Sashe 26
Kwankwason Jimina Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
_MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR💖💯💖ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKU NE💃_
[3/2, 8:04 PM] Hafsaat🧕: _K'K'J_
_(M/W/S)_
_✍️:MX_
_29_
:::::::::
...
Motar na fakawa... Ma'aikatan wajen suka tattaso... Dr bintu ta zuge glass tana daga musu hannu. Suka shiga gayshe da ita daya bayan daya kasancewar sun san mai dakin mai gidan su..Wani lokacin yakan zo da motar da tazo da ita ma.
"Akwai Kaya ko?"
"Akwai hajia"
"Mota fa?"
"Itama akwai. Aciki za'a kai miki kayayyakin?"
"Eh... "
"Tohm hajia me da me akeso?" Cewar wani daga cikin su don shine in charge na maaikatan wajen.
"Inason buhun shinkafa ta tuwo data dafawa, buhu daya daya kowanne.. Inason taliya cartons uku. Macaroni cartons uku. Indomie cartons uku. Sai garin tuwo buhu biyu. Akwai mai ko sun kare?"
"Akwai ranki ya dade."
"Okay inason 25 litres na man gyada da manja kowanne jarka daya daya. "
"Tohm hajia bari a saka miki a motar. "
"Godia nake"
Ta fada tana zuge glass din zuwa sama. Maaikatan suka sassaka mata kayyakin a daya daga cikin motocin da ake delivery na kayan abincin idan customers sun saya suna son dispatch.
"Hajia gidah zaa kai?"
"Aa yabiyo motar mu. Naduka zone zamu shiga"
"Tohm shikenan bari ya biyo ku a baya"
"Nagode"
"Munda fa godia hajia. Allah ya saka da alkhairi ya biya bukatu"
"Aaameen"
Baki daya a atsora ce take. Gabanta ya shigaa bugawa fat fat alokacin da direban ya gangara da motar zuwa kofar gidan marigayiya Hindu.
"Hajia min karaso"
"Ta jiyo muryar sa ta daki dodon kunnenta"
"Okay..." Fita tayi ahankali tana gyara zaman mayafin jikin ta
Yayinda motar data dakko kayan abincin itama tayi parking a bayan tasu,
"Hajia ya za'ai da su?" Direban motar kayan ya tambaya
"Ku shiga dasu nan gidan"
"Okay tohm"
Ya fita daga cikin motar shi da direban motar tata suka fara kama kama da buhunhuna na shinkafar da kayan abincin cikin gidan na Bappah junaidu.
Alokacin duk suna parlor a zaune. Bappah Auwalu, Bappah junaidu, Nusaiba, Ashir, Ashfeef, Nawraah, Layla, Ahmad da kuma Amnah.
Suka jiyo bakuwar sallamar su direbobin,
"Waalykm Salam. Suwaye?"
"Aiko mu akai aina zamu saka kayan nan?" Cewar daya daga cikin direban
Ashfeef daya amsa musu ya juya yana kallon mahaifin sa yace da su,
"Anya ba batan kai kukai ba.? Ba nan gidan bane"
"Ba manne gidan marigayiya Hindu ba?"
"Eh nanne. " Ashfeef ya amsa su
"Kai suwaye ne?"
"Bappah wasu ne suka kawo kayan abinci nace ba gidan nan bane shine suka ce bananne gidan marigayiya ummy ba?"
Bappah Auwalu ya mike Kafin ya taka ya tafi tuni nusaiba ta wuce da sauri ta isa wajen su tana kikkifta idanu sai hucin iskar tafiyar ta yaji ta kunnen sa😂
"Nan ne ku shigo da su" ta amsa su tana bin kayan da kallo
Suka sauke suka sake komawa.
"Nusaiba menene hakan wai! Ya haka kawai bamu san mutane ba zaki ce musu eh nanne su ajiye ke meyasa ne har yanzu ... Ya kasa karasawa kawai ya girgiza kai hadi da sakin tsaki. .."
"Kayan abincin zasu mayar da su muna nema?"
Tsabar bakin cikin kalamanta wai"suna nema" tamkar kayan abincin su aka kawowa ba gidan na Bappah junaidu ba. Bappah Auwalu baki daya halayen Nusaiba sun dai na bashi mamaki..
Suka shigaa kawo kayayyakin suna ajiyewa har suka kammala suka koma suna gayawa Dr bintu sun Kai musu kayan .
Nusaiba sai leken su take tana sake daga kafafunta don hango su sosai. Tun daga tafukan kafafun ta ta shiga kallon ta cikin kayan ta masu matukar tsada ya zuwa fuskar ta data sanya facemask .
Takawa tafara yi har ya zuwa kofar gidan da zaka shiga ta rangada sallama,
"Shigo ciki yar uwata"😂 cewar nusaiba tana dashare baki taga kalar masu kudi da suke burgeta.
Dr bintu ta dan kalleta tana kakaro murmushi itama ta facemask ta zare takalman ta ta shiga parlorn
Sallama ta sakeyi. Suka amsa baki daya aka nuna mata wajen zama ta zauna,
"Uwar dakinta ce ko? Hajian Naduka crescent ?" Nusaiba ta tanbayeta tana kallon fatar dr bintu dake shekin masu kudi.
"Eh yar uwar ta ce ni, Amma ba ita bace. Hajia qibdiyya kike nufi ita suna kasar waje basu dawo ba. Ta haihu dan ba rai sai Kuma ta hadu da rashin lafiya. Shine suka sake daga dawowar tasu zuwa wani lokacin a gaba "
"Okay ko kece wadda takewa abinci ta biyu bayan tafiyar h..
"Nusaiba haba. Ki dakata mana tayi magana da kanta" bappah Auwalu ya tsawatar mata.
Dr bintu da dama nusaiba ta isheta da magana tayi hamdala kasan zuciyar ta. Ta gayshe da su suka amsa kananan Kuma suka gayshe da ita ta amsa musu,
"Ya Karin hakurin mu? Ashe Hindu lokaci yayi? Toh Allah ya jikanta da rahama ya gafarta mata."
"Aamin... Aamin" suka amsa baki daya.
"Wallahi bamu sani ba. Mai gidah nama Yana muku taaziya yace zai zo inshaa Allah abubuwa ne suka rike shi. Yace ga kayan abinci nan ba yawa dan Allah adafawa iyali su ci. "
"Allah sarki angode kwarai"
"A ranar da muka zo ni da ummyn mu.... Lokacin data ce na taho gidah ta koma ciki bansan meya faru ba. A tsorace take dai. Kikace lalle ta dama muku kunu Kafin ta taho.. A ranar aka bige ummy a mota ta rasu a hanyar ta dawowa daga gidan ku"
Kofofin kunnuwan Dr bintu suka jiyo mata kalaman muryar Nawraah data karashe zancen tana sake nanatawa da,
"Ba kece Dr bintu ba inda ummy ke miiki aikin abinci da rana. A ranar kikace taje da yammaci?"
Nusaiba ta juya ta dubeta tana kallonta da Karin bayani. Bappah Auwalu ya dan zunguri kafar bappah Junaid dake kusa da Nawraah, daya kishingida kansa Yana kallon sama. Baki daya tunda ummyn ta rasu ya dawo tamkar ba shi ba ya zama shiru shiru baya magana gaba daya sai ta kama. .
"Nawraah... Menene haka?" Bappah junaid yace da ita yana kallon ta
Dr. Bintu gabanta ya tsananta bugawa tayi hanzarin seseta kanta. Bappah Auwalu yace,
"Nawrah ya Isa. Ai da yardar Allah Hindu yar aljanna ce. Lokacinta ne yayi. Kuma wannan koma wanene kowacece da sukayi aika aiken nan sai dai muce ubangiji Allah ya saka mana ya biya mana hakkin mu a madakata. Allah Kuma ya bayyana mana su tin a duniya. Hajiya kiyi hakuri kinsan yarinta. Nawraah, Tunda akace a titin nan haka ta rasu kinsan tare ranar suka fita. To abun ya tabata sosai ne wallahi" bappah Auwalu ya ce da dr bintu cikin tabbatarwa
Tayi murmushi tana kallon Nawraah tace,
"Nawraah Allah ya gafartawa mahaifiyar ku kinji? Wallahi banida masaaniyar mutuwar ta ma sai da yar uwata kawata hajia qibdiyya uwar dakinta ta farko ta kirani take gayamun dazu. Wallahi sai na kasa zaune na wuce ofishin mai gidan nake sanar masa. Abubuwa sun masa yawa shi Kuma. Shine fa yace na kawo kayan abincin Kafin yazo. Kuma wallahi nima inata Kiran wayar ta a kashe don nayi mamaki ma da hajia qibdiyya tacemun ta samu wayar Hindu nan take sanar mun ai Hindu ta rasu Kuma accident nema muka kiyasata ranar da tazo gidah na ne ai . Wallahi na shiga dimuwa fiyeda yadda baki zai furta. Don kudin aikinta na wannan watan ma wallahi bata karba ba. Yana waje na, Gasu ma nace bari na kawo . Allah ya jikan Hindu ya gafarta mata"
"Ah kin kyauta. Allah ya saka muku da mafificin alkhairin sa .. Amin"
"Allahumma Aameen. Ni zan tafi sai mai gidan na wa yazo inshaa Allahu, Nima zan sake waiwayowa. Allah ya baku hakurin rashin ta"
"Ko ruwa baa kawo miki ba" nusaiba ta fada tana mikewa tsaye itama
Dr bintu tace da ita,
"A koshe nake karki damu. Nagode. To sai anjiman ku"
"Sai anjima, Allah yabada ladan "
Ficewa tayi da sauri nusaiba tabi bayanta tana cewa da ita,
"Angode sosai... Sai da safe."
Dr bintu ta daga mata hannu kawai alamar bye bye, ta shiga bayan mota da sauri driver yaja suka tafi. Ta saka hannunta akan kirjinta saboda yadda yake mata duka.
Tiryan tiryan maganganun Nawraah suka shiga mata yawo a kwakwalwa, Wannan wace iriyar yarinyar ce ne? Bata mantuwa? To me take tunani kenan! ? Lalle wannan yarinyar sai anyi dagaske akanta kar ta ballo musu ruwa
Duk kuwa da yadda ac din motar ke turarawa hakan bai hana tashin hankalin da Dr bintu ke ciki ba jikewa jagab da ruwan gumi tamkar tayi wanka da kayanta a jike..
Har suka koma gidah bata daina nazari akan maganar da Nawraah tayi ba...
Tirk'ashi!
_INA MASOYAN ZAFAFA BIYAR?_
_KU MARMATSO KUSA...🔊_
_ZAFAFA BIYAR 2024_
_ZAFAFA BIYAR!!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_SHIN YAN UWA KUNA DA LABARIN ZAFAFA BIYAR DINKU SUN SAKE ZUWAR MUKU DA WATA TAFIYAR LITTAFAN SU MASU MATUKAR MA'ANA DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA?_
_YA KE YAR UWA KADA KI BARI A BAKI LABARI... DOMIN DA A BAKI GWARA KI BAYAR...WAI AKACE ZUWA DA KAI YAFU AIKE_
_GA SUNAYEN LITTATTAFAN WANNAN TAFIYAR... CIKE SUKE DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA KI KOYA KUMA KI GYARA DA KAN KI..CIKI HARDA ZALLAR KAUNA TACACCIYA MARAR GAURAYE_
_________
_1_
*_AMEENATUH_*🧕💖: _MAMUH GEE_
_2_
*_TSUTSAR NAMA (ITAMA NAMA CE)🐛👣_*_:BILYN ABDULL_
_3_
*_GUDUN KADDARA🏃🐾_*:_SAFIYYAH HUGUMA_
_4_
*_KWANKWASON JIMINA(MAI WUYAR SHAFAWA)🦩🦯_*_:NANA HAFSATU (MX)_
_GUDA DAYA:400_
_BIYU:700_
_UKU:900_
_HUDU: 1200_
_BANK NAME:KEYSTONE_
_BANK ACC NO:6019473875_
_ACC NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_
_ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_
__
_IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_
_*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku payment din*_
*09033181070*
*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
_MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR💖💯💖ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKU NE💃_
_K'K'J_
_(M/W/S)_
_✍️:MX_
_30_
:::::::::
Tana zaune akan sallaya tun sallar asubah data tashi bata koma bacci ba, Bacci ya kauracewa idanun ta ..
Kamar ko da yaushe tana karanta wasu surori na daga cikin alqur'ani ta ciki harda su suratul Kauthar da Mulk ta roki Allah ladan ya kai wa mahaifiyar su ummy da sauran musulmai baki daya da suka rigamu da gidan gaskia ..
[3/2, 8:04 PM] Hafsaat🧕: _K'K'J_
_(M/W/S)_
_✍️:MX_
_29_
:::::::::
...
Motar na fakawa... Ma'aikatan wajen suka tattaso... Dr bintu ta zuge glass tana daga musu hannu. Suka shiga gayshe da ita daya bayan daya kasancewar sun san mai dakin mai gidan su..Wani lokacin yakan zo da motar da tazo da ita ma.
"Akwai Kaya ko?"
"Akwai hajia"
"Mota fa?"
"Itama akwai. Aciki za'a kai miki kayayyakin?"
"Eh... "
"Tohm hajia me da me akeso?" Cewar wani daga cikin su don shine in charge na maaikatan wajen.
"Inason buhun shinkafa ta tuwo data dafawa, buhu daya daya kowanne.. Inason taliya cartons uku. Macaroni cartons uku. Indomie cartons uku. Sai garin tuwo buhu biyu. Akwai mai ko sun kare?"
"Akwai ranki ya dade."
"Okay inason 25 litres na man gyada da manja kowanne jarka daya daya. "
"Tohm hajia bari a saka miki a motar. "
"Godia nake"
Ta fada tana zuge glass din zuwa sama. Maaikatan suka sassaka mata kayyakin a daya daga cikin motocin da ake delivery na kayan abincin idan customers sun saya suna son dispatch.
"Hajia gidah zaa kai?"
"Aa yabiyo motar mu. Naduka zone zamu shiga"
"Tohm shikenan bari ya biyo ku a baya"
"Nagode"
"Munda fa godia hajia. Allah ya saka da alkhairi ya biya bukatu"
"Aaameen"
Baki daya a atsora ce take. Gabanta ya shigaa bugawa fat fat alokacin da direban ya gangara da motar zuwa kofar gidan marigayiya Hindu.
"Hajia min karaso"
"Ta jiyo muryar sa ta daki dodon kunnenta"
"Okay..." Fita tayi ahankali tana gyara zaman mayafin jikin ta
Yayinda motar data dakko kayan abincin itama tayi parking a bayan tasu,
"Hajia ya za'ai da su?" Direban motar kayan ya tambaya
"Ku shiga dasu nan gidan"
"Okay tohm"
Ya fita daga cikin motar shi da direban motar tata suka fara kama kama da buhunhuna na shinkafar da kayan abincin cikin gidan na Bappah junaidu.
Alokacin duk suna parlor a zaune. Bappah Auwalu, Bappah junaidu, Nusaiba, Ashir, Ashfeef, Nawraah, Layla, Ahmad da kuma Amnah.
Suka jiyo bakuwar sallamar su direbobin,
"Waalykm Salam. Suwaye?"
"Aiko mu akai aina zamu saka kayan nan?" Cewar daya daga cikin direban
Ashfeef daya amsa musu ya juya yana kallon mahaifin sa yace da su,
"Anya ba batan kai kukai ba.? Ba nan gidan bane"
"Ba manne gidan marigayiya Hindu ba?"
"Eh nanne. " Ashfeef ya amsa su
"Kai suwaye ne?"
"Bappah wasu ne suka kawo kayan abinci nace ba gidan nan bane shine suka ce bananne gidan marigayiya ummy ba?"
Bappah Auwalu ya mike Kafin ya taka ya tafi tuni nusaiba ta wuce da sauri ta isa wajen su tana kikkifta idanu sai hucin iskar tafiyar ta yaji ta kunnen sa😂
"Nan ne ku shigo da su" ta amsa su tana bin kayan da kallo
Suka sauke suka sake komawa.
"Nusaiba menene hakan wai! Ya haka kawai bamu san mutane ba zaki ce musu eh nanne su ajiye ke meyasa ne har yanzu ... Ya kasa karasawa kawai ya girgiza kai hadi da sakin tsaki. .."
"Kayan abincin zasu mayar da su muna nema?"
Tsabar bakin cikin kalamanta wai"suna nema" tamkar kayan abincin su aka kawowa ba gidan na Bappah junaidu ba. Bappah Auwalu baki daya halayen Nusaiba sun dai na bashi mamaki..
Suka shigaa kawo kayayyakin suna ajiyewa har suka kammala suka koma suna gayawa Dr bintu sun Kai musu kayan .
Nusaiba sai leken su take tana sake daga kafafunta don hango su sosai. Tun daga tafukan kafafun ta ta shiga kallon ta cikin kayan ta masu matukar tsada ya zuwa fuskar ta data sanya facemask .
Takawa tafara yi har ya zuwa kofar gidan da zaka shiga ta rangada sallama,
"Shigo ciki yar uwata"😂 cewar nusaiba tana dashare baki taga kalar masu kudi da suke burgeta.
Dr bintu ta dan kalleta tana kakaro murmushi itama ta facemask ta zare takalman ta ta shiga parlorn
Sallama ta sakeyi. Suka amsa baki daya aka nuna mata wajen zama ta zauna,
"Uwar dakinta ce ko? Hajian Naduka crescent ?" Nusaiba ta tanbayeta tana kallon fatar dr bintu dake shekin masu kudi.
"Eh yar uwar ta ce ni, Amma ba ita bace. Hajia qibdiyya kike nufi ita suna kasar waje basu dawo ba. Ta haihu dan ba rai sai Kuma ta hadu da rashin lafiya. Shine suka sake daga dawowar tasu zuwa wani lokacin a gaba "
"Okay ko kece wadda takewa abinci ta biyu bayan tafiyar h..
"Nusaiba haba. Ki dakata mana tayi magana da kanta" bappah Auwalu ya tsawatar mata.
Dr bintu da dama nusaiba ta isheta da magana tayi hamdala kasan zuciyar ta. Ta gayshe da su suka amsa kananan Kuma suka gayshe da ita ta amsa musu,
"Ya Karin hakurin mu? Ashe Hindu lokaci yayi? Toh Allah ya jikanta da rahama ya gafarta mata."
"Aamin... Aamin" suka amsa baki daya.
"Wallahi bamu sani ba. Mai gidah nama Yana muku taaziya yace zai zo inshaa Allah abubuwa ne suka rike shi. Yace ga kayan abinci nan ba yawa dan Allah adafawa iyali su ci. "
"Allah sarki angode kwarai"
"A ranar da muka zo ni da ummyn mu.... Lokacin data ce na taho gidah ta koma ciki bansan meya faru ba. A tsorace take dai. Kikace lalle ta dama muku kunu Kafin ta taho.. A ranar aka bige ummy a mota ta rasu a hanyar ta dawowa daga gidan ku"
Kofofin kunnuwan Dr bintu suka jiyo mata kalaman muryar Nawraah data karashe zancen tana sake nanatawa da,
"Ba kece Dr bintu ba inda ummy ke miiki aikin abinci da rana. A ranar kikace taje da yammaci?"
Nusaiba ta juya ta dubeta tana kallonta da Karin bayani. Bappah Auwalu ya dan zunguri kafar bappah Junaid dake kusa da Nawraah, daya kishingida kansa Yana kallon sama. Baki daya tunda ummyn ta rasu ya dawo tamkar ba shi ba ya zama shiru shiru baya magana gaba daya sai ta kama. .
"Nawraah... Menene haka?" Bappah junaid yace da ita yana kallon ta
Dr. Bintu gabanta ya tsananta bugawa tayi hanzarin seseta kanta. Bappah Auwalu yace,
"Nawrah ya Isa. Ai da yardar Allah Hindu yar aljanna ce. Lokacinta ne yayi. Kuma wannan koma wanene kowacece da sukayi aika aiken nan sai dai muce ubangiji Allah ya saka mana ya biya mana hakkin mu a madakata. Allah Kuma ya bayyana mana su tin a duniya. Hajiya kiyi hakuri kinsan yarinta. Nawraah, Tunda akace a titin nan haka ta rasu kinsan tare ranar suka fita. To abun ya tabata sosai ne wallahi" bappah Auwalu ya ce da dr bintu cikin tabbatarwa
Tayi murmushi tana kallon Nawraah tace,
"Nawraah Allah ya gafartawa mahaifiyar ku kinji? Wallahi banida masaaniyar mutuwar ta ma sai da yar uwata kawata hajia qibdiyya uwar dakinta ta farko ta kirani take gayamun dazu. Wallahi sai na kasa zaune na wuce ofishin mai gidan nake sanar masa. Abubuwa sun masa yawa shi Kuma. Shine fa yace na kawo kayan abincin Kafin yazo. Kuma wallahi nima inata Kiran wayar ta a kashe don nayi mamaki ma da hajia qibdiyya tacemun ta samu wayar Hindu nan take sanar mun ai Hindu ta rasu Kuma accident nema muka kiyasata ranar da tazo gidah na ne ai . Wallahi na shiga dimuwa fiyeda yadda baki zai furta. Don kudin aikinta na wannan watan ma wallahi bata karba ba. Yana waje na, Gasu ma nace bari na kawo . Allah ya jikan Hindu ya gafarta mata"
"Ah kin kyauta. Allah ya saka muku da mafificin alkhairin sa .. Amin"
"Allahumma Aameen. Ni zan tafi sai mai gidan na wa yazo inshaa Allahu, Nima zan sake waiwayowa. Allah ya baku hakurin rashin ta"
"Ko ruwa baa kawo miki ba" nusaiba ta fada tana mikewa tsaye itama
Dr bintu tace da ita,
"A koshe nake karki damu. Nagode. To sai anjiman ku"
"Sai anjima, Allah yabada ladan "
Ficewa tayi da sauri nusaiba tabi bayanta tana cewa da ita,
"Angode sosai... Sai da safe."
Dr bintu ta daga mata hannu kawai alamar bye bye, ta shiga bayan mota da sauri driver yaja suka tafi. Ta saka hannunta akan kirjinta saboda yadda yake mata duka.
Tiryan tiryan maganganun Nawraah suka shiga mata yawo a kwakwalwa, Wannan wace iriyar yarinyar ce ne? Bata mantuwa? To me take tunani kenan! ? Lalle wannan yarinyar sai anyi dagaske akanta kar ta ballo musu ruwa
Duk kuwa da yadda ac din motar ke turarawa hakan bai hana tashin hankalin da Dr bintu ke ciki ba jikewa jagab da ruwan gumi tamkar tayi wanka da kayanta a jike..
Har suka koma gidah bata daina nazari akan maganar da Nawraah tayi ba...
Tirk'ashi!
_INA MASOYAN ZAFAFA BIYAR?_
_KU MARMATSO KUSA...🔊_
_ZAFAFA BIYAR 2024_
_ZAFAFA BIYAR!!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_SHIN YAN UWA KUNA DA LABARIN ZAFAFA BIYAR DINKU SUN SAKE ZUWAR MUKU DA WATA TAFIYAR LITTAFAN SU MASU MATUKAR MA'ANA DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA?_
_YA KE YAR UWA KADA KI BARI A BAKI LABARI... DOMIN DA A BAKI GWARA KI BAYAR...WAI AKACE ZUWA DA KAI YAFU AIKE_
_GA SUNAYEN LITTATTAFAN WANNAN TAFIYAR... CIKE SUKE DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA KI KOYA KUMA KI GYARA DA KAN KI..CIKI HARDA ZALLAR KAUNA TACACCIYA MARAR GAURAYE_
_________
_1_
*_AMEENATUH_*🧕💖: _MAMUH GEE_
_2_
*_TSUTSAR NAMA (ITAMA NAMA CE)🐛👣_*_:BILYN ABDULL_
_3_
*_GUDUN KADDARA🏃🐾_*:_SAFIYYAH HUGUMA_
_4_
*_KWANKWASON JIMINA(MAI WUYAR SHAFAWA)🦩🦯_*_:NANA HAFSATU (MX)_
_GUDA DAYA:400_
_BIYU:700_
_UKU:900_
_HUDU: 1200_
_BANK NAME:KEYSTONE_
_BANK ACC NO:6019473875_
_ACC NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_
_ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_
__
_IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_
_*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku payment din*_
*09033181070*
*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
_MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR💖💯💖ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKU NE💃_
_K'K'J_
_(M/W/S)_
_✍️:MX_
_30_
:::::::::
Tana zaune akan sallaya tun sallar asubah data tashi bata koma bacci ba, Bacci ya kauracewa idanun ta ..
Kamar ko da yaushe tana karanta wasu surori na daga cikin alqur'ani ta ciki harda su suratul Kauthar da Mulk ta roki Allah ladan ya kai wa mahaifiyar su ummy da sauran musulmai baki daya da suka rigamu da gidan gaskia ..