Sashe 19
Kwankwason Jimina Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
*Tana* kaame akan kujera ta harde kafafu tana kuma karkada su atare. Kanta a sama. Yayinda hannuwanta ke dunkule daya cikin daya. Kana kallon ta kasan tunani ne takeyi da alama kuma tayi nisa ainun a abunda takewa tunanin..
"Salamu alaikum..." Ya sake yin wata sallamar a karo na uku..
Girgiza kai yayi ya karasa shiga ciki ya daki hannun kujerar da take Kai. Ta girgiza da sauri cike da firgice. Ganin shine yasa ta ja dogon tsaki tana wulkita masa harara,
"Meye haka dan Allah?"
"Bansani ba. Sau nawa Ina sallama kinyi kunnen uwar shegu? Sai kache ba musulma ba wai ke ba zaki wa kanki fada ba ko Nusaiba?"
"Ah menayi? Ko kuwa Kai baka tunani? Akwai dan Adam din da baya tunani ne balle ni dake cikin matsatsi da kuncin rayuwa. A wannan tsurkun gidan mai cike da ban haushi? Har a tambaye ni tunanin me nakeyi? "
Dogon tsaki yaja yana girgiza kai ya dubeta cike da takaici yace,
"Zakaran ka dai rakumin ka Nusaiba. Ki dai na Kai kan ki inda Allah be Kai ki ba fa.."
"To kaji ka. Astagfirullah irinku ne masu janyowa mutum masifa yana zaman zamansa. Yanzun wani abun sab'on nache? Yo ai zama da Kai shine babban tashin hankali idan ba kasani ba yau ka sani"
Murmushi yayi Wanda yafi kuka ciwo Yana karkada hannu yace,
"Tun safe nake neman Abu daya.. tun safe ko karyawa banyi ba na futa nema. Tun safe ko iyali na bansaka su a Ido ba na futa garari nema, Amman kice mun haka Nusaiba? Wai ni yaushe Zaki hakalii ne? Kullum girma kike amman tamkar kina cin kasa"
Mikewa tayi ta saki guda hadi da daga hannu sama ta nana a cinyarta tace,
"Auwalu kenan.. inbanda matsalar gida data fara bada matsala idan baa gyaraba damuna zatai gyara shine kake tunanin tun safe ka fita nema? to namiji ai da nema aka san shi ba zama agidaah ba kamar mace. Mace ce akasanta agidah. Dole ne namiji ya fita ya nemo ya bata. Duk mazan kwarai haka suke idan ka tsame kan ka. Har ni zaka cewa yaushe zanyi hankali Auwalu? Ai babu mai hankali da zata zauna da Kai wallahi kaji rantsuwar Allah. Duk nace mai hankali ishasshe data san mutinci da daraja ta ya mace wallahi ba zata zauna dakai a matsayin matar ka ba. Domin kuwa ta gama tabewa. "
Mtsceww, Tsceww, Mtw... Ya saki tsaki har Kaso uku a jere. Ya dubeta cike da tsananin bacin rai yace,
"Duba kiga ni... Kaf birnn nan kadan ne inda ban zagaya ba Ina neman rance na kudi da zanyi wannan gyaran na rasa. Har sauran yan uwa na Kira a waya kowannen ya bani uzurin sa kan babu. Wanda dai banason gayawa din saboda kowane hali yake zaije ya nemo wallahi kafin nace ya samomin ma don munyi maganar gyaran amman bance inaso ya nemo mun ba wallahi sai gashi yazo da kansa dauke da kudin ya kawo mun fiye da adadin yadda nake bukatar ma. A duniya idan ban godewa junaidu ba wa zan godewa! Kaf Yan uwana babu Wanda keda zuciyar Yan uwantaka da dinbin zumunci irin junaidu.." ya karasa fada yana mai zama akan kujera hadi da dafe kansa da hannuwan sa biyu ya tallabe.
Leka ledar tayi idanuwanta suka sauka akan farare kal bugun Abuja .. Ta silale ta zauna a kusa da shi hadi da saka hannu ta janyo ledar sosai ta buda ta hango bandir din dubu dubu mash tarin yawa.
Jikinta har rawa yake ta dau bandir daya tana gwalalo idanun . Bappah Auwalu ya wafce kudin ya rike ledar a hannun sa yana kallon ta
Nusaiba akwai makirci nan da nan ta kwabe fuska ta rausayar da Kai tana jan kasan jelar gashin ta tace,
"Naga ranka ya baci akan maganganun dana fada . Kayi hakuri kuskuren harshe ne... Bazan sake ba"
Bappah Auwalu yayi murmushi kawai ya gano ta sarai. Amman saboda tsabar sonta ya rufe masa idanu kawai ya girgiza kai,
"Allah yása mu dace Amin"
"Aamin..yanzu yaushe zaai gyaran gidan"
"Ko gobe ma inshaa Allahu.."
"Auwal......" Ta Kira sunan sa irin yadda take Kiran sa tun suna saurayi da budurwa.
Yana jin sanda ta kira shi ya sake murmushi kawai, don Sam bata Kiran sa da haka sai idan ya samu kudi tanason ya bata wani abun. Don rabon data kira shi haka tsakani da Allah tun suna saurayi da budurwa da Kuma farkon satinnai na auren su
"Auwal magana nake maka"
"Auwalu nake Nusaiba "
"Nusaiba gatsal? Kai ma kadan saya mana... Nusyn Auwal... Ko ka manta wakar tamu ne da muna saurayi da yammata?"
Mikewa yayi zai tashi ta mike itama tana riko hannun sa
"Ka tsaya kaci abinci mana Ina zaka?"
"Wanka zanyi Nusaiba. Ki kyale ni"
"Aa bari adan kashe sanyin ruwan yanzu. Sai kayi kaci abinci kaji. Zauna mana"
Komawa yayi ya zauna Yana grigiza Kai. Nusaiba akwai ta da salo kala kala duk yadda yask yaki biye mata hakan yaci tura.
Don bayan da ta dafa ruwan yayi wanka. Ta zuba masa abinci yaci. Haka ta dinga jansa da hira har yaran su da ta aika siyo gawayi suka dawo. Su kansu Layla sunyi mamakin ganin iyayen nasu zaune suna hira.
Nan suka zauna suma anatayi da su. Yake gaya masu ya samu kudin da zaa gyara musu gidan sunata murna.
Har lokacin kwanciya bacci yayi Layla ta nufi daki ta kwanta. Nusaiba ta tasa bappah Auwalu suka tafi daki. Yayinda Ahmad ya dakko katifar sa ya saka a parlor ya makala net ya kwanta...
Duk yadda bappah Auwalu yaso zillewa haka ya hakura ya bada kai bori ya hau. Dole sai da Nusaiba tasaka ya saya mata waya da ake latsa ta wato torch screen ta yan gayu.
Sai wani yauki take tana rike da wayar duk inda zata.. Yan layin nasu kowa ya sheda tayi wayar masu kudi
Har gidan bappah Junaid ta shiga tanata fiili da wayar a hannunta. Lamarin ma daria ya bawa Malama Hindu. Don sarai tasan da kudin da aka bawa bappah Auwalu ne zata tursasa shi tasa ya saya mata wayar adole...
============
Toh haka rayuwar ta cigaba da kasancewa. Kowanne bangare ana samun cigaba musanman gidan bappah Junaid.
Su Nawrah sunyi sauka mashaa Allah. A Kuma shekarar ne su Bappah sani zuka ziyar ce su
Inda bappah sanin ya Kira meeting duka Yan uwan suka taru. Akayi magana kan matsayar karatun yara matan na boko.
Lalle burin Nawraah ya cika duk kuwa da makaranta ce ta gwamnati zaa saka su tayi murna kwarai matuka don har hawayen farin ciki tayi.
Dakyar aka shawo kan bappah Junaid daya ki amincewa kan wasiyyar yafendo ce yara mata kar suyi boko. Nan yan uwan nasa suka wayar masa dakan ba haka tace ba. Tace dai ga yaran nan kar dai amatsa Idan Kuma rayuwa ta sauya to sai abita da yadda tazo akuma yi addua...
Don a rayuwar da suka samu kansu Idan Yara matan basuyi bokon ba Koda kadanne to akwai natsaloli da zasu fuskanta masu tarin yawa musamman da yanzun sabuwar rayuwa ce suke ginata wadda suka shiga ta zama a birnin Naduka garin yan boko da wayewar kai....
Lamarin ya cigaba da tafiya yadda ya kamata Alhamdulillah lalle Allah qadirun ne ala manyashau.
Su Nawraah an fara zama yammata yanzu sosai cikar budirc ta fara bayyana atattar da su. Wani irin musulmin kyau ne ke kara haskakata.
Wanda wani lokacin saboda tsabar maza samari dake cewa ana sallama da ita gata da kananun shekaru hakan yàsa ummyn ke cewa ta dinga saka niqab idan zata futa.
Unguwa ma sai aka dena zuwa da ita ba kowacce ba. Don hajia qibdiyya ma tayi tayi taga yaran, ummy tace zasu zo mata In shaa Allahu nan da wani lokacin idan komai ya dai dai ta...
_INA MASOYAN ZAFAFA BIYAR?_
_KU MARMATSO KUSA...🔊_
_ZAFAFA BIYAR 2024_
_ZAFAFA BIYAR!!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_SHIN YAN UWA KUNA DA LABARIN ZAFAFA BIYAR DINKU SUN SAKE ZUWAR MUKU DA WATA TAFIYAR LITTAFAN SU MASU MATUKAR MA'ANA DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA?_
_YA KE YAR UWA KADA KI BARI A BAKI LABARI... DOMIN DA A BAKI GWARA KI BAYAR...WAI AKACE ZUWA DA KAI YAFU AIKE_
_GA SUNAYEN LITTATTAFAN WANNAN TAFIYAR... CIKE SUKE DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA KI KOYA KUMA KI GYARA DA KAN KI..CIKI HARDA ZALLAR KAUNA TACACCIYA MARAR GAURAYE_
_________
_1_
*_AMEENATUH_*🧕💖: _MAMUH GEE_
_2_
*_TSUTSAR NAMA (ITAMA NAMA CE)🐛👣_*_:BILYN ABDULL_
_3_
*_GUDUN KADDARA🏃🐾_*:_SAFIYYAH HUGUMA_
_4_
*_KWANKWASON JIMINA(MAI WUYAR SHAFAWA)🦩🦯_*_:NANA HAFSATU (MX)_
_GUDA DAYA:400_
_BIYU:700_
_UKU:900_
_HUDU: 1200_
_BANK NAME:KEYSTONE_
_BANK ACC NO:6019473875_
_ACC NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_
_ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_
__
_IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_
_*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku payment din*_
*09033181070*
*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
_MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR💖💯💖ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKU NE💃_
[2/27, 11:26 AM] Hafsaat🧕: _K'K'J_
_(M/W/S)_
_✍️:MX_
_23_
_DR. ABUBAKHR DOLLARS DWELLING:_
Bakın ta dauke da sallama ta shiga cikin gidan bayan Malam Liti direba ya sauke tah.
Ja tayi ta tsaya alokacin da basariya ta bude mata kofar parlorn ta shiga, Sakamakon manyan akwatinan data gani a parlorn an ajiye su.
“Hajiyan na sama ne?” Malama Hindu ta tambayi başarıya mai aiki
“Tana bangaren baba yanzu zata dawo amma ai tafiya zasu yi ma.”
“Ah tafiyar ta tabbata kenan? Mashaa Allah Allah yasa aje a sa’a. Kafin ta dawo bari na rage wani abun” kitchen ta shiga ta zare hijabin ta ta rataye shi a maratayi, ta dauki rigar girki ta zura ajikin ta.
Nan da nan ta shiga hada girkin su Hayfa, kasancewar yanzu ta gane kowannen su abincin da yafu so dan haka Kowanne tana dafa masa daga cikin cimar sa iyakar bakin kokarin ta. Kuma yaran suna yabawa sosai suna jin dadin girkin ta..
Tana çıkın aikin ne Hajia qibdiyya ta dawo sashen nata bakin ta dauke da sallama.
Malama Hindu ta fito daga kitchen tana goge hannunta da tissue kafin ta jefar acikin dustbin ta tsugunna tana gayshe da ita.
“Da Allah tashi Hindu. Nace ki dai na tsugunnawar nan Allah. Yaushe kikazo? Ina wajen baban su ne.”
"Salamu alaikum..." Ya sake yin wata sallamar a karo na uku..
Girgiza kai yayi ya karasa shiga ciki ya daki hannun kujerar da take Kai. Ta girgiza da sauri cike da firgice. Ganin shine yasa ta ja dogon tsaki tana wulkita masa harara,
"Meye haka dan Allah?"
"Bansani ba. Sau nawa Ina sallama kinyi kunnen uwar shegu? Sai kache ba musulma ba wai ke ba zaki wa kanki fada ba ko Nusaiba?"
"Ah menayi? Ko kuwa Kai baka tunani? Akwai dan Adam din da baya tunani ne balle ni dake cikin matsatsi da kuncin rayuwa. A wannan tsurkun gidan mai cike da ban haushi? Har a tambaye ni tunanin me nakeyi? "
Dogon tsaki yaja yana girgiza kai ya dubeta cike da takaici yace,
"Zakaran ka dai rakumin ka Nusaiba. Ki dai na Kai kan ki inda Allah be Kai ki ba fa.."
"To kaji ka. Astagfirullah irinku ne masu janyowa mutum masifa yana zaman zamansa. Yanzun wani abun sab'on nache? Yo ai zama da Kai shine babban tashin hankali idan ba kasani ba yau ka sani"
Murmushi yayi Wanda yafi kuka ciwo Yana karkada hannu yace,
"Tun safe nake neman Abu daya.. tun safe ko karyawa banyi ba na futa nema. Tun safe ko iyali na bansaka su a Ido ba na futa garari nema, Amman kice mun haka Nusaiba? Wai ni yaushe Zaki hakalii ne? Kullum girma kike amman tamkar kina cin kasa"
Mikewa tayi ta saki guda hadi da daga hannu sama ta nana a cinyarta tace,
"Auwalu kenan.. inbanda matsalar gida data fara bada matsala idan baa gyaraba damuna zatai gyara shine kake tunanin tun safe ka fita nema? to namiji ai da nema aka san shi ba zama agidaah ba kamar mace. Mace ce akasanta agidah. Dole ne namiji ya fita ya nemo ya bata. Duk mazan kwarai haka suke idan ka tsame kan ka. Har ni zaka cewa yaushe zanyi hankali Auwalu? Ai babu mai hankali da zata zauna da Kai wallahi kaji rantsuwar Allah. Duk nace mai hankali ishasshe data san mutinci da daraja ta ya mace wallahi ba zata zauna dakai a matsayin matar ka ba. Domin kuwa ta gama tabewa. "
Mtsceww, Tsceww, Mtw... Ya saki tsaki har Kaso uku a jere. Ya dubeta cike da tsananin bacin rai yace,
"Duba kiga ni... Kaf birnn nan kadan ne inda ban zagaya ba Ina neman rance na kudi da zanyi wannan gyaran na rasa. Har sauran yan uwa na Kira a waya kowannen ya bani uzurin sa kan babu. Wanda dai banason gayawa din saboda kowane hali yake zaije ya nemo wallahi kafin nace ya samomin ma don munyi maganar gyaran amman bance inaso ya nemo mun ba wallahi sai gashi yazo da kansa dauke da kudin ya kawo mun fiye da adadin yadda nake bukatar ma. A duniya idan ban godewa junaidu ba wa zan godewa! Kaf Yan uwana babu Wanda keda zuciyar Yan uwantaka da dinbin zumunci irin junaidu.." ya karasa fada yana mai zama akan kujera hadi da dafe kansa da hannuwan sa biyu ya tallabe.
Leka ledar tayi idanuwanta suka sauka akan farare kal bugun Abuja .. Ta silale ta zauna a kusa da shi hadi da saka hannu ta janyo ledar sosai ta buda ta hango bandir din dubu dubu mash tarin yawa.
Jikinta har rawa yake ta dau bandir daya tana gwalalo idanun . Bappah Auwalu ya wafce kudin ya rike ledar a hannun sa yana kallon ta
Nusaiba akwai makirci nan da nan ta kwabe fuska ta rausayar da Kai tana jan kasan jelar gashin ta tace,
"Naga ranka ya baci akan maganganun dana fada . Kayi hakuri kuskuren harshe ne... Bazan sake ba"
Bappah Auwalu yayi murmushi kawai ya gano ta sarai. Amman saboda tsabar sonta ya rufe masa idanu kawai ya girgiza kai,
"Allah yása mu dace Amin"
"Aamin..yanzu yaushe zaai gyaran gidan"
"Ko gobe ma inshaa Allahu.."
"Auwal......" Ta Kira sunan sa irin yadda take Kiran sa tun suna saurayi da budurwa.
Yana jin sanda ta kira shi ya sake murmushi kawai, don Sam bata Kiran sa da haka sai idan ya samu kudi tanason ya bata wani abun. Don rabon data kira shi haka tsakani da Allah tun suna saurayi da budurwa da Kuma farkon satinnai na auren su
"Auwal magana nake maka"
"Auwalu nake Nusaiba "
"Nusaiba gatsal? Kai ma kadan saya mana... Nusyn Auwal... Ko ka manta wakar tamu ne da muna saurayi da yammata?"
Mikewa yayi zai tashi ta mike itama tana riko hannun sa
"Ka tsaya kaci abinci mana Ina zaka?"
"Wanka zanyi Nusaiba. Ki kyale ni"
"Aa bari adan kashe sanyin ruwan yanzu. Sai kayi kaci abinci kaji. Zauna mana"
Komawa yayi ya zauna Yana grigiza Kai. Nusaiba akwai ta da salo kala kala duk yadda yask yaki biye mata hakan yaci tura.
Don bayan da ta dafa ruwan yayi wanka. Ta zuba masa abinci yaci. Haka ta dinga jansa da hira har yaran su da ta aika siyo gawayi suka dawo. Su kansu Layla sunyi mamakin ganin iyayen nasu zaune suna hira.
Nan suka zauna suma anatayi da su. Yake gaya masu ya samu kudin da zaa gyara musu gidan sunata murna.
Har lokacin kwanciya bacci yayi Layla ta nufi daki ta kwanta. Nusaiba ta tasa bappah Auwalu suka tafi daki. Yayinda Ahmad ya dakko katifar sa ya saka a parlor ya makala net ya kwanta...
Duk yadda bappah Auwalu yaso zillewa haka ya hakura ya bada kai bori ya hau. Dole sai da Nusaiba tasaka ya saya mata waya da ake latsa ta wato torch screen ta yan gayu.
Sai wani yauki take tana rike da wayar duk inda zata.. Yan layin nasu kowa ya sheda tayi wayar masu kudi
Har gidan bappah Junaid ta shiga tanata fiili da wayar a hannunta. Lamarin ma daria ya bawa Malama Hindu. Don sarai tasan da kudin da aka bawa bappah Auwalu ne zata tursasa shi tasa ya saya mata wayar adole...
============
Toh haka rayuwar ta cigaba da kasancewa. Kowanne bangare ana samun cigaba musanman gidan bappah Junaid.
Su Nawrah sunyi sauka mashaa Allah. A Kuma shekarar ne su Bappah sani zuka ziyar ce su
Inda bappah sanin ya Kira meeting duka Yan uwan suka taru. Akayi magana kan matsayar karatun yara matan na boko.
Lalle burin Nawraah ya cika duk kuwa da makaranta ce ta gwamnati zaa saka su tayi murna kwarai matuka don har hawayen farin ciki tayi.
Dakyar aka shawo kan bappah Junaid daya ki amincewa kan wasiyyar yafendo ce yara mata kar suyi boko. Nan yan uwan nasa suka wayar masa dakan ba haka tace ba. Tace dai ga yaran nan kar dai amatsa Idan Kuma rayuwa ta sauya to sai abita da yadda tazo akuma yi addua...
Don a rayuwar da suka samu kansu Idan Yara matan basuyi bokon ba Koda kadanne to akwai natsaloli da zasu fuskanta masu tarin yawa musamman da yanzun sabuwar rayuwa ce suke ginata wadda suka shiga ta zama a birnin Naduka garin yan boko da wayewar kai....
Lamarin ya cigaba da tafiya yadda ya kamata Alhamdulillah lalle Allah qadirun ne ala manyashau.
Su Nawraah an fara zama yammata yanzu sosai cikar budirc ta fara bayyana atattar da su. Wani irin musulmin kyau ne ke kara haskakata.
Wanda wani lokacin saboda tsabar maza samari dake cewa ana sallama da ita gata da kananun shekaru hakan yàsa ummyn ke cewa ta dinga saka niqab idan zata futa.
Unguwa ma sai aka dena zuwa da ita ba kowacce ba. Don hajia qibdiyya ma tayi tayi taga yaran, ummy tace zasu zo mata In shaa Allahu nan da wani lokacin idan komai ya dai dai ta...
_INA MASOYAN ZAFAFA BIYAR?_
_KU MARMATSO KUSA...🔊_
_ZAFAFA BIYAR 2024_
_ZAFAFA BIYAR!!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_SHIN YAN UWA KUNA DA LABARIN ZAFAFA BIYAR DINKU SUN SAKE ZUWAR MUKU DA WATA TAFIYAR LITTAFAN SU MASU MATUKAR MA'ANA DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA?_
_YA KE YAR UWA KADA KI BARI A BAKI LABARI... DOMIN DA A BAKI GWARA KI BAYAR...WAI AKACE ZUWA DA KAI YAFU AIKE_
_GA SUNAYEN LITTATTAFAN WANNAN TAFIYAR... CIKE SUKE DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA KI KOYA KUMA KI GYARA DA KAN KI..CIKI HARDA ZALLAR KAUNA TACACCIYA MARAR GAURAYE_
_________
_1_
*_AMEENATUH_*🧕💖: _MAMUH GEE_
_2_
*_TSUTSAR NAMA (ITAMA NAMA CE)🐛👣_*_:BILYN ABDULL_
_3_
*_GUDUN KADDARA🏃🐾_*:_SAFIYYAH HUGUMA_
_4_
*_KWANKWASON JIMINA(MAI WUYAR SHAFAWA)🦩🦯_*_:NANA HAFSATU (MX)_
_GUDA DAYA:400_
_BIYU:700_
_UKU:900_
_HUDU: 1200_
_BANK NAME:KEYSTONE_
_BANK ACC NO:6019473875_
_ACC NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_
_ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_
__
_IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_
_*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku payment din*_
*09033181070*
*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
_MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR💖💯💖ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKU NE💃_
[2/27, 11:26 AM] Hafsaat🧕: _K'K'J_
_(M/W/S)_
_✍️:MX_
_23_
_DR. ABUBAKHR DOLLARS DWELLING:_
Bakın ta dauke da sallama ta shiga cikin gidan bayan Malam Liti direba ya sauke tah.
Ja tayi ta tsaya alokacin da basariya ta bude mata kofar parlorn ta shiga, Sakamakon manyan akwatinan data gani a parlorn an ajiye su.
“Hajiyan na sama ne?” Malama Hindu ta tambayi başarıya mai aiki
“Tana bangaren baba yanzu zata dawo amma ai tafiya zasu yi ma.”
“Ah tafiyar ta tabbata kenan? Mashaa Allah Allah yasa aje a sa’a. Kafin ta dawo bari na rage wani abun” kitchen ta shiga ta zare hijabin ta ta rataye shi a maratayi, ta dauki rigar girki ta zura ajikin ta.
Nan da nan ta shiga hada girkin su Hayfa, kasancewar yanzu ta gane kowannen su abincin da yafu so dan haka Kowanne tana dafa masa daga cikin cimar sa iyakar bakin kokarin ta. Kuma yaran suna yabawa sosai suna jin dadin girkin ta..
Tana çıkın aikin ne Hajia qibdiyya ta dawo sashen nata bakin ta dauke da sallama.
Malama Hindu ta fito daga kitchen tana goge hannunta da tissue kafin ta jefar acikin dustbin ta tsugunna tana gayshe da ita.
“Da Allah tashi Hindu. Nace ki dai na tsugunnawar nan Allah. Yaushe kikazo? Ina wajen baban su ne.”