Sashe 32
Kwankwason Jimina Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Domin Amnan kasancewar batada cikakkiyar lafiya. Kullum a kwance take. Hakan yasanya baa sata a makarantar ba tun da ran mahaifan su...
Ashir na zura yan ashirin ashirin da goma goma na dari takwas din daya samu awajen wankin mota. Yana ta cusa su acikin asusu yace taru zasuyi sosai da azumi sai afasa inshaa Allah ayiwa yaran kayan sallah da abincin sallah.
Ashfeef Kuma Yana gefe da yar wayar sa rakani Kashi a hannu Yana latsawa.
Bubbuga kofar gidan na su aka fara yi da karfi kamar zaa ballo kofar baki daya. Ashfeef ya mike ya fita .
mutane ne guda biyu suka zo acikin wata zungureriyar mota. Sun fakata a daidai kofar gidan tamkar zasu shigar da ita aciki saboda yadda tayi dab da dab motar da kofar shiga gidan.
Sallama yayi musu suka amsa masaa gayshe su yayi Yana bin su da kallon Karin bayani.
Manyan mutane ne Wanda kallo daya zakai musu kasan masu kudi ne.. dubada motar da suka zo da ita da kayan dake jikin su ma na manyan attajirai ne.
"Kai dan gidan marigayi junaidu me ko?"
"Eh Dan sa ne"
"Eh ga kamar Nan" daya daga ciki ya fada
"Kai ne babban Dan sa?"
"Aa akwai Hamma Yana ciki"
"Kira mana shi yanzu "
"Tohm. Amma su waye zaa ce?"
"Kache magana zaai da shi"
"Tohm" ya fada Yana komawa cikin gidan ya shiga Yana sallama suka amsa Ashir ya daga Kai Yana kallon sa yace
"Su waye?"
"Wasu ne gasunan da motar su. Suke tanbayan ni dan abbiey ne? Ni ne babban nace aa akwai Hamman mu shine sukace na Kira ka wai magana zasuyi da Kai"
"Toh Allah yasa lafiya" ya mike Yana gyara zaman rigar jikin sa
Fita yayi ya basu hannu sukayi musabaha ya gayshe da su bayan hannun da yabasu cike da girmamawa,
"Kai ne babban da ga marigayi junaidu ko?"
"Eh ni ne..."
"Mashaa Allah. To ya Karin hakurin mu?"
"Alhamdulillah da godia"
"Toh Allah ya gafarta masa"
"Allahumma Aameen"
"Sunana Alhaji Garbosai . Kuma ni munyi zaman mutinci da mahaifin ku. Ba sa'a na bane na kere shi a shekaru. Amman saboda ganin daraja da kimar sa ta mutane da mutanta kowa yasa aka zama tamkar Yan uwa. Wato abunda ya faru shine duk kuwa dai da anyi zancen ai lokacin rasuwar ko kan wani Yana binsa kudi akwai shedu ma da sheda ko?"
"Eh anyi haka"
"Toh mashaa Allah .. Ni ne Wanda ya bawa Marigayi junaidu kudade. Ya bada jinginar kadarar sa. Ya karbi kudi masu tarin yawa alokacin yazo mun da maganar rashin lafiyar yarinyar karama na daga cikin iyalin sa. Yazo cikin wani yanayi na tashin hankali da ban tausayi. Na debo kudin na bashi yace ba zasu Isa ba Amman ya gode. Na temaka dai na ranta masa kudi masu tarin yawa kimanin naira miliyan d..... Yace ga jinginar kadarar sa kaza ana kammala aikin asibutin yarinyar zai kawo kudin ya karbi takardun kadarar tasa... Lokacin daya diba har ya shude ma. Don magana ta Allah kudin Dana bashi ma yafi jinginar daya bayar tsada bama zaa taba hadawa ba. Amman dai na bashi saboda tausayi. Lokacin daua diba da mukai rubuce rubuce sheda ga sanda zai dawo dasu ya karbi takardun sa, ni Kuma daga baya na tafi Johannesburg wani uzuri ya taso mun..... To Kuma sai ake sanar mun da rasuwar sa. Shedu nama sun zo nan din sunyi magna. "
"Kwarai anyi haka sun zo. Kuma abbiey din tabbas ya dau dawainiyar kanwar mu da batada lafiya aka yiyyi mata aiki sosai..."
"Allahs sarki ya jikin nata?"
"Da sauki Alhamdulillahi... "
"To Allah yakara sauki Amin... Ga shedar faifan bidiyo da Wanda akayi a rubuce ma. Bari a dakko komai"
"Okay bari nasa a Kira bappan mu yayan mahaifin mu ne. Nan gaba kadanne gidan sa a compound daya muke"
"To shikenan ba matsala"
"Ashfeef"
"Naam Hamma"
"Dan kira Bappah Auwalu kace ana iso da shi muna tsaye da su"
"To shikenan"
Ashfeef ya zagaya ta kofar baya ya nufi gidan bappah ya gaya masa atare suka taho
Bappah Auwalu yasa aka dakko tabarma suka zazzauna sannan suka gaysa sosai.
Alhaji Garbosai ya dakko file da takardar shedar take. Ya Kuma budd wayar sa Yana kunna musu faifan bidiyo tar tar tar. Suka karasa kalla.
Ya bude paper nanma ga rubutun bappah junaidu nan ya saka hannu ya karbi kudi ya bada jinginar gidan sa da suke ciki kan idan ya samu kudin zai mayar karshen watan ya karbi kadarar sa ta gidan sa daya bda papers din ginin da komai da komai na court .....
_INA MASOYAN ZAFAFA BIYAR?_
_KU MARMATSO KUSA...🔊_
_ZAFAFA BIYAR 2024_
_ZAFAFA BIYAR!!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_SHIN YAN UWA KUNA DA LABARIN ZAFAFA BIYAR DINKU SUN SAKE ZUWAR MUKU DA WATA TAFIYAR LITTAFAN SU MASU MATUKAR MA'ANA DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA?_
_YA KE YAR UWA KADA KI BARI A BAKI LABARI... DOMIN DA A BAKI GWARA KI BAYAR...WAI AKACE ZUWA DA KAI YAFU AIKE_
_GA SUNAYEN LITTATTAFAN WANNAN TAFIYAR... CIKE SUKE DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA KI KOYA KUMA KI GYARA DA KAN KI..CIKI HARDA ZALLAR KAUNA TACACCIYA MARAR GAURAYE_
_________
_1_
*_AMEENATUH_*🧕💖: _MAMUH GEE_
_2_
*_TSUTSAR NAMA (ITAMA NAMA CE)🐛👣_*_:BILYN ABDULL_
_3_
*_GUDUN KADDARA🏃🐾_*:_SAFIYYAH HUGUMA_
_4_
*_KWANKWASON JIMINA(MAI WUYAR SHAFAWA)🦩🦯_*_:NANA HAFSATU (MX)_
_GUDA DAYA:400_
_BIYU:700_
_UKU:900_
_HUDU: 1200_
_BANK NAME:KEYSTONE_
_BANK ACC NO:6019473875_
_ACC NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_
_ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_
__
_IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_
_*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku payment din*_
*09033181070*
*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
_MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR💖💯💖ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKU NE💃_
[3/7, 2:50 AM] Hafsaat🧕: _K'K'J_
_(M/W/S)_
_✍️:MX_
_41_
:::::::::..
_Assalamu alaikum... HGL CHARITY FOUNDATION. Na neman temako me naira hamsin me naira dari ko sama da haka ko da kayan abinci ne zaa dafa a tallafa abawa mabukata da sukayi azumi a wannan wata mai albarka..._
_idan kudi zaa bayar ga asusun banki na opay 9044191709. Haka zalika idan kayan abinci zaa kawo zaa zo unguwar tarauni dake garin Kano sai akira number opay dincan dake sama_
_zaayi abincin azumi, kosai da Kuma kunu. Wani lokacin harda kankara ta ruwan sanyi ma da za rabawa mabukata masu buda baki.._
_kofa a bude take ga duk Wanda zai taimaka. Allah yabada saa ya hadamu a ladan duka amin_..
:::
...
Suka kammala ganin komai. Jikin Ashir da Bappah Auwalu sukayi sanyi. Baki daya sun shiga cikin dimuwa.
Alhaji Garbosai ya ce da su,
"To kunga yadda komai ya kasance. Bayan lokacin daya diba ma bai kawo dinnan ba kasancewar halayen sa na kwarai yasa nayi tafiyata ma waje nasan ba damuwa ko da aka sanar mun rasuwar sa nace to shaidun suzo su Fadi akwai nauyi ko ince alkawarin a kansa dake bukatar saukewa. Amman abari na dawo ba damuwa kar a dimauta iyalan sa suna cikin alhini. Hakann kuwa akayi bayan na dawo na Kara bada lokaci Mai tsawo sosai sannan nazo yanzu. "
"Mashaa Allahu. To yanzu Alhaji akan me kazo kenan. Don yanzu sai abunda kace. Tunda Wanda kukayi maganar nan da Kai Allah ya karbu abunsa. Kuma bamuda masaaniyar komai akai"
"Hakane kam Allah ya gafarta masa. Magana daya ce zuwa biyu. Na farko dai idan da akwai kudaden abiyasu kawai acire dubu dari biyar din Kai na yafe wallahi. Akarbu takardun gidan nan. Idan Kuma babu to gaskia zai yi wuya a idan baa karbu gidan ba baki daya Ina nufin kadarar zata maye gurbin kudin da ya karba duk kuwa ma da sai yayi ciko amman na yafe"
"Mashaa Allahu Allah ya saka maka da alkhairi Amin. To yanzu Alhaji ba wata hanya ta daban da zaka bayar. Allah bamuda dalilin biyan ka kudaden daka ambata, Kuma bansan gidan nan nasu ya tafi don shi kadai suka mallaka gaba daya wallahi Alhaji"
"Sai dai muyi hakuri don wallahi a halin da ake ciki nima banida rufin asirin da zan iya hakura da kudaden nan Allah shine sheda"
"To Alhaji yanzu kamar shekara nawa zaa bayar don mu samu mu maido da kudin?"
"Ai bawan Allah baa cewa kawai. Dan wallahi kudaden nan kaga Dan uwana Nan. Rabi nasa ne rabi nawa. Daga baya na bukaci kudin ya ranta mun rabin. Don haka wallahi dama da an biya kudaden Nan to shi zan basa don nasa ne. Haka zalika idan kudin bai samu ba. To lalle wannan gidan zai zama mallakin sa. Sai dai kuyi hakuri. Batun Kara baku lokaci wallahi an baku Kuma Kun sani"
"Munsani ranka ya dade Dan Allah kayi hakuri ni yayan mahaifin su ne. Da Marigayi junaidu da ni uwar mu daya uban mu daya ranka ya dade. Bamu da kadarar da zamu maye gurbin kudaden da kake bi. Kuma wallahi bamaso gidan nan ya salwanta agrare mu. "
"Kuyi hakuri don wallah an Kara muku lokaci an rage kudin ma. shima Kuma Yana bukatar gidan wallahi. Kuyi hakuri"
"To Alhaji kamar yaushe zasu bar gidan kenan? Don nagaya maka shine rufin ashirin su damu baki daya"
"Gaskia gaskia karshen gaskia daga wannan satin da zamu shiga shine karshen kuyi hakuri"
Ashir ya mike da sauri Yana dafe bango Bai jira Mai zasu sake cewa ba ya bi bango Yana dafe dashi ya koma cikin gidah bandaki ya shige cikin sa ya kada saboda tsabar tashin hankali Nan da Nan kuya yafara zawo kamad ruwa..
Daga karshe bappah ne yaji musu sallama suka ja motar suka tafi shi kuma ya shiga cikin gidan inda ya tarar Ashir din a kwance akan kujera ya rufe fuskar sa da littafi.
Jikin yaran duk a sanyaye suna jiyo komai tun dazu da fari har aka kammala. da kawu Auwalu ya rakazu, kowanne fuskar sa duake da damuwa.
Ya dan kwantar musu da hankali ya musu sallama shima ya koma gidan sa dauke da damuwa. Dik kowane danuwan su ya kira su ko zasu temaka kowanne yace bashi da hali. Don bakin ciki har kuka yayi bappah Auwalu.
Ashir na zura yan ashirin ashirin da goma goma na dari takwas din daya samu awajen wankin mota. Yana ta cusa su acikin asusu yace taru zasuyi sosai da azumi sai afasa inshaa Allah ayiwa yaran kayan sallah da abincin sallah.
Ashfeef Kuma Yana gefe da yar wayar sa rakani Kashi a hannu Yana latsawa.
Bubbuga kofar gidan na su aka fara yi da karfi kamar zaa ballo kofar baki daya. Ashfeef ya mike ya fita .
mutane ne guda biyu suka zo acikin wata zungureriyar mota. Sun fakata a daidai kofar gidan tamkar zasu shigar da ita aciki saboda yadda tayi dab da dab motar da kofar shiga gidan.
Sallama yayi musu suka amsa masaa gayshe su yayi Yana bin su da kallon Karin bayani.
Manyan mutane ne Wanda kallo daya zakai musu kasan masu kudi ne.. dubada motar da suka zo da ita da kayan dake jikin su ma na manyan attajirai ne.
"Kai dan gidan marigayi junaidu me ko?"
"Eh Dan sa ne"
"Eh ga kamar Nan" daya daga ciki ya fada
"Kai ne babban Dan sa?"
"Aa akwai Hamma Yana ciki"
"Kira mana shi yanzu "
"Tohm. Amma su waye zaa ce?"
"Kache magana zaai da shi"
"Tohm" ya fada Yana komawa cikin gidan ya shiga Yana sallama suka amsa Ashir ya daga Kai Yana kallon sa yace
"Su waye?"
"Wasu ne gasunan da motar su. Suke tanbayan ni dan abbiey ne? Ni ne babban nace aa akwai Hamman mu shine sukace na Kira ka wai magana zasuyi da Kai"
"Toh Allah yasa lafiya" ya mike Yana gyara zaman rigar jikin sa
Fita yayi ya basu hannu sukayi musabaha ya gayshe da su bayan hannun da yabasu cike da girmamawa,
"Kai ne babban da ga marigayi junaidu ko?"
"Eh ni ne..."
"Mashaa Allah. To ya Karin hakurin mu?"
"Alhamdulillah da godia"
"Toh Allah ya gafarta masa"
"Allahumma Aameen"
"Sunana Alhaji Garbosai . Kuma ni munyi zaman mutinci da mahaifin ku. Ba sa'a na bane na kere shi a shekaru. Amman saboda ganin daraja da kimar sa ta mutane da mutanta kowa yasa aka zama tamkar Yan uwa. Wato abunda ya faru shine duk kuwa dai da anyi zancen ai lokacin rasuwar ko kan wani Yana binsa kudi akwai shedu ma da sheda ko?"
"Eh anyi haka"
"Toh mashaa Allah .. Ni ne Wanda ya bawa Marigayi junaidu kudade. Ya bada jinginar kadarar sa. Ya karbi kudi masu tarin yawa alokacin yazo mun da maganar rashin lafiyar yarinyar karama na daga cikin iyalin sa. Yazo cikin wani yanayi na tashin hankali da ban tausayi. Na debo kudin na bashi yace ba zasu Isa ba Amman ya gode. Na temaka dai na ranta masa kudi masu tarin yawa kimanin naira miliyan d..... Yace ga jinginar kadarar sa kaza ana kammala aikin asibutin yarinyar zai kawo kudin ya karbi takardun kadarar tasa... Lokacin daya diba har ya shude ma. Don magana ta Allah kudin Dana bashi ma yafi jinginar daya bayar tsada bama zaa taba hadawa ba. Amman dai na bashi saboda tausayi. Lokacin daua diba da mukai rubuce rubuce sheda ga sanda zai dawo dasu ya karbi takardun sa, ni Kuma daga baya na tafi Johannesburg wani uzuri ya taso mun..... To Kuma sai ake sanar mun da rasuwar sa. Shedu nama sun zo nan din sunyi magna. "
"Kwarai anyi haka sun zo. Kuma abbiey din tabbas ya dau dawainiyar kanwar mu da batada lafiya aka yiyyi mata aiki sosai..."
"Allahs sarki ya jikin nata?"
"Da sauki Alhamdulillahi... "
"To Allah yakara sauki Amin... Ga shedar faifan bidiyo da Wanda akayi a rubuce ma. Bari a dakko komai"
"Okay bari nasa a Kira bappan mu yayan mahaifin mu ne. Nan gaba kadanne gidan sa a compound daya muke"
"To shikenan ba matsala"
"Ashfeef"
"Naam Hamma"
"Dan kira Bappah Auwalu kace ana iso da shi muna tsaye da su"
"To shikenan"
Ashfeef ya zagaya ta kofar baya ya nufi gidan bappah ya gaya masa atare suka taho
Bappah Auwalu yasa aka dakko tabarma suka zazzauna sannan suka gaysa sosai.
Alhaji Garbosai ya dakko file da takardar shedar take. Ya Kuma budd wayar sa Yana kunna musu faifan bidiyo tar tar tar. Suka karasa kalla.
Ya bude paper nanma ga rubutun bappah junaidu nan ya saka hannu ya karbi kudi ya bada jinginar gidan sa da suke ciki kan idan ya samu kudin zai mayar karshen watan ya karbi kadarar sa ta gidan sa daya bda papers din ginin da komai da komai na court .....
_INA MASOYAN ZAFAFA BIYAR?_
_KU MARMATSO KUSA...🔊_
_ZAFAFA BIYAR 2024_
_ZAFAFA BIYAR!!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_SHIN YAN UWA KUNA DA LABARIN ZAFAFA BIYAR DINKU SUN SAKE ZUWAR MUKU DA WATA TAFIYAR LITTAFAN SU MASU MATUKAR MA'ANA DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA?_
_YA KE YAR UWA KADA KI BARI A BAKI LABARI... DOMIN DA A BAKI GWARA KI BAYAR...WAI AKACE ZUWA DA KAI YAFU AIKE_
_GA SUNAYEN LITTATTAFAN WANNAN TAFIYAR... CIKE SUKE DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA KI KOYA KUMA KI GYARA DA KAN KI..CIKI HARDA ZALLAR KAUNA TACACCIYA MARAR GAURAYE_
_________
_1_
*_AMEENATUH_*🧕💖: _MAMUH GEE_
_2_
*_TSUTSAR NAMA (ITAMA NAMA CE)🐛👣_*_:BILYN ABDULL_
_3_
*_GUDUN KADDARA🏃🐾_*:_SAFIYYAH HUGUMA_
_4_
*_KWANKWASON JIMINA(MAI WUYAR SHAFAWA)🦩🦯_*_:NANA HAFSATU (MX)_
_GUDA DAYA:400_
_BIYU:700_
_UKU:900_
_HUDU: 1200_
_BANK NAME:KEYSTONE_
_BANK ACC NO:6019473875_
_ACC NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_
_ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_
__
_IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_
_*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku payment din*_
*09033181070*
*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
_MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR💖💯💖ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKU NE💃_
[3/7, 2:50 AM] Hafsaat🧕: _K'K'J_
_(M/W/S)_
_✍️:MX_
_41_
:::::::::..
_Assalamu alaikum... HGL CHARITY FOUNDATION. Na neman temako me naira hamsin me naira dari ko sama da haka ko da kayan abinci ne zaa dafa a tallafa abawa mabukata da sukayi azumi a wannan wata mai albarka..._
_idan kudi zaa bayar ga asusun banki na opay 9044191709. Haka zalika idan kayan abinci zaa kawo zaa zo unguwar tarauni dake garin Kano sai akira number opay dincan dake sama_
_zaayi abincin azumi, kosai da Kuma kunu. Wani lokacin harda kankara ta ruwan sanyi ma da za rabawa mabukata masu buda baki.._
_kofa a bude take ga duk Wanda zai taimaka. Allah yabada saa ya hadamu a ladan duka amin_..
:::
...
Suka kammala ganin komai. Jikin Ashir da Bappah Auwalu sukayi sanyi. Baki daya sun shiga cikin dimuwa.
Alhaji Garbosai ya ce da su,
"To kunga yadda komai ya kasance. Bayan lokacin daya diba ma bai kawo dinnan ba kasancewar halayen sa na kwarai yasa nayi tafiyata ma waje nasan ba damuwa ko da aka sanar mun rasuwar sa nace to shaidun suzo su Fadi akwai nauyi ko ince alkawarin a kansa dake bukatar saukewa. Amman abari na dawo ba damuwa kar a dimauta iyalan sa suna cikin alhini. Hakann kuwa akayi bayan na dawo na Kara bada lokaci Mai tsawo sosai sannan nazo yanzu. "
"Mashaa Allahu. To yanzu Alhaji akan me kazo kenan. Don yanzu sai abunda kace. Tunda Wanda kukayi maganar nan da Kai Allah ya karbu abunsa. Kuma bamuda masaaniyar komai akai"
"Hakane kam Allah ya gafarta masa. Magana daya ce zuwa biyu. Na farko dai idan da akwai kudaden abiyasu kawai acire dubu dari biyar din Kai na yafe wallahi. Akarbu takardun gidan nan. Idan Kuma babu to gaskia zai yi wuya a idan baa karbu gidan ba baki daya Ina nufin kadarar zata maye gurbin kudin da ya karba duk kuwa ma da sai yayi ciko amman na yafe"
"Mashaa Allahu Allah ya saka maka da alkhairi Amin. To yanzu Alhaji ba wata hanya ta daban da zaka bayar. Allah bamuda dalilin biyan ka kudaden daka ambata, Kuma bansan gidan nan nasu ya tafi don shi kadai suka mallaka gaba daya wallahi Alhaji"
"Sai dai muyi hakuri don wallahi a halin da ake ciki nima banida rufin asirin da zan iya hakura da kudaden nan Allah shine sheda"
"To Alhaji yanzu kamar shekara nawa zaa bayar don mu samu mu maido da kudin?"
"Ai bawan Allah baa cewa kawai. Dan wallahi kudaden nan kaga Dan uwana Nan. Rabi nasa ne rabi nawa. Daga baya na bukaci kudin ya ranta mun rabin. Don haka wallahi dama da an biya kudaden Nan to shi zan basa don nasa ne. Haka zalika idan kudin bai samu ba. To lalle wannan gidan zai zama mallakin sa. Sai dai kuyi hakuri. Batun Kara baku lokaci wallahi an baku Kuma Kun sani"
"Munsani ranka ya dade Dan Allah kayi hakuri ni yayan mahaifin su ne. Da Marigayi junaidu da ni uwar mu daya uban mu daya ranka ya dade. Bamu da kadarar da zamu maye gurbin kudaden da kake bi. Kuma wallahi bamaso gidan nan ya salwanta agrare mu. "
"Kuyi hakuri don wallah an Kara muku lokaci an rage kudin ma. shima Kuma Yana bukatar gidan wallahi. Kuyi hakuri"
"To Alhaji kamar yaushe zasu bar gidan kenan? Don nagaya maka shine rufin ashirin su damu baki daya"
"Gaskia gaskia karshen gaskia daga wannan satin da zamu shiga shine karshen kuyi hakuri"
Ashir ya mike da sauri Yana dafe bango Bai jira Mai zasu sake cewa ba ya bi bango Yana dafe dashi ya koma cikin gidah bandaki ya shige cikin sa ya kada saboda tsabar tashin hankali Nan da Nan kuya yafara zawo kamad ruwa..
Daga karshe bappah ne yaji musu sallama suka ja motar suka tafi shi kuma ya shiga cikin gidan inda ya tarar Ashir din a kwance akan kujera ya rufe fuskar sa da littafi.
Jikin yaran duk a sanyaye suna jiyo komai tun dazu da fari har aka kammala. da kawu Auwalu ya rakazu, kowanne fuskar sa duake da damuwa.
Ya dan kwantar musu da hankali ya musu sallama shima ya koma gidan sa dauke da damuwa. Dik kowane danuwan su ya kira su ko zasu temaka kowanne yace bashi da hali. Don bakin ciki har kuka yayi bappah Auwalu.