Sashe 25
Kwankwason Jimina Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
_SHIN YAN UWA KUNA DA LABARIN ZAFAFA BIYAR DINKU SUN SAKE ZUWAR MUKU DA WATA TAFIYAR LITTAFAN SU MASU MATUKAR MA'ANA DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA?_
_YA KE YAR UWA KADA KI BARI A BAKI LABARI... DOMIN DA A BAKI GWARA KI BAYAR...WAI AKACE ZUWA DA KAI YAFU AIKE_
_GA SUNAYEN LITTATTAFAN WANNAN TAFIYAR... CIKE SUKE DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA KI KOYA KUMA KI GYARA DA KAN KI..CIKI HARDA ZALLAR KAUNA TACACCIYA MARAR GAURAYE_
_________
_1_
*_AMEENATUH_*🧕💖: _MAMUH GEE_
_2_
*_TSUTSAR NAMA (ITAMA NAMA CE)🐛👣_*_:BILYN ABDULL_
_3_
*_GUDUN KADDARA🏃🐾_*:_SAFIYYAH HUGUMA_
_4_
*_KWANKWASON JIMINA(MAI WUYAR SHAFAWA)🦩🦯_*_:NANA HAFSATU (MX)_
_GUDA DAYA:400_
_BIYU:700_
_UKU:900_
_HUDU: 1200_
_BANK NAME:KEYSTONE_
_BANK ACC NO:6019473875_
_ACC NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_
_ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_
__
_IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_
_*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku payment din*_
*09033181070*
*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
_MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR💖💯💖ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKU NE💃_
[3/2, 7:41 PM] Hafsaat🧕: _K'K'J_
_(M/W/S)_
_✍️:MX_
_28_
:::::::::
*Zagaye* parlorn ta shiga yi taje ta dawo tanata safa da marwa cikin tsananin tashin hankali. Jikin ta ya fara kakkarwa sosai, Baki daya tsoro ya cikata ya gauraye ta.
Tabbas idan hajia qibdiyya da mijinta Dr abubakhr dollars suka dawo suka karbi ragamar case din to lallai sai an gano su, sun kwashi kashin su a hannuwan su.
Tamkar zararriya ta shiga magana ita daya tana girgiza kai,
"Sai da na roke ka nache dan Allah kada ka mata komai . Amman ka aikaita wannan mummunan hukuncin? Innalillahi wa Inna ilaihi raji'un."
Jikinta na rawa tamkar mazari ta dauki wayarta ta kira shi har sau biyu bai dauka ba. Nanma ta masa message tace tanason magana da shi urgently ba reply.
Mayafinta ta zura ta fita daga cikin gidan zuwa parking lodge. Wajen mai gadi ta nufa dake rike da makullayen motocin gidan,
"Hajia ranki ya dade"
"Barkan mu... Bani mukullin Glk"
"Tohm gashi hajia. Allah ya dawo dake lafiya"
"Amin"
Direban ya taso da sauri ya gayshe ta ya karbu mukullin ya bude mata ta shiga sannan ya zagaya shima ya shiga ciki.... Baki daya bata cikin nutsuwa..
"Da gudu zaka tuka yau"
"To hajiya.. Ina zamu je?"
"Wajen Alhaji"
Suna tafe tana dukan bayan kujerar gaba, kasancewar a owners corner take, Idan ta tuno mummunan hukuncin da ya zarce ya aikata musu,
Cikin bacin rai da fargaba data gauraye ilahirin jikin ta har suka karasa kanfamin direban ya ajiye motar ta a ma'adanar motoci
Ta shiga cikin kamfanin bayan ta gyara facemask din data saka acikin mota.
Wasu maaikatan suka gane ta. Duk da facemask din data saka suka shiga gayshe da ita ladabce cike da girmamawa ta amsa tana tambayar daya daga cikin su,
"Yana ciki?" Ta nuna kofar ofishin sa dake kallon su
"Eh yana ciki hajia"
"Okay nagode"
Kofar ofishin ta nufa ta tsaya. Ta saka hannu tayi kicking har sau uku.
Yana daga zaune akan doguwar kujera makeken ofishin nasa dake dauke da bangaren desk da kujera da computer da mini fridge da kayan kallo
Sai kuma daga gefe set din kujeru ne suma da makekiyar tv da dispencer.
Sai wani drawer kuma da murfin ta garai garai ana hango komai na ciki. Su plates da cups ne da tissue da sauran su.
Shiga tayi ciki bakinta dauke da sallama. Ya daga kwalbar sugar free lemo yana sha
Dubanta yayi ta gefen idanu, ya sake karkata kwalbar cikin bakinsa ya shiga zuka ahankali yaki ajiye kwalbar,
Zama tayi a kujera mai kallon sa tana masa wani irin kallo tace,
" Ko shekara zakai kana shan lemon nan cikin kurbar tafiyar kunkuru da yardar Allah zan jira ka gama sha ka amsa mun tambayoyi na. Ko ince ka mika kanka ga jami'an tsaro bisaga mummunan ta'asaf d akai"
Ya shanya lemon ya ajiye kwalbar yana duban ta. Ya dakko wani lemo a gefen sa daya ajiye ya mika mata yana murmushi,
"Ungo sha... Haba rabin rai na"
"Ba maganar wasa ce ta kawo ni ba" ta hade rai tana amsa shi
"To fa menayi? Wait ko dan ban miki sallama ba na futa dazu? Sauri nake zamu shiga meeting. Kiyi mun afuwa"
"Kaga Alhaji ka dena wani kwana kwana . So nake ka fito a mutum ka gaya mun dalilin ka na aikata abunda kayi jiya"
"Jiya? Menayi jia?"
"Kafini sanin abunda kayi ai. Ka kyauta kenan haba Alhaji wane irin roko ne ban maka ba kan ka kyale matar nan wallahi nasan ba zata fada ba. Amman Alhaji kaje ka...
"Kinga ni bansan maganganun da kike magana akai ba. Wace mata kikace na kyale? Shin me na aikata?"
"Har kanada bakin magana ? To bari na fito maka a mutum tunda Allah yasa kaki magana... Mena ce maka akan mai aikin mu Hindu? "
"Me kike nufi ne? Wace mai aiki?
"Mai aikin gidan Dr dollars da mu kai magana. "
"Oh mai akai! Kudin ta zaa bata kome?"
Dr bintu taja dogon tsaki cike da takaici ta mike tsaye ta karasa daf da shi tace,
"Ni renin hankali ne wataran banason sa wallahi. Kayi abu ka nuna kai atafau bakai bane. "
"Bintu me ya sake samun ki ne wai eh? Idan kudi kike bukata ga atm din kinsan pin ai je ki spoiling kan ki"
"Banason kananun maganu wallahi. To tunda kaki amincewa Kanata nuna bakasan me kake nufi ba. Matar da ka buge a mota kana sane akan sani. Ta mutu ... "
"Wace mata? Wane buge? Bangane me kike nufi ba"
Murmushi tayi tana girgiza kai tace,
"Ni ce ba wata ba... Yusuf" ta karashe maganar ta cikin fadar ainihin sunan sa na yanka
Ya dubeta yana maze fuska. Domin duk sanda ta kira ainihin sunan sa to lalle babban lamari ne Kuma cikin fushi take fada . Su kanyi haka daman idan yan fadan sun tashi..
"Magana nake maka"
"To me kikeson nace bayan tambayar danayi mi ki?"
"Yusuf a ajiye maganar raha a gefe. Tunda kaga na tako da Kai na nazo kasan ba karamin abu bane. Kai kanka kàsan akwai abunda kake boyemun. Sau nawa Ina kiran ka kaki dauka? Ga wayoyin ka nan, daya agaban aljihun ka dayar gatanan a kusa da Kai. Amman kaki dauka. Don haka duk wani boye boye da kake banaso ka fito ka gayan gaskia ",
"Wai maganganun me kike haka ne? Ba Kai ba ...
"Yusuf dan Allah banason jayayya. . Ka futo ka gayamun gaskia boye boye ba naka bane. Case yana nan yana nisa awajen iyalan marigayiyar, Yusuf. Kai kanka kasan sai kanada babban issue ne kake zama a office baka dawo gidah ba. Kaki daukar waya da sauran su. Matar ka ce ni nasan halayen ka bari na fito maka a mutum . Hajia qibdiyya ce take sanar da ni, Rasuwar Hindu case din hit and run exactly ranar datazo mana ta karshe ta taafi da daddare dinnan. Daman Kuma na gaya maka nace wayar ta bata shiga a kashe ko yaushe idan na kirata saboda hakkin ta na kudin aikinta na wannan watan... "
"Ni menene hulda ta da rasuwar ta yanzu? Allah ya jikan rai"
"Yusuf boye boye ba naka bane. Case hana kokarin komawa hannun su hajia qibdiyya kasan su da hin diddigi da dakarun tsaro na kasa. Ka dena wannan kunbuya kunbuya din ka fito ka sanar mun komai musan yadda zaai maganar nan ta bata"
" Ke menene damuwar ki aciki ne?
"Yanzu ka amince kenan. Yusuf meyasa zaka kashe ta?"
"Kisa fa kaman na chaka mata abu ko na tura an kasheta . No ko daya. Kawai dai na bige ta da mota hoping ta samu karaya da sauran su"..
"To ta mutu Yusuf ta rasu. Case din hit and run ne yanzu. . "
"Ki kwantar da hankalin ki ba abunda zai faru"
"Yaya zan kwantar da hankali na Yusuf! Ya Yaya! Sai da nache maka dan Allah karkayi mata komai matar nan ba zata fada ba na sani. Ka amince kace ba abunda zakayi iska kawai zaka sha haba yusuf"
"To nj dai ban kasheta ba na dai bige ta da mota tabbas, wait yanzu me kike so ayi tsoran me kike ne?"
"Yusuf itace fa as head of her family. Itake shiltering yaran ta da sauran su"
"Kakki damu. Everything is under control. Zan saka a aika musu da kayan abinci. "
"Dan Allah kayi kokari kaji? Ko Kuma zanje da Kai na store din na karba komai"
'karki damu"
"Zanje na Kai kudin aikinta na"..
"okay ba damuwa"
Mikewa tayi ta gyara zaman gilashin fuskar ta ta zura takalman ta ta bar kamfanin....
Gidah suka koma tanata sauri ta sauya kayanta cikin wasu kayan da suka sha duwatsu da ado masu matukar kyau da tsada .
Ta sake shiga mota suka dau hanya,
"Muje kamfanin Alhaji na kayan abinci, daga nan zamuje gidan Hindu mai aikin nan nawa da kake Kai wa da dakkowa, Allah ya mata rasuwa"
"Hindu ta rasu? Kai Kai Kai duniya, mace mai kamala da kirki. Allah ya gafarta mata."
"Aamin"
Suka dauki hanyar babban katafaren kayan masarufi na Alhaji sambaso. Wato,
*SAMBASO PRODUCTIONS*
_INA MASOYAN ZAFAFA BIYAR?_
_KU MARMATSO KUSA...🔊_
_ZAFAFA BIYAR 2024_
_ZAFAFA BIYAR!!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_SHIN YAN UWA KUNA DA LABARIN ZAFAFA BIYAR DINKU SUN SAKE ZUWAR MUKU DA WATA TAFIYAR LITTAFAN SU MASU MATUKAR MA'ANA DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA?_
_YA KE YAR UWA KADA KI BARI A BAKI LABARI... DOMIN DA A BAKI GWARA KI BAYAR...WAI AKACE ZUWA DA KAI YAFU AIKE_
_GA SUNAYEN LITTATTAFAN WANNAN TAFIYAR... CIKE SUKE DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA KI KOYA KUMA KI GYARA DA KAN KI..CIKI HARDA ZALLAR KAUNA TACACCIYA MARAR GAURAYE_
_________
_1_
*_AMEENATUH_*🧕💖: _MAMUH GEE_
_2_
*_TSUTSAR NAMA (ITAMA NAMA CE)🐛👣_*_:BILYN ABDULL_
_3_
*_GUDUN KADDARA🏃🐾_*:_SAFIYYAH HUGUMA_
_4_
*_KWANKWASON JIMINA(MAI WUYAR SHAFAWA)🦩🦯_*_:NANA HAFSATU (MX)_
_GUDA DAYA:400_
_BIYU:700_
_UKU:900_
_HUDU: 1200_
_BANK NAME:KEYSTONE_
_BANK ACC NO:6019473875_
_ACC NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_
_ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_
__
_IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_
_*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku payment din*_
*09033181070*
*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
_YA KE YAR UWA KADA KI BARI A BAKI LABARI... DOMIN DA A BAKI GWARA KI BAYAR...WAI AKACE ZUWA DA KAI YAFU AIKE_
_GA SUNAYEN LITTATTAFAN WANNAN TAFIYAR... CIKE SUKE DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA KI KOYA KUMA KI GYARA DA KAN KI..CIKI HARDA ZALLAR KAUNA TACACCIYA MARAR GAURAYE_
_________
_1_
*_AMEENATUH_*🧕💖: _MAMUH GEE_
_2_
*_TSUTSAR NAMA (ITAMA NAMA CE)🐛👣_*_:BILYN ABDULL_
_3_
*_GUDUN KADDARA🏃🐾_*:_SAFIYYAH HUGUMA_
_4_
*_KWANKWASON JIMINA(MAI WUYAR SHAFAWA)🦩🦯_*_:NANA HAFSATU (MX)_
_GUDA DAYA:400_
_BIYU:700_
_UKU:900_
_HUDU: 1200_
_BANK NAME:KEYSTONE_
_BANK ACC NO:6019473875_
_ACC NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_
_ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_
__
_IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_
_*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku payment din*_
*09033181070*
*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
_MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR💖💯💖ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKU NE💃_
[3/2, 7:41 PM] Hafsaat🧕: _K'K'J_
_(M/W/S)_
_✍️:MX_
_28_
:::::::::
*Zagaye* parlorn ta shiga yi taje ta dawo tanata safa da marwa cikin tsananin tashin hankali. Jikin ta ya fara kakkarwa sosai, Baki daya tsoro ya cikata ya gauraye ta.
Tabbas idan hajia qibdiyya da mijinta Dr abubakhr dollars suka dawo suka karbi ragamar case din to lallai sai an gano su, sun kwashi kashin su a hannuwan su.
Tamkar zararriya ta shiga magana ita daya tana girgiza kai,
"Sai da na roke ka nache dan Allah kada ka mata komai . Amman ka aikaita wannan mummunan hukuncin? Innalillahi wa Inna ilaihi raji'un."
Jikinta na rawa tamkar mazari ta dauki wayarta ta kira shi har sau biyu bai dauka ba. Nanma ta masa message tace tanason magana da shi urgently ba reply.
Mayafinta ta zura ta fita daga cikin gidan zuwa parking lodge. Wajen mai gadi ta nufa dake rike da makullayen motocin gidan,
"Hajia ranki ya dade"
"Barkan mu... Bani mukullin Glk"
"Tohm gashi hajia. Allah ya dawo dake lafiya"
"Amin"
Direban ya taso da sauri ya gayshe ta ya karbu mukullin ya bude mata ta shiga sannan ya zagaya shima ya shiga ciki.... Baki daya bata cikin nutsuwa..
"Da gudu zaka tuka yau"
"To hajiya.. Ina zamu je?"
"Wajen Alhaji"
Suna tafe tana dukan bayan kujerar gaba, kasancewar a owners corner take, Idan ta tuno mummunan hukuncin da ya zarce ya aikata musu,
Cikin bacin rai da fargaba data gauraye ilahirin jikin ta har suka karasa kanfamin direban ya ajiye motar ta a ma'adanar motoci
Ta shiga cikin kamfanin bayan ta gyara facemask din data saka acikin mota.
Wasu maaikatan suka gane ta. Duk da facemask din data saka suka shiga gayshe da ita ladabce cike da girmamawa ta amsa tana tambayar daya daga cikin su,
"Yana ciki?" Ta nuna kofar ofishin sa dake kallon su
"Eh yana ciki hajia"
"Okay nagode"
Kofar ofishin ta nufa ta tsaya. Ta saka hannu tayi kicking har sau uku.
Yana daga zaune akan doguwar kujera makeken ofishin nasa dake dauke da bangaren desk da kujera da computer da mini fridge da kayan kallo
Sai kuma daga gefe set din kujeru ne suma da makekiyar tv da dispencer.
Sai wani drawer kuma da murfin ta garai garai ana hango komai na ciki. Su plates da cups ne da tissue da sauran su.
Shiga tayi ciki bakinta dauke da sallama. Ya daga kwalbar sugar free lemo yana sha
Dubanta yayi ta gefen idanu, ya sake karkata kwalbar cikin bakinsa ya shiga zuka ahankali yaki ajiye kwalbar,
Zama tayi a kujera mai kallon sa tana masa wani irin kallo tace,
" Ko shekara zakai kana shan lemon nan cikin kurbar tafiyar kunkuru da yardar Allah zan jira ka gama sha ka amsa mun tambayoyi na. Ko ince ka mika kanka ga jami'an tsaro bisaga mummunan ta'asaf d akai"
Ya shanya lemon ya ajiye kwalbar yana duban ta. Ya dakko wani lemo a gefen sa daya ajiye ya mika mata yana murmushi,
"Ungo sha... Haba rabin rai na"
"Ba maganar wasa ce ta kawo ni ba" ta hade rai tana amsa shi
"To fa menayi? Wait ko dan ban miki sallama ba na futa dazu? Sauri nake zamu shiga meeting. Kiyi mun afuwa"
"Kaga Alhaji ka dena wani kwana kwana . So nake ka fito a mutum ka gaya mun dalilin ka na aikata abunda kayi jiya"
"Jiya? Menayi jia?"
"Kafini sanin abunda kayi ai. Ka kyauta kenan haba Alhaji wane irin roko ne ban maka ba kan ka kyale matar nan wallahi nasan ba zata fada ba. Amman Alhaji kaje ka...
"Kinga ni bansan maganganun da kike magana akai ba. Wace mata kikace na kyale? Shin me na aikata?"
"Har kanada bakin magana ? To bari na fito maka a mutum tunda Allah yasa kaki magana... Mena ce maka akan mai aikin mu Hindu? "
"Me kike nufi ne? Wace mai aiki?
"Mai aikin gidan Dr dollars da mu kai magana. "
"Oh mai akai! Kudin ta zaa bata kome?"
Dr bintu taja dogon tsaki cike da takaici ta mike tsaye ta karasa daf da shi tace,
"Ni renin hankali ne wataran banason sa wallahi. Kayi abu ka nuna kai atafau bakai bane. "
"Bintu me ya sake samun ki ne wai eh? Idan kudi kike bukata ga atm din kinsan pin ai je ki spoiling kan ki"
"Banason kananun maganu wallahi. To tunda kaki amincewa Kanata nuna bakasan me kake nufi ba. Matar da ka buge a mota kana sane akan sani. Ta mutu ... "
"Wace mata? Wane buge? Bangane me kike nufi ba"
Murmushi tayi tana girgiza kai tace,
"Ni ce ba wata ba... Yusuf" ta karashe maganar ta cikin fadar ainihin sunan sa na yanka
Ya dubeta yana maze fuska. Domin duk sanda ta kira ainihin sunan sa to lalle babban lamari ne Kuma cikin fushi take fada . Su kanyi haka daman idan yan fadan sun tashi..
"Magana nake maka"
"To me kikeson nace bayan tambayar danayi mi ki?"
"Yusuf a ajiye maganar raha a gefe. Tunda kaga na tako da Kai na nazo kasan ba karamin abu bane. Kai kanka kàsan akwai abunda kake boyemun. Sau nawa Ina kiran ka kaki dauka? Ga wayoyin ka nan, daya agaban aljihun ka dayar gatanan a kusa da Kai. Amman kaki dauka. Don haka duk wani boye boye da kake banaso ka fito ka gayan gaskia ",
"Wai maganganun me kike haka ne? Ba Kai ba ...
"Yusuf dan Allah banason jayayya. . Ka futo ka gayamun gaskia boye boye ba naka bane. Case yana nan yana nisa awajen iyalan marigayiyar, Yusuf. Kai kanka kasan sai kanada babban issue ne kake zama a office baka dawo gidah ba. Kaki daukar waya da sauran su. Matar ka ce ni nasan halayen ka bari na fito maka a mutum . Hajia qibdiyya ce take sanar da ni, Rasuwar Hindu case din hit and run exactly ranar datazo mana ta karshe ta taafi da daddare dinnan. Daman Kuma na gaya maka nace wayar ta bata shiga a kashe ko yaushe idan na kirata saboda hakkin ta na kudin aikinta na wannan watan... "
"Ni menene hulda ta da rasuwar ta yanzu? Allah ya jikan rai"
"Yusuf boye boye ba naka bane. Case hana kokarin komawa hannun su hajia qibdiyya kasan su da hin diddigi da dakarun tsaro na kasa. Ka dena wannan kunbuya kunbuya din ka fito ka sanar mun komai musan yadda zaai maganar nan ta bata"
" Ke menene damuwar ki aciki ne?
"Yanzu ka amince kenan. Yusuf meyasa zaka kashe ta?"
"Kisa fa kaman na chaka mata abu ko na tura an kasheta . No ko daya. Kawai dai na bige ta da mota hoping ta samu karaya da sauran su"..
"To ta mutu Yusuf ta rasu. Case din hit and run ne yanzu. . "
"Ki kwantar da hankalin ki ba abunda zai faru"
"Yaya zan kwantar da hankali na Yusuf! Ya Yaya! Sai da nache maka dan Allah karkayi mata komai matar nan ba zata fada ba na sani. Ka amince kace ba abunda zakayi iska kawai zaka sha haba yusuf"
"To nj dai ban kasheta ba na dai bige ta da mota tabbas, wait yanzu me kike so ayi tsoran me kike ne?"
"Yusuf itace fa as head of her family. Itake shiltering yaran ta da sauran su"
"Kakki damu. Everything is under control. Zan saka a aika musu da kayan abinci. "
"Dan Allah kayi kokari kaji? Ko Kuma zanje da Kai na store din na karba komai"
'karki damu"
"Zanje na Kai kudin aikinta na"..
"okay ba damuwa"
Mikewa tayi ta gyara zaman gilashin fuskar ta ta zura takalman ta ta bar kamfanin....
Gidah suka koma tanata sauri ta sauya kayanta cikin wasu kayan da suka sha duwatsu da ado masu matukar kyau da tsada .
Ta sake shiga mota suka dau hanya,
"Muje kamfanin Alhaji na kayan abinci, daga nan zamuje gidan Hindu mai aikin nan nawa da kake Kai wa da dakkowa, Allah ya mata rasuwa"
"Hindu ta rasu? Kai Kai Kai duniya, mace mai kamala da kirki. Allah ya gafarta mata."
"Aamin"
Suka dauki hanyar babban katafaren kayan masarufi na Alhaji sambaso. Wato,
*SAMBASO PRODUCTIONS*
_INA MASOYAN ZAFAFA BIYAR?_
_KU MARMATSO KUSA...🔊_
_ZAFAFA BIYAR 2024_
_ZAFAFA BIYAR!!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_SHIN YAN UWA KUNA DA LABARIN ZAFAFA BIYAR DINKU SUN SAKE ZUWAR MUKU DA WATA TAFIYAR LITTAFAN SU MASU MATUKAR MA'ANA DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA?_
_YA KE YAR UWA KADA KI BARI A BAKI LABARI... DOMIN DA A BAKI GWARA KI BAYAR...WAI AKACE ZUWA DA KAI YAFU AIKE_
_GA SUNAYEN LITTATTAFAN WANNAN TAFIYAR... CIKE SUKE DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA KI KOYA KUMA KI GYARA DA KAN KI..CIKI HARDA ZALLAR KAUNA TACACCIYA MARAR GAURAYE_
_________
_1_
*_AMEENATUH_*🧕💖: _MAMUH GEE_
_2_
*_TSUTSAR NAMA (ITAMA NAMA CE)🐛👣_*_:BILYN ABDULL_
_3_
*_GUDUN KADDARA🏃🐾_*:_SAFIYYAH HUGUMA_
_4_
*_KWANKWASON JIMINA(MAI WUYAR SHAFAWA)🦩🦯_*_:NANA HAFSATU (MX)_
_GUDA DAYA:400_
_BIYU:700_
_UKU:900_
_HUDU: 1200_
_BANK NAME:KEYSTONE_
_BANK ACC NO:6019473875_
_ACC NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_
_ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_
__
_IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_
_*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku payment din*_
*09033181070*
*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*