Sashe 36
Kwankwason Jimina Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Sannan idan sun samu aikin yin fenti na wani gidan ko wata ma'aikatar suna zuwa suyi shi da Ashfeef. Ta haka suke samu su rufawa junan su asiri.
Ashir na tsaye tsayin daka akan yan uwan nasa. Duk dai burin sa bai wuce ya wayi gari yaga farin ciki lullube a fuskokin yan uwan nasa ba shakikai da suke uwa daya uba daya ..
Ahakan Kuma kullum sai Ashir ya sayo biredi da kudin daya samu ya Kai wa nusaiba sunyi karyawar safe dashi kullum ba gajiyawa wata rana harda madara ma Yana hadawa idan ya samu faraaga... Idan Bai samu ba Kuma Yana sayo biredi da sukari da lipton daya, su sha ruwan bunu.
Amman duk da wannan wahalhalin buga bugar da suke suna kawo cefane ana abinci. Nusaiba Bata gani idan Bata ga dama bama sai tace abincin ya kare ko tace ya kone ta zubar ta hanasu abinci ta bawa yaranta kadai..
°°°°°
Ashir da Ashfeef a yanzu sun dawo kwanan waje gaba daya sun barwa su Nawraah dakin. Net suke kafawa su saka katifa su kwanta.
Da rana kuma su dan zauna suyi hira ko suyi karatu Ashir Yana kara musu duk asubah. Da safe Kuma Nawraah ta koyawa Amnah dai dai hizb din da take.
Ashir ya kurbi ruwan dake cikin kofi Yana duban Nawraah dake kalabewa Amnah Kai yace,
"Ina takardar makarantar da kika samu? Dakko mun muga"
"Hamma kakka damu wallahi ni baki daya karatu yabar Kai na. Allah kuwa"
"Banason musu dakko mun. Akwai lissafin da nake acikin Kai na"
"Tohm Hamma Yi hakuri"
mikewa tayi ta nufi akwatinta ta daga kayanta daga can kasa ta zaro paper ta Mika masa da hannu biyu ya karba yana karantawa...
_INA MASOYAN ZAFAFA BIYAR?_
_KU MARMATSO KUSA...🔊_
_ZAFAFA BIYAR 2024_
_ZAFAFA BIYAR!!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_SHIN YAN UWA KUNA DA LABARIN ZAFAFA BIYAR DINKU SUN SAKE ZUWAR MUKU DA WATA TAFIYAR LITTAFAN SU MASU MATUKAR MA'ANA DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA?_
_YA KE YAR UWA KADA KI BARI A BAKI LABARI... DOMIN DA A BAKI GWARA KI BAYAR...WAI AKACE ZUWA DA KAI YAFU AIKE_
_GA SUNAYEN LITTATTAFAN WANNAN TAFIYAR... CIKE SUKE DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA KI KOYA KUMA KI GYARA DA KAN KI..CIKI HARDA ZALLAR KAUNA TACACCIYA MARAR GAURAYE_
_________
_1_
*_AMEENATUH_*🧕💖: _MAMUH GEE_
_2_
*_TSUTSAR NAMA (ITAMA NAMA CE)🐛👣_*_:BILYN ABDULL_
_3_
*_GUDUN KADDARA🏃🐾_*:_SAFIYYAH HUGUMA_
_4_
*_KWANKWASON JIMINA(MAI WUYAR SHAFAWA)🦩🦯_*_:NANA HAFSATU (MX)_
_GUDA DAYA:400_
_BIYU:700_
_UKU:900_
_HUDU: 1200_
_BANK NAME:KEYSTONE_
_BANK ACC NO:6019473875_
_ACC NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_
_ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_
__
_IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_
_*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku payment din*_
*09033181070*
*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
_MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR💖💯💖ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKU NE💃_
[3/9, 4:58 PM] Hafsaat🧕: _K'K'J_
_(M/W/S)_
_✍️:MX_
_47_
_Assalamu alaikum... HGL CHARITY FOUNDATION. Na neman temako me naira hamsin me naira dari ko sama da haka ko da kayan abinci ne zaa dafa a tallafa abawa mabukata da sukayi azumi a wannan wata mai albarka..._
_idan kudi zaa bayar ga asusun banki na opay 9044191709. Haka zalika idan kayan abinci zaa kawo zaa zo unguwar tarauni dake garin Kano sai akira number opay dincan dake sama_
_zaayi abincin azumi, kosai da Kuma kunu. Wani lokacin harda kankara ta ruwan sanyi ma da za rabawa mabukata masu buda baki.._
_kofa a bude take ga duk Wanda zai taimaka. Allah yabada saa ya hadamu a ladan duka amin_..
:::::::::
:::
"First choice Jami'ar Al-Haramein Naduka mai zaman kanta da ke Naduka crescent (apple island) dinnan? Second choice jami'ar gwamnatim tarayya ta Naduka dake baya, Third choice Kuma makarantar polytechnic ta koyan jinya ta cikin babban asibitin na Naduka.. mashaa Allah. Allahumma barik"
"Nagode sosai Hamma. Amma dagaske ni banason zuwa wata jamiaa Allah kuwa"
"Kede kita addua Nawraah. Da yardar Allah Zaki karatu a jami'ar nan ta farko kamar yayan kowa. Inshaa Allah Zaki karatu Nawraah. Burin ki da kokarin ki ba zasu salwanta ba inshaa Allah. Fatana dai Allah ya shige mana gaba ya zama gatan mu a dukkanin lamuran mu Allahumma Aameen"
"Aameen Aameen Hamma."
"Aameen Hamma. Allah ya amince" Ashfeef ma ya amsa.
"Eh abunda nake so dake kawai ki cigaba da addua kuma inshaa Allah muna tayaku . Kowane tsanani Yana tare da sauki Nawraah komai daren dadewa. Rayuwar biyu shi akwai gidan duniya da lahira. Allah ba zai bar mu haka ba. Inshaa Allah wannan kaddarar tamu sai ta zama tarihi agaba Nawraah. Ki rubuta ki ajiye. Ko da rai yayi halin sa Nawraah ba zaku wulakan ta ba ni na sani. Ina Kuma da hope akan ki kinji ko?"
"Ina sauraron ka Hamma. Amma ka dena fadan haka don Allah Ina jin wani iri Hamma. Inshaa Allah dukkanin mu zamu rayu har ya zuwa lokacin da zamu samu sauki acikin wannan matsatsi da muke ciki. Zakayi aure ka hayayyafa ka tara iyalin da yawa Kai ma Hamma"
Murmushi yayi Yana kada Kai yace,
"Ba Wanda yasan gobe sai Allah Nawraah. Kuma dan ku ai ba zaa barni ba. Hakama dan ni ai ba zaa bar ku ba. Kawai dai Ina magana ta ne. Zance ne ya shigo cikin zance. Kita addua kede kada ki karaya. Inshaa Allah sai kin zama cikakkiyar babbar maaikaciyar a fadin kasarar nan sai an dinga kwatance dake ana yaban kyawawan halayen ki da temakawa mabukata da Zaki dingayi masu karamin karfi. Hakama Ashfeef Kai ma Allah zai cika maka naka burin ka zama babban dan ball Wanda kasa da ketare zasu yi alfahari da kasancewar sa gwarzo jajirtacce. Sai kayi fice ana nuna ka sai kere su messi su Ronaldo inshaa Allahu. "
"Hamma ni fa?"
Amnah ta tambaye shi tana mitstsika idanu zatai kuka. Duk ta sake ramewa gwanin ban tausayi daman ba cikakkiyar lafiya ce da ita ba kullum a kwance. Itama har biscuits da cheese balls Ashir ya saya mata ya ajiye ake bata kullum . Ashfeef Kuma ya saya mata bobo guda goma shima tana sha sosai.
Ashir ya riko hannunta ya taso da ita ya zaunar da ita akan cinyar sa. Ya saka hannunsa yana tallabo habarta yace,
"Ke?.... Amnah ta ai ke babbar maaikaciyar lafiya zaai. Babbar likita Zaki zama inshaa Allah ki dinga temakwa marasa lafiya kina basu kulawa ta musanman cike da tausayin su da kyautata musu kinji.? Allah ya muku albarka gaba daya Allah ya tsare gaban ku da bayan ku Allah ya shiga lamuran ku ya iya muku a dukkanin komai. Allah Kuma ya kare ku daga sharrin masu sharri. Allah ya muku katangar karfe da azzalumai. Allah ya daga darajar ku duniya tasan muhimmanci ku, Ta Kuma yi alfahari da kasancewar ku acikin, Al'ummar ta. "
"Aameen Hamma, Amma dan Allah ka dena irin wannan maganganun" Nawraah tace dashi tana hawaye sosai.
Bude baki yayi Yana murmushi ya dubi Ashfeef yace,
"Kaga? Jaruma ce fa ke Nawraah bansan ki da laushi ba. Banason wannan emotional yanayin naki Allah. Ki jajirce ki tsaya tsayin daka wajen ganin komai ya tafi yadda ya kamata. I count all my hopes n you Nawraah. Ke din KWANKWASON JIMINA ce MAI WUYAR SHAFAWA...."
"Ai kuwa dai Hamma gaya mata. Wannan idan ta fara kuka samari da alama kowanne sai ya sakata kuka Allah kuwa. " Ashfeef ya fada Yana Kai mata rankwashi ta goce tana dariya.
Suka saka dariya baki daya ciki harda Amnah dake kyakyatawa. Ashir ya dube su daya bayan daya Yana goge hawayen fuskar sa dake tsiyaya yace,
'haka nake son ku kasance ko da yaushe cikin farin ciki . Da dariya dauke a fuskokin ku. Allah ya dawwamar daku cikin farin ciki ya yaye muku dukkanin damuwa ya nisanta ku da damuwar dake cin ku ya lullube ku da rahamar sa allahumma Aameen"
"Aameen Hamma tare da Kai."
"Eh mana hamma ka dena cire kanka dan Allah"
Murmushi yayi Yana gyara Kai yace,
"Ai idan kuka kasance cikin farin ciki ku kadai ma ya wadatar. Ni kune nawa farin cikin. Farin cikin ku shine nawa, ganin ku cikin farin ciki shi ke faranta rai na da zuciyata da gangar jiki na. Yan uwana, Ashfeef , Nawraah da Amnah kune farin cikina,. Da ke sanyaya ya Kuma lullube zuciya da ran Hamman ku Ashir a Koda yaushe. Allah ya jikan iyayen mu da rahama Allah ya gafarta musu Allah yasa aljanna makoma ce agare su"
"Allahumma Aameen Hamma"
"Inshaa Allah Hamma"
"Aameen"
Yauwa Amnah ta. Ya ce da Amnah Yana lakutar kumatun ta.
"Zaki Sha alawa?"
"Eh" ta fada tana tafa hannuwan ta.
"Nawraah jeku sayo alawa please. Ungo ki taho da omo da sabulu zan mana wanki sun taru. Kowa ya curo nasa"
"Tohm Amma dan Allah Hamma ka bari muyi kowa yayi nasa"
"Aa ban amince ba. Illa dai Ashfeef zakayi dauraya ka shanya. Ke Kuma ku zauna da amnah idan Kun dawo daga sayo alawar ki koya mata karatu"
"Tohm Hamma inshaa Allah. Allah ya saka muku da mafificin alkhairin sa"
"Aameen Yaa Rabbi jam'an..."
Mikewa yayi ya shiga hada kayan su da sukai datti Yana kaiwa wajen rariya zai wanke. Ashfeef ma ya dakko bokitai ya fara ebo ruwa Yana tarawa a babban baho Wanda zasuyi wankin dashii....
_INA MASOYAN ZAFAFA BIYAR?_
_KU MARMATSO KUSA...🔊_
_ZAFAFA BIYAR 2024_
_ZAFAFA BIYAR!!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_SHIN YAN UWA KUNA DA LABARIN ZAFAFA BIYAR DINKU SUN SAKE ZUWAR MUKU DA WATA TAFIYAR LITTAFAN SU MASU MATUKAR MA'ANA DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA?_
_YA KE YAR UWA KADA KI BARI A BAKI LABARI... DOMIN DA A BAKI GWARA KI BAYAR...WAI AKACE ZUWA DA KAI YAFU AIKE_
_GA SUNAYEN LITTATTAFAN WANNAN TAFIYAR... CIKE SUKE DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA KI KOYA KUMA KI GYARA DA KAN KI..CIKI HARDA ZALLAR KAUNA TACACCIYA MARAR GAURAYE_
_________
_1_
*_AMEENATUH_*🧕💖: _MAMUH GEE_
_2_
*_TSUTSAR NAMA (ITAMA NAMA CE)🐛👣_*_:BILYN ABDULL_
_3_
*_GUDUN KADDARA🏃🐾_*:_SAFIYYAH HUGUMA_
_4_
*_KWANKWASON JIMINA(MAI WUYAR SHAFAWA)🦩🦯_*_:NANA HAFSATU (MX)_
_GUDA DAYA:400_
_BIYU:700_
_UKU:900_
_HUDU: 1200_
_BANK NAME:KEYSTONE_
_BANK ACC NO:6019473875_
_ACC NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_
_ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_
__
_IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_
_*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku payment din*_
*09033181070*
*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
Ashir na tsaye tsayin daka akan yan uwan nasa. Duk dai burin sa bai wuce ya wayi gari yaga farin ciki lullube a fuskokin yan uwan nasa ba shakikai da suke uwa daya uba daya ..
Ahakan Kuma kullum sai Ashir ya sayo biredi da kudin daya samu ya Kai wa nusaiba sunyi karyawar safe dashi kullum ba gajiyawa wata rana harda madara ma Yana hadawa idan ya samu faraaga... Idan Bai samu ba Kuma Yana sayo biredi da sukari da lipton daya, su sha ruwan bunu.
Amman duk da wannan wahalhalin buga bugar da suke suna kawo cefane ana abinci. Nusaiba Bata gani idan Bata ga dama bama sai tace abincin ya kare ko tace ya kone ta zubar ta hanasu abinci ta bawa yaranta kadai..
°°°°°
Ashir da Ashfeef a yanzu sun dawo kwanan waje gaba daya sun barwa su Nawraah dakin. Net suke kafawa su saka katifa su kwanta.
Da rana kuma su dan zauna suyi hira ko suyi karatu Ashir Yana kara musu duk asubah. Da safe Kuma Nawraah ta koyawa Amnah dai dai hizb din da take.
Ashir ya kurbi ruwan dake cikin kofi Yana duban Nawraah dake kalabewa Amnah Kai yace,
"Ina takardar makarantar da kika samu? Dakko mun muga"
"Hamma kakka damu wallahi ni baki daya karatu yabar Kai na. Allah kuwa"
"Banason musu dakko mun. Akwai lissafin da nake acikin Kai na"
"Tohm Hamma Yi hakuri"
mikewa tayi ta nufi akwatinta ta daga kayanta daga can kasa ta zaro paper ta Mika masa da hannu biyu ya karba yana karantawa...
_INA MASOYAN ZAFAFA BIYAR?_
_KU MARMATSO KUSA...🔊_
_ZAFAFA BIYAR 2024_
_ZAFAFA BIYAR!!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_SHIN YAN UWA KUNA DA LABARIN ZAFAFA BIYAR DINKU SUN SAKE ZUWAR MUKU DA WATA TAFIYAR LITTAFAN SU MASU MATUKAR MA'ANA DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA?_
_YA KE YAR UWA KADA KI BARI A BAKI LABARI... DOMIN DA A BAKI GWARA KI BAYAR...WAI AKACE ZUWA DA KAI YAFU AIKE_
_GA SUNAYEN LITTATTAFAN WANNAN TAFIYAR... CIKE SUKE DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA KI KOYA KUMA KI GYARA DA KAN KI..CIKI HARDA ZALLAR KAUNA TACACCIYA MARAR GAURAYE_
_________
_1_
*_AMEENATUH_*🧕💖: _MAMUH GEE_
_2_
*_TSUTSAR NAMA (ITAMA NAMA CE)🐛👣_*_:BILYN ABDULL_
_3_
*_GUDUN KADDARA🏃🐾_*:_SAFIYYAH HUGUMA_
_4_
*_KWANKWASON JIMINA(MAI WUYAR SHAFAWA)🦩🦯_*_:NANA HAFSATU (MX)_
_GUDA DAYA:400_
_BIYU:700_
_UKU:900_
_HUDU: 1200_
_BANK NAME:KEYSTONE_
_BANK ACC NO:6019473875_
_ACC NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_
_ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_
__
_IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_
_*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku payment din*_
*09033181070*
*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
_MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR💖💯💖ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKU NE💃_
[3/9, 4:58 PM] Hafsaat🧕: _K'K'J_
_(M/W/S)_
_✍️:MX_
_47_
_Assalamu alaikum... HGL CHARITY FOUNDATION. Na neman temako me naira hamsin me naira dari ko sama da haka ko da kayan abinci ne zaa dafa a tallafa abawa mabukata da sukayi azumi a wannan wata mai albarka..._
_idan kudi zaa bayar ga asusun banki na opay 9044191709. Haka zalika idan kayan abinci zaa kawo zaa zo unguwar tarauni dake garin Kano sai akira number opay dincan dake sama_
_zaayi abincin azumi, kosai da Kuma kunu. Wani lokacin harda kankara ta ruwan sanyi ma da za rabawa mabukata masu buda baki.._
_kofa a bude take ga duk Wanda zai taimaka. Allah yabada saa ya hadamu a ladan duka amin_..
:::::::::
:::
"First choice Jami'ar Al-Haramein Naduka mai zaman kanta da ke Naduka crescent (apple island) dinnan? Second choice jami'ar gwamnatim tarayya ta Naduka dake baya, Third choice Kuma makarantar polytechnic ta koyan jinya ta cikin babban asibitin na Naduka.. mashaa Allah. Allahumma barik"
"Nagode sosai Hamma. Amma dagaske ni banason zuwa wata jamiaa Allah kuwa"
"Kede kita addua Nawraah. Da yardar Allah Zaki karatu a jami'ar nan ta farko kamar yayan kowa. Inshaa Allah Zaki karatu Nawraah. Burin ki da kokarin ki ba zasu salwanta ba inshaa Allah. Fatana dai Allah ya shige mana gaba ya zama gatan mu a dukkanin lamuran mu Allahumma Aameen"
"Aameen Aameen Hamma."
"Aameen Hamma. Allah ya amince" Ashfeef ma ya amsa.
"Eh abunda nake so dake kawai ki cigaba da addua kuma inshaa Allah muna tayaku . Kowane tsanani Yana tare da sauki Nawraah komai daren dadewa. Rayuwar biyu shi akwai gidan duniya da lahira. Allah ba zai bar mu haka ba. Inshaa Allah wannan kaddarar tamu sai ta zama tarihi agaba Nawraah. Ki rubuta ki ajiye. Ko da rai yayi halin sa Nawraah ba zaku wulakan ta ba ni na sani. Ina Kuma da hope akan ki kinji ko?"
"Ina sauraron ka Hamma. Amma ka dena fadan haka don Allah Ina jin wani iri Hamma. Inshaa Allah dukkanin mu zamu rayu har ya zuwa lokacin da zamu samu sauki acikin wannan matsatsi da muke ciki. Zakayi aure ka hayayyafa ka tara iyalin da yawa Kai ma Hamma"
Murmushi yayi Yana kada Kai yace,
"Ba Wanda yasan gobe sai Allah Nawraah. Kuma dan ku ai ba zaa barni ba. Hakama dan ni ai ba zaa bar ku ba. Kawai dai Ina magana ta ne. Zance ne ya shigo cikin zance. Kita addua kede kada ki karaya. Inshaa Allah sai kin zama cikakkiyar babbar maaikaciyar a fadin kasarar nan sai an dinga kwatance dake ana yaban kyawawan halayen ki da temakawa mabukata da Zaki dingayi masu karamin karfi. Hakama Ashfeef Kai ma Allah zai cika maka naka burin ka zama babban dan ball Wanda kasa da ketare zasu yi alfahari da kasancewar sa gwarzo jajirtacce. Sai kayi fice ana nuna ka sai kere su messi su Ronaldo inshaa Allahu. "
"Hamma ni fa?"
Amnah ta tambaye shi tana mitstsika idanu zatai kuka. Duk ta sake ramewa gwanin ban tausayi daman ba cikakkiyar lafiya ce da ita ba kullum a kwance. Itama har biscuits da cheese balls Ashir ya saya mata ya ajiye ake bata kullum . Ashfeef Kuma ya saya mata bobo guda goma shima tana sha sosai.
Ashir ya riko hannunta ya taso da ita ya zaunar da ita akan cinyar sa. Ya saka hannunsa yana tallabo habarta yace,
"Ke?.... Amnah ta ai ke babbar maaikaciyar lafiya zaai. Babbar likita Zaki zama inshaa Allah ki dinga temakwa marasa lafiya kina basu kulawa ta musanman cike da tausayin su da kyautata musu kinji.? Allah ya muku albarka gaba daya Allah ya tsare gaban ku da bayan ku Allah ya shiga lamuran ku ya iya muku a dukkanin komai. Allah Kuma ya kare ku daga sharrin masu sharri. Allah ya muku katangar karfe da azzalumai. Allah ya daga darajar ku duniya tasan muhimmanci ku, Ta Kuma yi alfahari da kasancewar ku acikin, Al'ummar ta. "
"Aameen Hamma, Amma dan Allah ka dena irin wannan maganganun" Nawraah tace dashi tana hawaye sosai.
Bude baki yayi Yana murmushi ya dubi Ashfeef yace,
"Kaga? Jaruma ce fa ke Nawraah bansan ki da laushi ba. Banason wannan emotional yanayin naki Allah. Ki jajirce ki tsaya tsayin daka wajen ganin komai ya tafi yadda ya kamata. I count all my hopes n you Nawraah. Ke din KWANKWASON JIMINA ce MAI WUYAR SHAFAWA...."
"Ai kuwa dai Hamma gaya mata. Wannan idan ta fara kuka samari da alama kowanne sai ya sakata kuka Allah kuwa. " Ashfeef ya fada Yana Kai mata rankwashi ta goce tana dariya.
Suka saka dariya baki daya ciki harda Amnah dake kyakyatawa. Ashir ya dube su daya bayan daya Yana goge hawayen fuskar sa dake tsiyaya yace,
'haka nake son ku kasance ko da yaushe cikin farin ciki . Da dariya dauke a fuskokin ku. Allah ya dawwamar daku cikin farin ciki ya yaye muku dukkanin damuwa ya nisanta ku da damuwar dake cin ku ya lullube ku da rahamar sa allahumma Aameen"
"Aameen Hamma tare da Kai."
"Eh mana hamma ka dena cire kanka dan Allah"
Murmushi yayi Yana gyara Kai yace,
"Ai idan kuka kasance cikin farin ciki ku kadai ma ya wadatar. Ni kune nawa farin cikin. Farin cikin ku shine nawa, ganin ku cikin farin ciki shi ke faranta rai na da zuciyata da gangar jiki na. Yan uwana, Ashfeef , Nawraah da Amnah kune farin cikina,. Da ke sanyaya ya Kuma lullube zuciya da ran Hamman ku Ashir a Koda yaushe. Allah ya jikan iyayen mu da rahama Allah ya gafarta musu Allah yasa aljanna makoma ce agare su"
"Allahumma Aameen Hamma"
"Inshaa Allah Hamma"
"Aameen"
Yauwa Amnah ta. Ya ce da Amnah Yana lakutar kumatun ta.
"Zaki Sha alawa?"
"Eh" ta fada tana tafa hannuwan ta.
"Nawraah jeku sayo alawa please. Ungo ki taho da omo da sabulu zan mana wanki sun taru. Kowa ya curo nasa"
"Tohm Amma dan Allah Hamma ka bari muyi kowa yayi nasa"
"Aa ban amince ba. Illa dai Ashfeef zakayi dauraya ka shanya. Ke Kuma ku zauna da amnah idan Kun dawo daga sayo alawar ki koya mata karatu"
"Tohm Hamma inshaa Allah. Allah ya saka muku da mafificin alkhairin sa"
"Aameen Yaa Rabbi jam'an..."
Mikewa yayi ya shiga hada kayan su da sukai datti Yana kaiwa wajen rariya zai wanke. Ashfeef ma ya dakko bokitai ya fara ebo ruwa Yana tarawa a babban baho Wanda zasuyi wankin dashii....
_INA MASOYAN ZAFAFA BIYAR?_
_KU MARMATSO KUSA...🔊_
_ZAFAFA BIYAR 2024_
_ZAFAFA BIYAR!!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_SHIN YAN UWA KUNA DA LABARIN ZAFAFA BIYAR DINKU SUN SAKE ZUWAR MUKU DA WATA TAFIYAR LITTAFAN SU MASU MATUKAR MA'ANA DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA?_
_YA KE YAR UWA KADA KI BARI A BAKI LABARI... DOMIN DA A BAKI GWARA KI BAYAR...WAI AKACE ZUWA DA KAI YAFU AIKE_
_GA SUNAYEN LITTATTAFAN WANNAN TAFIYAR... CIKE SUKE DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA KI KOYA KUMA KI GYARA DA KAN KI..CIKI HARDA ZALLAR KAUNA TACACCIYA MARAR GAURAYE_
_________
_1_
*_AMEENATUH_*🧕💖: _MAMUH GEE_
_2_
*_TSUTSAR NAMA (ITAMA NAMA CE)🐛👣_*_:BILYN ABDULL_
_3_
*_GUDUN KADDARA🏃🐾_*:_SAFIYYAH HUGUMA_
_4_
*_KWANKWASON JIMINA(MAI WUYAR SHAFAWA)🦩🦯_*_:NANA HAFSATU (MX)_
_GUDA DAYA:400_
_BIYU:700_
_UKU:900_
_HUDU: 1200_
_BANK NAME:KEYSTONE_
_BANK ACC NO:6019473875_
_ACC NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_
_ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_
__
_IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_
_*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku payment din*_
*09033181070*
*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*