Sashe 20
Kwankwason Jimina Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
“Ban jima can ainun ba dai. Eh haka başarıya tace mun da nazo ta bude mun kofa. Har na dubi akwatinan ma nace Allah sarki Hajia tafiyar ta tabbata kenan?”
“Wallahi kuwa Hindu. Tafiya ta tabbata inshaa Allah. Sai gobe da daddare ne amma jirgin mu zamu tashi yanzun dai nace akai akwatinan booth na mota kar mu wasu abubuwan manta”
“Hakane kam gaskia don tafiya tagaji haka. Toh Allah ya tabbatar da alkhairin sa yasa kuje a sa’a yasa ki sauka a sa’a Amin”
“Aameen Yaa Hayyu yaa Qayyum. Godia nake kwarai Hindu. Dan Allah Idan kin gama aikin ma zan aike ki gidan wata kawata ko ince yar uwata ma don mun zama yan uwa, matar aminin mijina ce. Malam liti zai kai ki please”
“Tohm Hajia bari na kammala. Yanzu”
“Yauwa eh zan baki daya wayata ma sai ki tafi da ita ki dakko samfarin kayan hotunan su. Kaya ne ta kawo zamu zuba a store . To wasu sunyi extras haka double shine zaku daddauka da kuma rubuto jerin samples “
“Toh Hajia amman dai daukar hotan ne dai da duk ma abunda za’a iya miki ta wayar wallahi ban iya ba kasancewar bana rike da babbar waya. Amman Idan ba damuwa sai mu biya na dau matar yayan mijina taşan kan waya Idan kuma Nawraah sun dawo daga makaranta ma sai muje da ita”
“Toh shikenan duk yadda kukai ba damuwa. Ai kuwa yakamata ace kin fara amfani da babbar waya Hindu. Daman wayar ba wani amfani nake da ita ba sosai saboda inada ipad da ita nake amfani. Inshaa Allah Idan kika dawo na kwashe komai na kai sai na bar miki. Ma dinga vedio call Idan na tafi inshaa Allah”
“Nagode Hajia, Nagode Allah ya saka miki da alkhairi Allah ya biya miki dukkanin bukatun ki na duniya da lahira Allah ya saukeki lafiya Allah kuma ya raya miki yaran ki ya iya miki ya daga ki amin.”
“Aameen Yaa rabbi Hindu. Jam’an inshaa Allahu”
“Bari na karasa girkin sai na zo”
“Tohm Hindu. Nima bari na cire rigar nan na saka marar nauyi….”
“Tohm Hajia”
Hajia qibdiyya ta haye sama dakin ta. Ya yinda Malama Hindu ta koma kitchen ta cigaba da girki.
Nan da nan kuwa cikin ikon Allah ta karasa duka girkunan abincinnan data yi na Junior da Hayfa da kuma Anees.
Ta jere musu kulolin abincin akan dinning ta dakko plates da serving spoons da fork da komai dai ta jera musu kowanne sannan ta shiga dakin hutawar su tayi wanka hade da dauro alwala ta mayar da kayanta. Sannan ta hau kan sallaya jin ana kiraya kirayen sallar azuhr ta yi sallah hadi da addu’oin ta..
Sannan ta mike ta gyara zaman hijabin ta ta fita... Ta nemi gefen carpet ta zauna tana jiran sakkowar hajia qibdiyya.
Bata jima sosai ba da zama hajiya qibdiyya ta sakko daga saman sanye cikin kaya marar nauyi.
"Hindu har kin kammala?"
"Na gama hajiya. Ya jikin?"
"Alhamdulillah Hindu"
"Zaa karbi sakon yanzu ne?"
"Eh, Amma kinci abinci ne? Kici abinci tukun ko?"
"A koshe nake hajia"
"Wane irin a koshe. Ki ce dai idan kika dawo zaki ci banason musu Hindu"
"Tohm hajia inshaa Allahu... Nagode Allah ya saka da alkhairi "
"Ba godia a tsakanin mu Hindu. Yauwa ga wayar na cire password"
"Tohm" ta saka hannu biyu ta karbi wayar tana riketa da kyau
"Wayar ki ce fa atoh ki kalleta da kyau"
Malama Hindu tayi murmushi tana jujjuya wayar a hannun ta. Hadaddiyar waya kallo daya zakai mata kasan me kyau ce da tsada kuma.. Samsung ce latest design.
"Nagode sosai hajia. Allah ya biya miki dukkanin bukatin Ki. Yadda kike faranta mana Allah ubangiji ya faranta Miki. Ya sauke ki lafiya Amin"
"Aameen Yaa Rabbi Hindu"
'B'it pi'pi' pit B'it' Malam Liti ya nata danna horn ta motar.
Malama Hindu ta fita da sauri tana rufe kofar parlorn ta shiga motar da sauri malam Liti yaja suka futa daga gidan,
"Mu biya ta gidah zamu dau Nawraah da zata dakko hotunan sakon da hajia ta ce"
"Okay tohm"
Naduka zone ya nufa da motar tasu. har kofar gidan su malama Hindu ya sauke ta.
Ta shiga da sauri tana kiran Nawraah. Nawraah da bata jima da dawowa daga makaranta ba tana zaune a parlorn su tana karanta wani littafi na 'computer science'
"Naam ummy"
"Ina Amnah?"
"Sun fita da Hamma"
"Okay! Maza shirya ki mun rakiya zaki dakko wa hajia qibdiyya wasu hotuna. Da wayar nan rike ta ma tace ba password."
Nawraah ta karbi wayar tana zura hijabi,
"Tohm ummy "
A tare suka fito daga cikin gidah sukayi kicibus da Nusaiba tana tafe tana yamutsa da wayarta a hannu. Suka tsaya suna gaysawa tana daga wayar hannun ta ummy dai tayi murmushi kawai...
"Fita zakuyi a motar can?" Nusaiba ta tambaye su tana kallo motar da malam Liti ke tukawa hadaddiya sai sheki takeyi.
"Eh futa zamuyi "
"Ungo Nawraah dan dauke ni anan wajen motar haka ki tabbatar ta fito"
Nusaiba ta karasa fada tana gyara tsayuwar ta ajikin motar.
Nawraah ta karbi wayar ta yiyyi mata hotunan. Ta mika mata. Nusaiba ta karba tana duba hotunan tana murmushi.
Suka bude motar suka shiga ciki ita Kuma ta koma cikin gidah tana sake zooming hotunan tana murmushi musanman da motar ta dache da ita kamar ta ta..
Ta daga Kai ta dubi gidan su ranta ya sosu sam bata kaunar zaman ta agidan dan tafi son gidan nasu kudi inama ace ita mayar mai kudi ce, ta fantama inda take so acikin shiga ta alfarma da hawa manyan luntsuma luntsuman motoci da masu aiki suna take mata gaba da bayan ta...
"Nusaiba Ina kokon?" Ta jiyo muryar Auwalu ta doki dodon kunnen ta
.
Ta yamutsa fuska tamkar yana ganin ta cike da kufulewa tace,
"Dan Allah ni kakka ishe ni. Koko! Koko! Koko sai kace a karkara" ta tabe baki ta shiga cikin gidan...
:::::
Babu nisa ainun suka karasa unguwar da gidan aminiyar ta hajia qibdiyya. Dankareren sign board ne an rubuta da manyan baki...
*ALHAJI SAMBASO AVENUE*
_INA MASOYAN ZAFAFA BIYAR?_
_KU MARMATSO KUSA...🔊_
_ZAFAFA BIYAR 2024_
_ZAFAFA BIYAR!!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_SHIN YAN UWA KUNA DA LABARIN ZAFAFA BIYAR DINKU SUN SAKE ZUWAR MUKU DA WATA TAFIYAR LITTAFAN SU MASU MATUKAR MA'ANA DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA?_
_YA KE YAR UWA KADA KI BARI A BAKI LABARI... DOMIN DA A BAKI GWARA KI BAYAR...WAI AKACE ZUWA DA KAI YAFU AIKE_
_GA SUNAYEN LITTATTAFAN WANNAN TAFIYAR... CIKE SUKE DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA KI KOYA KUMA KI GYARA DA KAN KI..CIKI HARDA ZALLAR KAUNA TACACCIYA MARAR GAURAYE_
_________
_1_
*_AMEENATUH_*🧕💖: _MAMUH GEE_
_2_
*_TSUTSAR NAMA (ITAMA NAMA CE)🐛👣_*_:BILYN ABDULL_
_3_
*_GUDUN KADDARA🏃🐾_*:_SAFIYYAH HUGUMA_
_4_
*_KWANKWASON JIMINA(MAI WUYAR SHAFAWA)🦩🦯_*_:NANA HAFSATU (MX)_
_GUDA DAYA:400_
_BIYU:700_
_UKU:900_
_HUDU: 1200_
_BANK NAME:KEYSTONE_
_BANK ACC NO:6019473875_
_ACC NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_
_ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_
__
_IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_
_*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku payment din*_
*09033181070*
*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
_MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR💖💯💖ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKU NE💃_
[2/28, 2:22 AM] Hafsaat🧕: _K'K'J_
_(M/W/S)_
_✍️:MX_
_24_
:::::::::
*ALHAJI SAMBASO AVENUE*
*Wani * tafkeken gidah suka nufi gate din sa.. Manyan masu gadi majiya karfi a mummurde su biyu ne suka taso sukayi kan motar da malam Liti ke tukawa ganin ya tunkari gate din..
Ja yayi ya tsaya da motar. Masu gadin suka leka suka saka ya bude har booth dinsa tukun sannan dayan ya janyo wata aba kamar rediyo baka ya koma gefe Yana magana. Can ya dagawa dayan me gadin hannu ya koma ya zauna
"Ku shiga" Ya fadawa malam Liti Yana rufe masa murfin booth.
Malam Liti yaja motar Yana zakin siririn tsaki yace,
"Na tsami zuwa gidan nan yadda kikasan gidan gwamna wallahi tsare tsaren su yayi yawa. Sun san nafi shekara nawa ko muzo da hajia ko ta aiko ni ni kadai amman masu gadin nan sai sun tsayar dani..."
"Kayi hakuri. Inaga yanayin aikin nasu ne yazo da tsauri haka" malama Hindu tace da shi
"Allah ya kyauta kawai. Abun nasu ne yayi yawa kam"
"Ayyah"
Ita dai nawrah na zaune tana raba idanu. Ta saba ganin hadaddun gidaje a dramas da labari idan ana basu. Amman bata taba ganin gidah me kyawun wannan ba..
"Allahumma arzuqniy" ta fada tana sake duban gidan alokacin da suka shiga harabar gidan da mota
Malam Liti ya nemi wajen parking ya faka motar. malama . Hindu suka fita da ga ciki ta riko hannun Nawraah dake kalle kallen gidan.
Murmushi malama Hindu tayi tace,
"Ai gidan hajia qibdiyya yafu wannan kyau fa? Su gate dinsu da kansa ma yake budewa Nawraah"
"Mashaa Allahu sunji dadin su"
"Mashaa Allah! Kuma Allah ya Kai ku inda zakuje ku huta sa kwanciyar hankali Amin"
"Toh Aaameen.. Amma ummy samun irin wannan gidan kan nasan ko a mafarki"
"Yi sauri kitchen astagfirullah. Waye me azurtawa?"
"Astagfirullah Allah ne"
"Waye me talautawa?
"Allah ne"
"Waye me bayarwa"
"Allah ne"
"Waye mai rayawa"
"Allah ne"
"Waye me kashewa? Ya bayar asan da yaso ya hana asanda yaso"
"Allah ne"
"To ki yi maza ki roki gafarar Allah mumini baya yanke rai ga rahamar ubangijin sa. Allahn daya basu bai manta da mu ba kina ji na?"
"Astagfirullah... Eh Ina jin ki ummy "
“Wallahi kuwa Hindu. Tafiya ta tabbata inshaa Allah. Sai gobe da daddare ne amma jirgin mu zamu tashi yanzun dai nace akai akwatinan booth na mota kar mu wasu abubuwan manta”
“Hakane kam gaskia don tafiya tagaji haka. Toh Allah ya tabbatar da alkhairin sa yasa kuje a sa’a yasa ki sauka a sa’a Amin”
“Aameen Yaa Hayyu yaa Qayyum. Godia nake kwarai Hindu. Dan Allah Idan kin gama aikin ma zan aike ki gidan wata kawata ko ince yar uwata ma don mun zama yan uwa, matar aminin mijina ce. Malam liti zai kai ki please”
“Tohm Hajia bari na kammala. Yanzu”
“Yauwa eh zan baki daya wayata ma sai ki tafi da ita ki dakko samfarin kayan hotunan su. Kaya ne ta kawo zamu zuba a store . To wasu sunyi extras haka double shine zaku daddauka da kuma rubuto jerin samples “
“Toh Hajia amman dai daukar hotan ne dai da duk ma abunda za’a iya miki ta wayar wallahi ban iya ba kasancewar bana rike da babbar waya. Amman Idan ba damuwa sai mu biya na dau matar yayan mijina taşan kan waya Idan kuma Nawraah sun dawo daga makaranta ma sai muje da ita”
“Toh shikenan duk yadda kukai ba damuwa. Ai kuwa yakamata ace kin fara amfani da babbar waya Hindu. Daman wayar ba wani amfani nake da ita ba sosai saboda inada ipad da ita nake amfani. Inshaa Allah Idan kika dawo na kwashe komai na kai sai na bar miki. Ma dinga vedio call Idan na tafi inshaa Allah”
“Nagode Hajia, Nagode Allah ya saka miki da alkhairi Allah ya biya miki dukkanin bukatun ki na duniya da lahira Allah ya saukeki lafiya Allah kuma ya raya miki yaran ki ya iya miki ya daga ki amin.”
“Aameen Yaa rabbi Hindu. Jam’an inshaa Allahu”
“Bari na karasa girkin sai na zo”
“Tohm Hindu. Nima bari na cire rigar nan na saka marar nauyi….”
“Tohm Hajia”
Hajia qibdiyya ta haye sama dakin ta. Ya yinda Malama Hindu ta koma kitchen ta cigaba da girki.
Nan da nan kuwa cikin ikon Allah ta karasa duka girkunan abincinnan data yi na Junior da Hayfa da kuma Anees.
Ta jere musu kulolin abincin akan dinning ta dakko plates da serving spoons da fork da komai dai ta jera musu kowanne sannan ta shiga dakin hutawar su tayi wanka hade da dauro alwala ta mayar da kayanta. Sannan ta hau kan sallaya jin ana kiraya kirayen sallar azuhr ta yi sallah hadi da addu’oin ta..
Sannan ta mike ta gyara zaman hijabin ta ta fita... Ta nemi gefen carpet ta zauna tana jiran sakkowar hajia qibdiyya.
Bata jima sosai ba da zama hajiya qibdiyya ta sakko daga saman sanye cikin kaya marar nauyi.
"Hindu har kin kammala?"
"Na gama hajiya. Ya jikin?"
"Alhamdulillah Hindu"
"Zaa karbi sakon yanzu ne?"
"Eh, Amma kinci abinci ne? Kici abinci tukun ko?"
"A koshe nake hajia"
"Wane irin a koshe. Ki ce dai idan kika dawo zaki ci banason musu Hindu"
"Tohm hajia inshaa Allahu... Nagode Allah ya saka da alkhairi "
"Ba godia a tsakanin mu Hindu. Yauwa ga wayar na cire password"
"Tohm" ta saka hannu biyu ta karbi wayar tana riketa da kyau
"Wayar ki ce fa atoh ki kalleta da kyau"
Malama Hindu tayi murmushi tana jujjuya wayar a hannun ta. Hadaddiyar waya kallo daya zakai mata kasan me kyau ce da tsada kuma.. Samsung ce latest design.
"Nagode sosai hajia. Allah ya biya miki dukkanin bukatin Ki. Yadda kike faranta mana Allah ubangiji ya faranta Miki. Ya sauke ki lafiya Amin"
"Aameen Yaa Rabbi Hindu"
'B'it pi'pi' pit B'it' Malam Liti ya nata danna horn ta motar.
Malama Hindu ta fita da sauri tana rufe kofar parlorn ta shiga motar da sauri malam Liti yaja suka futa daga gidan,
"Mu biya ta gidah zamu dau Nawraah da zata dakko hotunan sakon da hajia ta ce"
"Okay tohm"
Naduka zone ya nufa da motar tasu. har kofar gidan su malama Hindu ya sauke ta.
Ta shiga da sauri tana kiran Nawraah. Nawraah da bata jima da dawowa daga makaranta ba tana zaune a parlorn su tana karanta wani littafi na 'computer science'
"Naam ummy"
"Ina Amnah?"
"Sun fita da Hamma"
"Okay! Maza shirya ki mun rakiya zaki dakko wa hajia qibdiyya wasu hotuna. Da wayar nan rike ta ma tace ba password."
Nawraah ta karbi wayar tana zura hijabi,
"Tohm ummy "
A tare suka fito daga cikin gidah sukayi kicibus da Nusaiba tana tafe tana yamutsa da wayarta a hannu. Suka tsaya suna gaysawa tana daga wayar hannun ta ummy dai tayi murmushi kawai...
"Fita zakuyi a motar can?" Nusaiba ta tambaye su tana kallo motar da malam Liti ke tukawa hadaddiya sai sheki takeyi.
"Eh futa zamuyi "
"Ungo Nawraah dan dauke ni anan wajen motar haka ki tabbatar ta fito"
Nusaiba ta karasa fada tana gyara tsayuwar ta ajikin motar.
Nawraah ta karbi wayar ta yiyyi mata hotunan. Ta mika mata. Nusaiba ta karba tana duba hotunan tana murmushi.
Suka bude motar suka shiga ciki ita Kuma ta koma cikin gidah tana sake zooming hotunan tana murmushi musanman da motar ta dache da ita kamar ta ta..
Ta daga Kai ta dubi gidan su ranta ya sosu sam bata kaunar zaman ta agidan dan tafi son gidan nasu kudi inama ace ita mayar mai kudi ce, ta fantama inda take so acikin shiga ta alfarma da hawa manyan luntsuma luntsuman motoci da masu aiki suna take mata gaba da bayan ta...
"Nusaiba Ina kokon?" Ta jiyo muryar Auwalu ta doki dodon kunnen ta
.
Ta yamutsa fuska tamkar yana ganin ta cike da kufulewa tace,
"Dan Allah ni kakka ishe ni. Koko! Koko! Koko sai kace a karkara" ta tabe baki ta shiga cikin gidan...
:::::
Babu nisa ainun suka karasa unguwar da gidan aminiyar ta hajia qibdiyya. Dankareren sign board ne an rubuta da manyan baki...
*ALHAJI SAMBASO AVENUE*
_INA MASOYAN ZAFAFA BIYAR?_
_KU MARMATSO KUSA...🔊_
_ZAFAFA BIYAR 2024_
_ZAFAFA BIYAR!!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_SHIN YAN UWA KUNA DA LABARIN ZAFAFA BIYAR DINKU SUN SAKE ZUWAR MUKU DA WATA TAFIYAR LITTAFAN SU MASU MATUKAR MA'ANA DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA?_
_YA KE YAR UWA KADA KI BARI A BAKI LABARI... DOMIN DA A BAKI GWARA KI BAYAR...WAI AKACE ZUWA DA KAI YAFU AIKE_
_GA SUNAYEN LITTATTAFAN WANNAN TAFIYAR... CIKE SUKE DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA KI KOYA KUMA KI GYARA DA KAN KI..CIKI HARDA ZALLAR KAUNA TACACCIYA MARAR GAURAYE_
_________
_1_
*_AMEENATUH_*🧕💖: _MAMUH GEE_
_2_
*_TSUTSAR NAMA (ITAMA NAMA CE)🐛👣_*_:BILYN ABDULL_
_3_
*_GUDUN KADDARA🏃🐾_*:_SAFIYYAH HUGUMA_
_4_
*_KWANKWASON JIMINA(MAI WUYAR SHAFAWA)🦩🦯_*_:NANA HAFSATU (MX)_
_GUDA DAYA:400_
_BIYU:700_
_UKU:900_
_HUDU: 1200_
_BANK NAME:KEYSTONE_
_BANK ACC NO:6019473875_
_ACC NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_
_ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_
__
_IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_
_*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku payment din*_
*09033181070*
*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
_MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR💖💯💖ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKU NE💃_
[2/28, 2:22 AM] Hafsaat🧕: _K'K'J_
_(M/W/S)_
_✍️:MX_
_24_
:::::::::
*ALHAJI SAMBASO AVENUE*
*Wani * tafkeken gidah suka nufi gate din sa.. Manyan masu gadi majiya karfi a mummurde su biyu ne suka taso sukayi kan motar da malam Liti ke tukawa ganin ya tunkari gate din..
Ja yayi ya tsaya da motar. Masu gadin suka leka suka saka ya bude har booth dinsa tukun sannan dayan ya janyo wata aba kamar rediyo baka ya koma gefe Yana magana. Can ya dagawa dayan me gadin hannu ya koma ya zauna
"Ku shiga" Ya fadawa malam Liti Yana rufe masa murfin booth.
Malam Liti yaja motar Yana zakin siririn tsaki yace,
"Na tsami zuwa gidan nan yadda kikasan gidan gwamna wallahi tsare tsaren su yayi yawa. Sun san nafi shekara nawa ko muzo da hajia ko ta aiko ni ni kadai amman masu gadin nan sai sun tsayar dani..."
"Kayi hakuri. Inaga yanayin aikin nasu ne yazo da tsauri haka" malama Hindu tace da shi
"Allah ya kyauta kawai. Abun nasu ne yayi yawa kam"
"Ayyah"
Ita dai nawrah na zaune tana raba idanu. Ta saba ganin hadaddun gidaje a dramas da labari idan ana basu. Amman bata taba ganin gidah me kyawun wannan ba..
"Allahumma arzuqniy" ta fada tana sake duban gidan alokacin da suka shiga harabar gidan da mota
Malam Liti ya nemi wajen parking ya faka motar. malama . Hindu suka fita da ga ciki ta riko hannun Nawraah dake kalle kallen gidan.
Murmushi malama Hindu tayi tace,
"Ai gidan hajia qibdiyya yafu wannan kyau fa? Su gate dinsu da kansa ma yake budewa Nawraah"
"Mashaa Allahu sunji dadin su"
"Mashaa Allah! Kuma Allah ya Kai ku inda zakuje ku huta sa kwanciyar hankali Amin"
"Toh Aaameen.. Amma ummy samun irin wannan gidan kan nasan ko a mafarki"
"Yi sauri kitchen astagfirullah. Waye me azurtawa?"
"Astagfirullah Allah ne"
"Waye me talautawa?
"Allah ne"
"Waye me bayarwa"
"Allah ne"
"Waye mai rayawa"
"Allah ne"
"Waye me kashewa? Ya bayar asan da yaso ya hana asanda yaso"
"Allah ne"
"To ki yi maza ki roki gafarar Allah mumini baya yanke rai ga rahamar ubangijin sa. Allahn daya basu bai manta da mu ba kina ji na?"
"Astagfirullah... Eh Ina jin ki ummy "