Sashe 4
Kwankwason Jimina Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Da yafendo suka fara cin karo a zaune ta zabga uban tagumi tana kallon babbar kofar da Zata sadaka da wajen gidan da shigowar sa.
"Assalamu alaikum.." suka hada baki wajen yin sallama..
"Waalykm Salam... Ina kukaje ne haka iye? Nawrah Layla tun dazu ake tsumayin ku shiru. Ko jikin ne?" Ta tambaye su cike da kulawa.
"Wai kanta ne ashe yake ciwo..." Ashfeef ya amsa yafendo.
"Shine mukaje tasha magani ta kwanta agidan su .......
Layla bata karasa fadar abunda Zata karasa ba Nawra ta yi hanzar cewa da yafendo,
"Dandagi muka biya ganin noman farisu angon Fiddau.. Bamu ma gama kallon Fiddau dake daukar ruwa daga Rafinrau ba.."
Tana karasa fada tayi shiru kanta a kasa tana lankwasa hannuwan ta. Duk da karancin shekarun ta hakan bai sanya ta dinga karya ba...
"Kiyi hakuri yafendo..." Ta sake fada kanta a kasa.
Layla dake gefenta kirjinta ya cika fal da tsoron abunda zai biyo ba. Dama tun ba yau ba Nawra tasaba kwafsa musu. Don haka itama ta sadda kanta a kasa cike da muryar ban tausayi tace,
"Kiyi hakuri yafendo"
Ashfeef yayi kansu zai dake su yafendo ta hana shi,
"Kyale su....Ai Nawra kamar ko da yaushe ba itace me laifin ba. Ni nasan yau dinma kece Layla.. Allah ya shrya mana ku..."
"Kiyi hakuri yafendo bazan sake ba. Allah so nake kawai naga yadda farisu zai noman." Layla ta tsugunna tanata bawa yafendo hakuri
Nawra ma ta tsugunna agaban yafendon suka shiga bata hakuri a tare.
"Ku tashi kuje.. Allah ya muku albarka ya yafe mana baki daya"
"Aamin Aameen"
Kowaccen su tayi bangaren su sumi sumi.
Nawra cike da madaukakin farin ciki ta shjga sashen su. Don Sam batason ta dinga karya akan abunda ba hakan bane. Gwara kowane lefi ne ta fadeshi awuce wajen. Domin malaman islamiyar su suna koya musu haramcin karya da illolin ta...
::::::::::::::
Ranar wata jumuah. Yanayin damuna ne dama. Garin yayi sanyi ya Kuma yi shiru ba hayaniya. Ni'iimar Allah a ko'ina, ciyawa tayi kore gaba daya. bishiyu nata kadawa. Ga kamshin kasa dake tashi..
A ranar ne Kuma ahalin zuri,ar hamidniyya suka tsinci kansu cikin tashin hankalin da suka Dade basu tsammaci kansu aciki ba.
Wannan tashin hankalin Kuma shine na babban rashin bango majinginar su ne wato yafendo... Daadaa.
Allah ya karbi ran yafendo da asubahin ranar bayan an idar da sallah.
Kuma a satin ne sun gama shirya komai tsaf don yin hijra daga garin bunza zuwa yankin gaban sa..
Abunda yasa basu koma din ba ma.. jira suke su karasa sayar da kadarorin su gaba daya sai su bar garin na bunza.
Allah cikin ikon sa da kudurar sa da hikimar sa Domin shidin mamallakin kowa da komai ne.. Kuma kowanne rai sai ta dandani zakin mutuwa. Domin Allah daya halicci kowane dan Adam yafu kaunar sa akan komai..
Yafendo ta cika ne alokacin tana zaune akan sallaya ta idar da sallah tana azkhar. Daman jikin ya sake tsananta. Har ya Kai ga sallah ma azaune take yi. Idan zata mike ma sai an taimaka mata. Haka idan zuwa bayi ne nanma haka.
Hakika alokacin da rashin lafiyar yafendo ta Kara tsanani. Ahalin sun shiga madaukajin rudani Mai wuyar fassarawa. Domin ko menene sai da yafendo. Itace a tsaye akan kowannen cikin su.
Don haka rasuwar yafendo ta taba dukkanin su. Manya da kananan cikin zuriyar.
Lungu da sako sai koke koke suke yi.... Hakika yafendo bango ce majinginar bayi.. ita din itace tsintsiya mai daure da zumunci, temako , dattako, tausayi, kyautata wa gaba ki daya na ahalin zuriyar hamidniyya.
Ba zuriyar hamidniyya kadai rasuwar yafendo ta taba ba. Ciki harda yarika daban daban na zuri'ah da dangi na mutanen birnin bunza.
Sunji mutuwar yafendo sosai. Garin yayi shiru. Anata koke koke. Haka aka wanke yafendo. Alhamdu Lil Laah yafendo tayi cikawa Mai kyau da kalmar shahada. Ta Kuma rasu tana kan sallayar da take ibadah. Da asubah sannan kuma a cikin babbar Rana Mai tarin albarka da alkhairai wato ranar jumuah...
Bayan an gama mata wanka. Aka Kira dangi Kashi Kashi na ahalin hamidniyya don yin sallama da yafendon.
Kowannen sai da ya zubar da hawayen babban rashin jigo da sukayi na yafendo.
Suka yiyyi mata addua. Aka nannade ta aka zura a makara... Aka sallaceta aka tafi kaita gidan ta na gaskiya..
Acan dinma iyalan nata Maza sunsha kuka. Musanman Dan autan ta Bappah Junaid. Wanda banbare shi akai daga kan kabarin yana ta rusa Kuka tamkar karamin yaro..
-------
Hakika rashin yafendo ya haddasa rabuwar kayuwa da dama na daga cikin ahalin zuriyar hamidniyya...
Koda wajen gado ma sai da aka samu dan hargitsi Kafin dai daga baya Kuma su sulhunta. Duk kuwa dawasun su ne daga ciki suka kawo husumar.
Sai da sukayi kwanaki hamsin da biyu... Sannan suka tashi baki daya kwansu da kwarkwatar su daga yankin na birnin bunza suka koma can babban birnin Naduka.........
....
_Anan karshen shafukan free pages suka tsaya...zamu shiga kundun labarin a cigaban paid pages Inshaa'Allah_
_shin wacce iriyar rayuwa ahalin Hamidniyya Lebanon zasuyi a birnin Naduka?_
_Ya labarin zai kasance mai dauke da suna mai tafiyar harshen damo ... KWANKWASON JIMINA!! MAI WUYAR SHAFAWA.... !?_
_#Hamidniyya Lebanon family_
_#Dr. Abubakhr dollars family.._
_#Alhaji Yusuph Family_
_#Twist of fate, Destined lovers#Life-partners#Al-Hub-Hayaat#Rich vs poor...._
✔️✔️
_INA MASOYAN ZAFAFA BIYAR?_
_KU MARMATSO KUSA...🔊_
_ZAFAFA BIYAR 2024_
_ZAFAFA BIYAR!!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_SHIN YAN UWA KUNA DA LABARIN ZAFAFA BIYAR DINKU SUN SAKE ZUWAR MUKU DA WATA TAFIYAR LITTAFAN SU MASU MATUKAR MA'ANA DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA?_
_YA KE YAR UWA KADA KI BARI A BAKI LABARI... DOMIN DA A BAKI GWARA KI BAYAR...WAI AKACE ZUWA DA KAI YAFU AIKE_
_GA SUNAYEN LITTATTAFAN WANNAN TAFIYAR... CIKE SUKE DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA KI KOYA KUMA KI GYARA DA KAN KI..CIKI HARDA ZALLAR KAUNA TACACCIYA MARAR GAURAYE_
_________
_1_
*_AMEENATUH_*🧕💖: _MAMUH GEE_
_2_
*_TSUTSAR NAMA (ITAMA NAMA CE)🐛👣_*_:BILYN ABDULL_
_3_
*_GUDUN KADDARA🏃🐾_*:_SAFIYYAH HUGUMA_
_4_
*_KWANKWASON JIMINA(MAI WUYAR SHAFAWA)🦩🦯_*_:NANA HAFSATU (MX)_
_GUDA DAYA:400_
_BIYU:700_
_UKU:900_
_HUDU: 1200_
_BANK NAME:KEYSTONE_
_BANK ACC NO:6019473875_
_ACC NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_
_ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_
__
_IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_
_*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku payment din*_
*09033181070*
*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
_MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR💖💯💖ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKU NE💃_
[2/17, 1:34 AM] Hafsaat🧕: *_KWANKWASON JIMINA!!_*
_(MAI WUYAR SHAFAWA)_
🦩🦯🦾
_✍️: MX_
*_ZAFAFA BIYAR 2024_*
_vip pages na arewa👇_
*_arewabooks:mssxoxo_*
*_paid page :06_*
______
_BABBAN BIRNIN NADUKA_
_(FEDERAL CAPITAL TERRITORY)_
NADUKA: Karamar Hukuma ce. Area kuma Babban Birnin Jihar NADUKA a Arewacin Najeriya. Naduka tana da nisan 160 miles (260 km) gabas da birnin, BUNZA da 84 miles (135 km) arewa maso yammacin Galko, kusa da kan iyaka da hez Jamhuriyar...
Hakika Birnin shi ne cibiyar yankin noma da ke samar da gyada, auduga, fatu, gero da masara ta Guinea, sannan kuma yana da injina na sarrafa man gyada, da karfe, ya kasance cibiyar kiwon shanu, awaki., tumaki da kaji.
Mafi yawan al'ummar Birnin musulmi ne musamman daga al'ummar Hausawa da Fulani.
Marigayi Shugaban Najeriya Nande 'Yar'kuwatua ya kasance dan asalin birni rike da sarautar gargajiya a Naduka..
Gwamnan jihar Naduka mai ci a yanzu shi ne Mal. Harisu Yusha'u PhD, wanda aka rantsar da shi a matsayin gwamnan jihar a ranar 29 ga Mayu shekara ta alif ...., wanda ya gaji Dantekan..
Birnin kewaye yake da bango mai nisa kilomita 21(mil 13) a tsayi, an yi imanin cewa an kafa Naduka tun kusan shekaru sama da 1100. A zamanin da, idan aka samu Sarkin na Naduka da mulki na rashin sanin yakamata ana yanke masa hukuncin kisa. Daga karni na 17 zuwa na 18, Naduka ta kasance cibiyar kasuwanci a kasar Hausa, kuma ta zama mafi girma a cikin jihohin Hausa
Fulani sun mamaye Naduka a lokacin yakin Fulani a shekarar 1807. A shekarar 1903, Sarki Bakri Yarzm ya karbi mulkin Birtaniya, wanda ya ci gaba har zuwa lokacin da Nijeriya ta samu ‘yancin kai daga kasar Ingila a shekarar 19.....
A lokacin cinikayyar yankin kudu da hamadar sahara, an san birnin Naduka na daya daga cikin manyan wuraren kasuwanci da karin iko, kuma an yi imani da cewa ita ce mafi karfi daga cikin masarautun kasar Hausa ta fuskar ilmi na addini da kasuwanci da sana'o'i. Bajamushe mai binciken frankis Hon ya isa Naduka, Bature na farko da ya yi haka, a farkon karni na 19..
Tarihin birnin na ilimi irin na yamma ya samo asali ne tun farkon shekarun 1950, lokacin da aka kafa makarantar sakandare ta farko a Arewacin Najeriya ( Kwalejin Malamai ta Naduka ). Yanzu haka akwai manyan makarantu da dama da suka hada da jami’o’i uku: Jami’ar Naduka university, da Jami’ar Gwamnatin Tarayya ta Naduka da kuma shaharariyar Jami'ar Al-Haramein Naduka(mai zaman kanta) Makaranta ce ta kudi da yayan masu hannu da shuni suke zuwa, kasashe da dama na zuwa don samun gurbin karatu a makarantar saboda tsananin kyawun ta komai da komai makarantar ta hada musanman fannin karatu tamkar a kasar waje .sai Makarantar Fasaha ta Hun Naduka Polytechnic da Kwalejin Ilimi ta Tarayya, da Kuma Makarantar koyon jinya(School of nursing) wadda ke cikin babbar asibitin Naduka . Haka nan birnin Naduka yana da wani masallaci da aka gina a karni na 18 wanda ke dauke da Hasumiya,mai tazarar kafa 50 (mita 15 ). Hasumiyar da aka yi daga kasa da rassan dabino....
Hakika birnin Naduka ya hada dukkanin wasu tarin alkhairi na rayuwa da Dan Adam zai bukata. Sai dai birnin ya rabu Kashi biyu
Akwai yankin talakawa masu dai dai karfi. Da Kuma yankin masu farcinan Susa Wanda suka tada Kai da kudi...
Don haka sai ya zamto masu kudin sun ware wajen su daban...sunyi wa layikan su gate gate suna rufe su da daddare.
Kuma akwai yar tazara sosai tsakanin Naduka crescent (Apple island). Da Kuma Naduka zone .
Naduka crescent shine matattarar inda masu kudin suke. Kama daga kan masu rawani na sarauta, da Yan siyasa ciki harda bangaren gwamnan birnin da sauran su.. hadadden yanki dai daya tunbatsa da naira ake Kuma gogawa da ita. Wannan Yana bani waje... Kowa da kudin sa wani yafi wani...
"Assalamu alaikum.." suka hada baki wajen yin sallama..
"Waalykm Salam... Ina kukaje ne haka iye? Nawrah Layla tun dazu ake tsumayin ku shiru. Ko jikin ne?" Ta tambaye su cike da kulawa.
"Wai kanta ne ashe yake ciwo..." Ashfeef ya amsa yafendo.
"Shine mukaje tasha magani ta kwanta agidan su .......
Layla bata karasa fadar abunda Zata karasa ba Nawra ta yi hanzar cewa da yafendo,
"Dandagi muka biya ganin noman farisu angon Fiddau.. Bamu ma gama kallon Fiddau dake daukar ruwa daga Rafinrau ba.."
Tana karasa fada tayi shiru kanta a kasa tana lankwasa hannuwan ta. Duk da karancin shekarun ta hakan bai sanya ta dinga karya ba...
"Kiyi hakuri yafendo..." Ta sake fada kanta a kasa.
Layla dake gefenta kirjinta ya cika fal da tsoron abunda zai biyo ba. Dama tun ba yau ba Nawra tasaba kwafsa musu. Don haka itama ta sadda kanta a kasa cike da muryar ban tausayi tace,
"Kiyi hakuri yafendo"
Ashfeef yayi kansu zai dake su yafendo ta hana shi,
"Kyale su....Ai Nawra kamar ko da yaushe ba itace me laifin ba. Ni nasan yau dinma kece Layla.. Allah ya shrya mana ku..."
"Kiyi hakuri yafendo bazan sake ba. Allah so nake kawai naga yadda farisu zai noman." Layla ta tsugunna tanata bawa yafendo hakuri
Nawra ma ta tsugunna agaban yafendon suka shiga bata hakuri a tare.
"Ku tashi kuje.. Allah ya muku albarka ya yafe mana baki daya"
"Aamin Aameen"
Kowaccen su tayi bangaren su sumi sumi.
Nawra cike da madaukakin farin ciki ta shjga sashen su. Don Sam batason ta dinga karya akan abunda ba hakan bane. Gwara kowane lefi ne ta fadeshi awuce wajen. Domin malaman islamiyar su suna koya musu haramcin karya da illolin ta...
::::::::::::::
Ranar wata jumuah. Yanayin damuna ne dama. Garin yayi sanyi ya Kuma yi shiru ba hayaniya. Ni'iimar Allah a ko'ina, ciyawa tayi kore gaba daya. bishiyu nata kadawa. Ga kamshin kasa dake tashi..
A ranar ne Kuma ahalin zuri,ar hamidniyya suka tsinci kansu cikin tashin hankalin da suka Dade basu tsammaci kansu aciki ba.
Wannan tashin hankalin Kuma shine na babban rashin bango majinginar su ne wato yafendo... Daadaa.
Allah ya karbi ran yafendo da asubahin ranar bayan an idar da sallah.
Kuma a satin ne sun gama shirya komai tsaf don yin hijra daga garin bunza zuwa yankin gaban sa..
Abunda yasa basu koma din ba ma.. jira suke su karasa sayar da kadarorin su gaba daya sai su bar garin na bunza.
Allah cikin ikon sa da kudurar sa da hikimar sa Domin shidin mamallakin kowa da komai ne.. Kuma kowanne rai sai ta dandani zakin mutuwa. Domin Allah daya halicci kowane dan Adam yafu kaunar sa akan komai..
Yafendo ta cika ne alokacin tana zaune akan sallaya ta idar da sallah tana azkhar. Daman jikin ya sake tsananta. Har ya Kai ga sallah ma azaune take yi. Idan zata mike ma sai an taimaka mata. Haka idan zuwa bayi ne nanma haka.
Hakika alokacin da rashin lafiyar yafendo ta Kara tsanani. Ahalin sun shiga madaukajin rudani Mai wuyar fassarawa. Domin ko menene sai da yafendo. Itace a tsaye akan kowannen cikin su.
Don haka rasuwar yafendo ta taba dukkanin su. Manya da kananan cikin zuriyar.
Lungu da sako sai koke koke suke yi.... Hakika yafendo bango ce majinginar bayi.. ita din itace tsintsiya mai daure da zumunci, temako , dattako, tausayi, kyautata wa gaba ki daya na ahalin zuriyar hamidniyya.
Ba zuriyar hamidniyya kadai rasuwar yafendo ta taba ba. Ciki harda yarika daban daban na zuri'ah da dangi na mutanen birnin bunza.
Sunji mutuwar yafendo sosai. Garin yayi shiru. Anata koke koke. Haka aka wanke yafendo. Alhamdu Lil Laah yafendo tayi cikawa Mai kyau da kalmar shahada. Ta Kuma rasu tana kan sallayar da take ibadah. Da asubah sannan kuma a cikin babbar Rana Mai tarin albarka da alkhairai wato ranar jumuah...
Bayan an gama mata wanka. Aka Kira dangi Kashi Kashi na ahalin hamidniyya don yin sallama da yafendon.
Kowannen sai da ya zubar da hawayen babban rashin jigo da sukayi na yafendo.
Suka yiyyi mata addua. Aka nannade ta aka zura a makara... Aka sallaceta aka tafi kaita gidan ta na gaskiya..
Acan dinma iyalan nata Maza sunsha kuka. Musanman Dan autan ta Bappah Junaid. Wanda banbare shi akai daga kan kabarin yana ta rusa Kuka tamkar karamin yaro..
-------
Hakika rashin yafendo ya haddasa rabuwar kayuwa da dama na daga cikin ahalin zuriyar hamidniyya...
Koda wajen gado ma sai da aka samu dan hargitsi Kafin dai daga baya Kuma su sulhunta. Duk kuwa dawasun su ne daga ciki suka kawo husumar.
Sai da sukayi kwanaki hamsin da biyu... Sannan suka tashi baki daya kwansu da kwarkwatar su daga yankin na birnin bunza suka koma can babban birnin Naduka.........
....
_Anan karshen shafukan free pages suka tsaya...zamu shiga kundun labarin a cigaban paid pages Inshaa'Allah_
_shin wacce iriyar rayuwa ahalin Hamidniyya Lebanon zasuyi a birnin Naduka?_
_Ya labarin zai kasance mai dauke da suna mai tafiyar harshen damo ... KWANKWASON JIMINA!! MAI WUYAR SHAFAWA.... !?_
_#Hamidniyya Lebanon family_
_#Dr. Abubakhr dollars family.._
_#Alhaji Yusuph Family_
_#Twist of fate, Destined lovers#Life-partners#Al-Hub-Hayaat#Rich vs poor...._
✔️✔️
_INA MASOYAN ZAFAFA BIYAR?_
_KU MARMATSO KUSA...🔊_
_ZAFAFA BIYAR 2024_
_ZAFAFA BIYAR!!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_SHIN YAN UWA KUNA DA LABARIN ZAFAFA BIYAR DINKU SUN SAKE ZUWAR MUKU DA WATA TAFIYAR LITTAFAN SU MASU MATUKAR MA'ANA DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA?_
_YA KE YAR UWA KADA KI BARI A BAKI LABARI... DOMIN DA A BAKI GWARA KI BAYAR...WAI AKACE ZUWA DA KAI YAFU AIKE_
_GA SUNAYEN LITTATTAFAN WANNAN TAFIYAR... CIKE SUKE DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA KI KOYA KUMA KI GYARA DA KAN KI..CIKI HARDA ZALLAR KAUNA TACACCIYA MARAR GAURAYE_
_________
_1_
*_AMEENATUH_*🧕💖: _MAMUH GEE_
_2_
*_TSUTSAR NAMA (ITAMA NAMA CE)🐛👣_*_:BILYN ABDULL_
_3_
*_GUDUN KADDARA🏃🐾_*:_SAFIYYAH HUGUMA_
_4_
*_KWANKWASON JIMINA(MAI WUYAR SHAFAWA)🦩🦯_*_:NANA HAFSATU (MX)_
_GUDA DAYA:400_
_BIYU:700_
_UKU:900_
_HUDU: 1200_
_BANK NAME:KEYSTONE_
_BANK ACC NO:6019473875_
_ACC NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_
_ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_
__
_IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_
_*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku payment din*_
*09033181070*
*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
_MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR💖💯💖ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKU NE💃_
[2/17, 1:34 AM] Hafsaat🧕: *_KWANKWASON JIMINA!!_*
_(MAI WUYAR SHAFAWA)_
🦩🦯🦾
_✍️: MX_
*_ZAFAFA BIYAR 2024_*
_vip pages na arewa👇_
*_arewabooks:mssxoxo_*
*_paid page :06_*
______
_BABBAN BIRNIN NADUKA_
_(FEDERAL CAPITAL TERRITORY)_
NADUKA: Karamar Hukuma ce. Area kuma Babban Birnin Jihar NADUKA a Arewacin Najeriya. Naduka tana da nisan 160 miles (260 km) gabas da birnin, BUNZA da 84 miles (135 km) arewa maso yammacin Galko, kusa da kan iyaka da hez Jamhuriyar...
Hakika Birnin shi ne cibiyar yankin noma da ke samar da gyada, auduga, fatu, gero da masara ta Guinea, sannan kuma yana da injina na sarrafa man gyada, da karfe, ya kasance cibiyar kiwon shanu, awaki., tumaki da kaji.
Mafi yawan al'ummar Birnin musulmi ne musamman daga al'ummar Hausawa da Fulani.
Marigayi Shugaban Najeriya Nande 'Yar'kuwatua ya kasance dan asalin birni rike da sarautar gargajiya a Naduka..
Gwamnan jihar Naduka mai ci a yanzu shi ne Mal. Harisu Yusha'u PhD, wanda aka rantsar da shi a matsayin gwamnan jihar a ranar 29 ga Mayu shekara ta alif ...., wanda ya gaji Dantekan..
Birnin kewaye yake da bango mai nisa kilomita 21(mil 13) a tsayi, an yi imanin cewa an kafa Naduka tun kusan shekaru sama da 1100. A zamanin da, idan aka samu Sarkin na Naduka da mulki na rashin sanin yakamata ana yanke masa hukuncin kisa. Daga karni na 17 zuwa na 18, Naduka ta kasance cibiyar kasuwanci a kasar Hausa, kuma ta zama mafi girma a cikin jihohin Hausa
Fulani sun mamaye Naduka a lokacin yakin Fulani a shekarar 1807. A shekarar 1903, Sarki Bakri Yarzm ya karbi mulkin Birtaniya, wanda ya ci gaba har zuwa lokacin da Nijeriya ta samu ‘yancin kai daga kasar Ingila a shekarar 19.....
A lokacin cinikayyar yankin kudu da hamadar sahara, an san birnin Naduka na daya daga cikin manyan wuraren kasuwanci da karin iko, kuma an yi imani da cewa ita ce mafi karfi daga cikin masarautun kasar Hausa ta fuskar ilmi na addini da kasuwanci da sana'o'i. Bajamushe mai binciken frankis Hon ya isa Naduka, Bature na farko da ya yi haka, a farkon karni na 19..
Tarihin birnin na ilimi irin na yamma ya samo asali ne tun farkon shekarun 1950, lokacin da aka kafa makarantar sakandare ta farko a Arewacin Najeriya ( Kwalejin Malamai ta Naduka ). Yanzu haka akwai manyan makarantu da dama da suka hada da jami’o’i uku: Jami’ar Naduka university, da Jami’ar Gwamnatin Tarayya ta Naduka da kuma shaharariyar Jami'ar Al-Haramein Naduka(mai zaman kanta) Makaranta ce ta kudi da yayan masu hannu da shuni suke zuwa, kasashe da dama na zuwa don samun gurbin karatu a makarantar saboda tsananin kyawun ta komai da komai makarantar ta hada musanman fannin karatu tamkar a kasar waje .sai Makarantar Fasaha ta Hun Naduka Polytechnic da Kwalejin Ilimi ta Tarayya, da Kuma Makarantar koyon jinya(School of nursing) wadda ke cikin babbar asibitin Naduka . Haka nan birnin Naduka yana da wani masallaci da aka gina a karni na 18 wanda ke dauke da Hasumiya,mai tazarar kafa 50 (mita 15 ). Hasumiyar da aka yi daga kasa da rassan dabino....
Hakika birnin Naduka ya hada dukkanin wasu tarin alkhairi na rayuwa da Dan Adam zai bukata. Sai dai birnin ya rabu Kashi biyu
Akwai yankin talakawa masu dai dai karfi. Da Kuma yankin masu farcinan Susa Wanda suka tada Kai da kudi...
Don haka sai ya zamto masu kudin sun ware wajen su daban...sunyi wa layikan su gate gate suna rufe su da daddare.
Kuma akwai yar tazara sosai tsakanin Naduka crescent (Apple island). Da Kuma Naduka zone .
Naduka crescent shine matattarar inda masu kudin suke. Kama daga kan masu rawani na sarauta, da Yan siyasa ciki harda bangaren gwamnan birnin da sauran su.. hadadden yanki dai daya tunbatsa da naira ake Kuma gogawa da ita. Wannan Yana bani waje... Kowa da kudin sa wani yafi wani...