Sashe 30
Kwankwason Jimina Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Bappah sani, bappah Auwalu, Bappah salisu, Yakumbo Aminatu ... Kamar yadda yaran nan ke fada dukkanin su baki daya ciki harda yaran mu. Basuda wasu da suka fi mu ko suka kamo kafar mu. Mune uwar su mune uban su yanzu. Wallahi Allah sai ya tambaye mu idan bamu kula da yaran nan ba ... Bari na sake nanatawa. Acikin mu da muka rage mu hudu dinnan. Kowanne zai iya daukar yaran nan baki daya ya rike su ba wani abun bane. Zumunci ne. Naka shine naka. Ido biyun duk sun tsiyaye musu, sun rasa uwa da uba cikin kankanin lokaci baki daya ba jimawa. Zan sake nanatawa, Salisu, Sani, Ameenatou. Dukkanin ku kunfini karfi Kuma kowannen ku zai iya rike fiye da yawan yaran nan ma akarkashin sa. Allah ya hore muku. Yaran nan suna bukatar danshin iyaye atare da su. Ku temaka yanzu acikin ku wanene zai dauki yaran nan baki daya? Kuna ganin abunda mutanen nan sukazo sukace ma akan junaidu yayi jingina ya karbi kudi. Bayaga haka nace muku junaidu nima ya rantomun kudade nayi gyaran gidah har yacemun kyauta da fari nace masa wallahi bazan karba ba bashi nake so... Kunsan dai halin dan uwan mu da rufawa nasa asiri? Sam bayasan wani na waje yaji barakar mu. Zai iya salwantar da komai nasa don ganin ya sanya mu acikin farin ciki. Dan Allah kada mu bari yaran nan suyi maraicin iyayen su. Kada mu bari yaran nan su Gane Cewar bamuda hadin Kai a tsakanin mu ba zamu iya rufawa dan uwan mu asiri ba. Wanda dukkanin mu nan kowannen mu junaidu yayi masa da aljihun sa, da jikin sa da gumin sa. Bai taba gajiyawa ba..... Shin wa zai karbi rikon yaran nan su dawo hannun sa? Su hudu ne kawai, Ashir, Ashfeef, Nawraah sai Kuma auta Amnah... Wallahi summa tallahi da inada halin da zan rike yaran nan wallahi zan rike su, Amman banda shi. Junaidun dai ke rike damu duka har ni ya rasu. Dan kuwa komai na rayuwa wallahi shi yake mun ya dauke mun komai . Ba abunda zance da shi sai fatan Allah ya masa rahama yasa ya cika da kyau da imani amin "
"Aameen " suka amsa baki daya
"Sani zaka rike su?"
Bappah sani ya grigiza Kai Yana duban agogon hannun sa yace,
"Kasan halin da nake ciki yanzu. Wallahi Idan na ce zan rike yaran nan zan takura bazan iya ba wallahi."
Bappah Auwalu ya kada Kai ya dubu Bappah salisu yace dashi,
"Salisu kaifa! Nasan dai ba zaka ki ba. Kusan a bunza junaidu yafi shakuwa da Kai ma"
Bappah salisu yayi hanzarin girgiza kai yace,
"Bazan iya rike su ba gaskia. Abubuwan sai ahankali yaran gaba na kadai ma sun ishemu. Bazan iya hadawa da yaran nan ba saboda banida karfin hakan"
Bappaah Auwalu ya kada Kai cike da takaici . Ya dubu gwaggo Ameenatu yace,
"Ke fa? Aminatu ke fa? Zaki rike su ko? Nasan ke bazaki ki amincewa ba ba zaki ki tallafar ahalin junaidu ba. Ni na sani"
Gwaggo ameenatou ta sauke katuwar bahaguwar zuciya tace,
"Ba wai naki bane. Amman Auwalu a situation din da ake ciki Allah mai gidan ma baze bari na dauke su duka ba. Kaga expenses din sunyi yawa. Amma dai ni Ina son abani Amnah zan riketa. A shirye nake na tafi da Amnah. Idan yaso su Ashir, Ashfeef da Nawraah sai asan yadda zaa kula da su. Ko a rarraba su. Ni na dau Amnah, Kai salisu ka dau Ashfeef da Nawraah, sani Kai Kuma ka rike Ashir dakin nan na wajen gidan ka ku bashi ya zauna aciki ya muku tsaro ma tunda namiji ne Kuma babba, Ko duk wata wata zamu dinga harhadawa yan kudi ana kula dasu. Kowannen acikin mu sai a bashi ya kula da dan dake gaban sa yana ragewa. "
Ashir ya girgiza kai din takaici har hawayen bakin ciki yayi. Wato da iyayen su na raye bappanin nasu kamar su cinye su suna nuna suna kaunar su. Amman yau dan ba ran bappah junaidu da su ke uwa daya uba daya shine autan su Kuma 'yayan sa na cikin sa. Amma kowanne yaki amincewa ya karbe su.
Cikin zafin nama ya bude kofar ya shiga yana goge hawayen sa yana kallon su yace,
"Yakumbo ba zaki dau Amnah ba, ba Wanda zai dau kowa... Ku barshi kuje ku zauna da iyalan ku na cikin ku. Ni zan rike kanne na. Zan kula da cin su, Shan su, tufatar da su da yi musu komai Wanda mahaifi da mahaifiyar su zasuyi musu. Zan share musu kukan su. Da yardar Allah ba zasuyi na damar kukan rashin iyayen su ba a kusa. Barkan mu da rana dama gayshe mu nazo yi. Ku huta lafiya..."
Ya juya ya fice cikin zafi nama. Ransa na matukar Susa. Ya rakube a jikin wani gini Yana kuka sosai. Dama haka Yan uwantakar take? Wato idan kana raye ne akeyi da Kai da iyalan ka idan ka rasu baya ake juya musu ana kyamatar su haka? Lalle sunyi rashin bango majingina.
"Yaa Allah.... Ka dubi maraicin mu ka kawo mana dauki Aaameen." Ya fada Yana goge hawayen sa yayi hanyar gidan su jiri nata dibar sa.
Jijiyar kansa ta tashi radau ransa amatukar javula haka ya seseta kansa ya shiga gidan na su. Kai tsaye ya wuce dakin su. Ashfeef baya nan. Ya nemi katifar su ya kwanta Yana rufe fuskar sa da tafin hannun sa..
Hawaye masu matukar dumi suka shiga kwarara daga idanun sa...
:::::::::
_Assalamu alaikum... HGL CHARITY FOUNDATION. Na neman temako me hamsin me dari ko sama da haka ko da kayan abinci ne zaa dafa a tallafawa abawa mabukata da sukayi azumi a wannan wata Mai abarka..._
_idan kudi zaa bayar ga asusun banki na opay 9044191709. Haka zalika idan kayan abinci zaa kawo zaa zo tarauni dake unguwar Kano sai akira number opay dincan dake sama_
_zaayi abincin azumi, kosai da Kuma kunu. Wani lokacin harda kankara ta ruwan sanyi ma da za rabawa mabukata masu buda baki.._
_kofa a bude take da dik Wanda zai taimaka. Allah yabada saa ya hadamu a ladan duka amin_
[3/6, 2:22 PM] Hafsaat🧕: _K'K'J_
_(M/W/S)_
_✍️:MX_
_38_
:::::::::
Bappah Auwalu ya mike tsaye yana nuni da kofar da Ashir ya futa hawaye na gangara a fuskar sa yace,
"Kun gani ko? Tun ba'aje ko'ina ba. Kun fito kun nunawa iyalan sa na cikin sa ba kaunar su kuke ba. Haba haba haba wallahil azim kunban kunya. Wallahi summa tallahi da inada halin da zan rike yaran nan wallahi zan rike su.. Amman tir da halayen ku, kun yanke amanar zumuncta Allah kyauta"
"Ni dai na gaya maka uzuri na. Ai wata kusan tafi wata kusa. Har ga Allah banga ma abunda akayi anan ba. Yaran dai dama yanada tinkaho ne kawai amman me akayi anan ko salisu?"
"Gaskia nima sani banga abunda akayi ba. Magana ce fa aketa gaskia domin Allah. Magana ce ta dindinin abunda zaka dore. Ai bakyau mutum ya dau a abinda ba zai iya cigaba da shi ba. Mun fito mun fadi uzurin mu shin menene matsalar anan? Me mukayi ni gaskia banga wani aibu da akai anan ba kai ma Auwalu da son kakaro mana lefi. "
"Hmm bare ni dana amince zan rike daya daga cikin su. Ni menene aibuna? Na amince zan karbeta na riketa. Ba shikenan ba? Amman yaci ace yaron nan yazo tsakiyar mu manyan sa, da uban sa yace zai gasa mana maganganu har haka? " Yakunbo Aminatu ta karasa fada tana jan dogon tsaki...
Bappah Auwalu ya ja tsaki akaro na uku yana karkada hannu Yana nuni da ceiling dinsa yace,
"Wannan ceiling din da sabun kofofin nan/kyaurukan nan. Marigayi ne ya kawo mun kudin wallahi kyauta ma yace ya bani shi zai biya su. Nace aa wallahi bazan amince ba nafi kaunar ni na biya da Kai na idan na samu. Domin junaidu adadin bashikan da yaron nan ya biyamun Allah ba zasu fadi ba. Cin mu , suturar mu, komai namu wallahi Allah shine shahidi. Junaidu yana matukar kokari ganin ya mana dai dai gwargwadon ikon sa. Haka ma matar sa wallahi batada bakin hali kwata kwata. Hakama yaran nasu baki dayan su wallah kowanne sai sam barka. Amman tin da ga kowanne acikin ku uzurin daya kawo bazan takura muku ba. Allah ya kyauta. Ni naji na amince zan rike su"
Nusaiba ta fito daga cikin dakin da take labe. Ta daga hannu tayi guda ta nana a cinyarta tace,
"Katarar ubancan. Lalle ma Auwalu, mu sai yan hakora. Da jiki duk qashi muna tafiya da kwana acikin talauci. Kache zaka rakito mana wasu rayikan har hudu su tare awurin mu. ? Shin Ina zamu saka su acikin wannan gidan naka mai ukubar rayuwa eh? To ahir dinka. Wallahi ahir dinka. Narantse da uban da ya haifeni ban amince ba"
"Gaskia babu babbar butulu a duniya irin kiba nusaiba. Babu Allah. Menene a duniya Wanda mamatannan basu Miki ba su da yaran su.? Junaidu daki sukutum ya dauka ya baki kika saka kiwon da kike. Banda tarin alkhairin da yake mana mu da yaran mu kullum. Marigayiya Hindu baiwar Allah nan ba abunda ta rage Miki ta dauke ki tamkar kanwarta bata Miki kallon faccala dede da second daya. Duk sanda tayi awarar data fara ta sayarwa har Allah ya karbu ranta kullum yaumin sai ta aiko mana, karewarta ma ranar da zata rasu sai data shigo muka gaysa tace daman wajen ki tazo ma tamiki fada . Yaran nan wataran wajen ki zasu dawo ki rike su ma ke zaki aurar da su. Wai Amman duk wasiyyar da take bar miki din kuwa wasiyya ce dai dai da kwayar zarra baki taba ajiyar ta ba a...
"Aameen " suka amsa baki daya
"Sani zaka rike su?"
Bappah sani ya grigiza Kai Yana duban agogon hannun sa yace,
"Kasan halin da nake ciki yanzu. Wallahi Idan na ce zan rike yaran nan zan takura bazan iya ba wallahi."
Bappah Auwalu ya kada Kai ya dubu Bappah salisu yace dashi,
"Salisu kaifa! Nasan dai ba zaka ki ba. Kusan a bunza junaidu yafi shakuwa da Kai ma"
Bappah salisu yayi hanzarin girgiza kai yace,
"Bazan iya rike su ba gaskia. Abubuwan sai ahankali yaran gaba na kadai ma sun ishemu. Bazan iya hadawa da yaran nan ba saboda banida karfin hakan"
Bappaah Auwalu ya kada Kai cike da takaici . Ya dubu gwaggo Ameenatu yace,
"Ke fa? Aminatu ke fa? Zaki rike su ko? Nasan ke bazaki ki amincewa ba ba zaki ki tallafar ahalin junaidu ba. Ni na sani"
Gwaggo ameenatou ta sauke katuwar bahaguwar zuciya tace,
"Ba wai naki bane. Amman Auwalu a situation din da ake ciki Allah mai gidan ma baze bari na dauke su duka ba. Kaga expenses din sunyi yawa. Amma dai ni Ina son abani Amnah zan riketa. A shirye nake na tafi da Amnah. Idan yaso su Ashir, Ashfeef da Nawraah sai asan yadda zaa kula da su. Ko a rarraba su. Ni na dau Amnah, Kai salisu ka dau Ashfeef da Nawraah, sani Kai Kuma ka rike Ashir dakin nan na wajen gidan ka ku bashi ya zauna aciki ya muku tsaro ma tunda namiji ne Kuma babba, Ko duk wata wata zamu dinga harhadawa yan kudi ana kula dasu. Kowannen acikin mu sai a bashi ya kula da dan dake gaban sa yana ragewa. "
Ashir ya girgiza kai din takaici har hawayen bakin ciki yayi. Wato da iyayen su na raye bappanin nasu kamar su cinye su suna nuna suna kaunar su. Amman yau dan ba ran bappah junaidu da su ke uwa daya uba daya shine autan su Kuma 'yayan sa na cikin sa. Amma kowanne yaki amincewa ya karbe su.
Cikin zafin nama ya bude kofar ya shiga yana goge hawayen sa yana kallon su yace,
"Yakumbo ba zaki dau Amnah ba, ba Wanda zai dau kowa... Ku barshi kuje ku zauna da iyalan ku na cikin ku. Ni zan rike kanne na. Zan kula da cin su, Shan su, tufatar da su da yi musu komai Wanda mahaifi da mahaifiyar su zasuyi musu. Zan share musu kukan su. Da yardar Allah ba zasuyi na damar kukan rashin iyayen su ba a kusa. Barkan mu da rana dama gayshe mu nazo yi. Ku huta lafiya..."
Ya juya ya fice cikin zafi nama. Ransa na matukar Susa. Ya rakube a jikin wani gini Yana kuka sosai. Dama haka Yan uwantakar take? Wato idan kana raye ne akeyi da Kai da iyalan ka idan ka rasu baya ake juya musu ana kyamatar su haka? Lalle sunyi rashin bango majingina.
"Yaa Allah.... Ka dubi maraicin mu ka kawo mana dauki Aaameen." Ya fada Yana goge hawayen sa yayi hanyar gidan su jiri nata dibar sa.
Jijiyar kansa ta tashi radau ransa amatukar javula haka ya seseta kansa ya shiga gidan na su. Kai tsaye ya wuce dakin su. Ashfeef baya nan. Ya nemi katifar su ya kwanta Yana rufe fuskar sa da tafin hannun sa..
Hawaye masu matukar dumi suka shiga kwarara daga idanun sa...
:::::::::
_Assalamu alaikum... HGL CHARITY FOUNDATION. Na neman temako me hamsin me dari ko sama da haka ko da kayan abinci ne zaa dafa a tallafawa abawa mabukata da sukayi azumi a wannan wata Mai abarka..._
_idan kudi zaa bayar ga asusun banki na opay 9044191709. Haka zalika idan kayan abinci zaa kawo zaa zo tarauni dake unguwar Kano sai akira number opay dincan dake sama_
_zaayi abincin azumi, kosai da Kuma kunu. Wani lokacin harda kankara ta ruwan sanyi ma da za rabawa mabukata masu buda baki.._
_kofa a bude take da dik Wanda zai taimaka. Allah yabada saa ya hadamu a ladan duka amin_
[3/6, 2:22 PM] Hafsaat🧕: _K'K'J_
_(M/W/S)_
_✍️:MX_
_38_
:::::::::
Bappah Auwalu ya mike tsaye yana nuni da kofar da Ashir ya futa hawaye na gangara a fuskar sa yace,
"Kun gani ko? Tun ba'aje ko'ina ba. Kun fito kun nunawa iyalan sa na cikin sa ba kaunar su kuke ba. Haba haba haba wallahil azim kunban kunya. Wallahi summa tallahi da inada halin da zan rike yaran nan wallahi zan rike su.. Amman tir da halayen ku, kun yanke amanar zumuncta Allah kyauta"
"Ni dai na gaya maka uzuri na. Ai wata kusan tafi wata kusa. Har ga Allah banga ma abunda akayi anan ba. Yaran dai dama yanada tinkaho ne kawai amman me akayi anan ko salisu?"
"Gaskia nima sani banga abunda akayi ba. Magana ce fa aketa gaskia domin Allah. Magana ce ta dindinin abunda zaka dore. Ai bakyau mutum ya dau a abinda ba zai iya cigaba da shi ba. Mun fito mun fadi uzurin mu shin menene matsalar anan? Me mukayi ni gaskia banga wani aibu da akai anan ba kai ma Auwalu da son kakaro mana lefi. "
"Hmm bare ni dana amince zan rike daya daga cikin su. Ni menene aibuna? Na amince zan karbeta na riketa. Ba shikenan ba? Amman yaci ace yaron nan yazo tsakiyar mu manyan sa, da uban sa yace zai gasa mana maganganu har haka? " Yakunbo Aminatu ta karasa fada tana jan dogon tsaki...
Bappah Auwalu ya ja tsaki akaro na uku yana karkada hannu Yana nuni da ceiling dinsa yace,
"Wannan ceiling din da sabun kofofin nan/kyaurukan nan. Marigayi ne ya kawo mun kudin wallahi kyauta ma yace ya bani shi zai biya su. Nace aa wallahi bazan amince ba nafi kaunar ni na biya da Kai na idan na samu. Domin junaidu adadin bashikan da yaron nan ya biyamun Allah ba zasu fadi ba. Cin mu , suturar mu, komai namu wallahi Allah shine shahidi. Junaidu yana matukar kokari ganin ya mana dai dai gwargwadon ikon sa. Haka ma matar sa wallahi batada bakin hali kwata kwata. Hakama yaran nasu baki dayan su wallah kowanne sai sam barka. Amman tin da ga kowanne acikin ku uzurin daya kawo bazan takura muku ba. Allah ya kyauta. Ni naji na amince zan rike su"
Nusaiba ta fito daga cikin dakin da take labe. Ta daga hannu tayi guda ta nana a cinyarta tace,
"Katarar ubancan. Lalle ma Auwalu, mu sai yan hakora. Da jiki duk qashi muna tafiya da kwana acikin talauci. Kache zaka rakito mana wasu rayikan har hudu su tare awurin mu. ? Shin Ina zamu saka su acikin wannan gidan naka mai ukubar rayuwa eh? To ahir dinka. Wallahi ahir dinka. Narantse da uban da ya haifeni ban amince ba"
"Gaskia babu babbar butulu a duniya irin kiba nusaiba. Babu Allah. Menene a duniya Wanda mamatannan basu Miki ba su da yaran su.? Junaidu daki sukutum ya dauka ya baki kika saka kiwon da kike. Banda tarin alkhairin da yake mana mu da yaran mu kullum. Marigayiya Hindu baiwar Allah nan ba abunda ta rage Miki ta dauke ki tamkar kanwarta bata Miki kallon faccala dede da second daya. Duk sanda tayi awarar data fara ta sayarwa har Allah ya karbu ranta kullum yaumin sai ta aiko mana, karewarta ma ranar da zata rasu sai data shigo muka gaysa tace daman wajen ki tazo ma tamiki fada . Yaran nan wataran wajen ki zasu dawo ki rike su ma ke zaki aurar da su. Wai Amman duk wasiyyar da take bar miki din kuwa wasiyya ce dai dai da kwayar zarra baki taba ajiyar ta ba a...