi ba saboda mutanen na da yawa masu zuwa a abun hawa .."

"Eh... Ina sauraron ki"

"Ta sayi awara ta dubu biyu... Tace abata guda takwas kawai ta isheta nayi nayi ta bar kudin ma taki wallahi. Nasa Nawrah ta sayo mata lemo da ruwa. Ta sha ruwan lemon tace Amnah ta dauka suka raba da Nawraah.."

"Ina jin ki..."

"Yauwa da fari tacemun wai nasan wani dakta wanene?... Oh kaji sunan ya bace mun,"

"Wanene?"

"Wani sananne ne a yankin su na masu kudin nan na tabbatar. Don tayi mamaki nagani danace bansan shi ba. Inaga sananne ne sosai"

"Dan uwanta ne mutumin?"

"Aa Mai gidan ta ne ... Tace dai an San gidan gaskia... Wani abu dollar daga karshe"

"Ah ..gidan Dr. Abubakhr dollars???" Abbiey ya karasa fada cike da tsantsar mamaki daya gauraye ilahirin fuskar sa. Yana bun ummy da kallon Karin bayani don tabbatarwa...

Malama Hindu itama cikin son sanin taya ya ya san shi ta kada kai da sauri tace.........

_INA MASOYAN ZAFAFA BIYAR?_

_KU MARMATSO KUSA...🔊_

_ZAFAFA BIYAR 2024_

_ZAFAFA BIYAR!!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_

_SHIN YAN UWA KUNA DA LABARIN ZAFAFA BIYAR DINKU SUN SAKE ZUWAR MUKU DA WATA TAFIYAR LITTAFAN SU MASU MATUKAR MA'ANA DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA?_

_YA KE YAR UWA KADA KI BARI A BAKI LABARI... DOMIN DA A BAKI GWARA KI BAYAR...WAI AKACE ZUWA DA KAI YAFU AIKE_

_GA SUNAYEN LITTATTAFAN WANNAN TAFIYAR... CIKE SUKE DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA KI KOYA KUMA KI GYARA DA KAN KI..CIKI HARDA ZALLAR KAUNA TACACCIYA MARAR GAURAYE_

_________

_1_
*_AMEENATUH_*🧕💖: _MAMUH GEE_

_2_
*_TSUTSAR NAMA (ITAMA NAMA CE)🐛👣_*_:BILYN ABDULL_

_3_
*_GUDUN KADDARA🏃🐾_*:_SAFIYYAH HUGUMA_

_4_
*_KWANKWASON JIMINA(MAI WUYAR SHAFAWA)🦩🦯_*_:NANA HAFSATU (MX)_

_GUDA DAYA:400_
_BIYU:700_
_UKU:900_
_HUDU: 1200_

_BANK NAME:KEYSTONE_

_BANK ACC NO:6019473875_

_ACC NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_

_ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_

__
_IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_

_*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku payment din*_

*09033181070*

*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*

_MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR💖💯💖ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKU NE💃_
[2/22, 2:04 PM] Hafsaat🧕: _K'K'J_
_(M/W/S)_

_✍️:MX_

_14_

_ADVERT👇👇_

_YERWA INCENSE AND MORE_
_(DUNIYAR KAYAYYAKIN KAMSHI MASU MATUKAR DADI DA KAMA JIKI, GIDAH, KAYA DA SAURAN SU)_

_INA MA'ABOTA TURARE? KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE_
_TSAFTA KUMA TANA CIKIN IMANI… TOH KU MAR-MATSO KUSA_

_MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN_

_*YERWA INCENSE AND MORE*_
_DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.._
Chapter 11 · 0% Book details