Sashe 29
Joy Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Yi ya yi kamar bai san an ajiye wani basket a gabansa ba, ya yi kicin kicin da rai, Ummi ta kalle shi, sai kawai ta yi murmushi, ta ce "Fatima bude abincin nan mu gani." Barin hada shayin ta matso ta fara cirowa kula guda biyu ne tuwo da miya, sai jug, babban kulan ta fara budewa kosai ne an yi shi manya manya jan suya gwanin sha'awa, ta bude karamin shi kuma farfesun kayan ciki ne a ciki da romo kadan sai turiri yake da kamshin kayan yaji jug din kuwa kunun tsamiya ne hadadde shima da zafin shi.
Rike haba Ummi ta yi, ta ce "Umm! Lallai Amira, to angode Allah ya yi albarka." Kollonta ta kai kan shi ko kallon side din abincin bai yi ba, ta ce "Amintacce ga abin kari in ji Amira." Ya ce "Angode kuci kawai Ummi, Fatima mikomin shayin da kika hada."Ummi ta ce " Baza ayi haka ba Yayan Fatima, Binta dauko kofi da plate ki zubawa yayanki abinci."
Mikewa tayi ta shiga kitchen ta dauko ta zo ta zuba mishi kunun da kosan zata zuba farfesun Ummi ta ce "Bar wannan Binta ya ci anjima." Ta amsa da "To ummi." Tare da mika mishi abincin gaban shi.
Dakyar da takurar Ummi ya dauki kosai daya ya yi bismillah ya kai baki ya gutsira, babu laifi yaji dadin shi sosai bai san sanda ya tura guntun a baki ba, daga haka ya shiga ci yana kora kunun sai ga Mallam Aminu ya kar kunu da kosai tas.
Ummi da ke mishi dariya a ranta ta ce "A kara ne?", yamutsa fuska ya yi ya ce "A'a Ummi Alhmdllh."
Ummi da Fatima ne suka ci sauran ragowar kunu da kosan, farfesun kuwa Al'ameen aka ajiyewa da rana aka dumama mi shi ya sha.
Makota na ta shigowa yi mi shi sannu da jiki baga mata da matasa tsararrakinsa ba har da dattijan unguwa, domin shi din mutumin mutane ne, yana da kirki da yawan gaisuwa, Maman Amira ma ta shigo haka kafatanin yan gidan gaba daya.
*************
*JOY*
Allah-Allah ta dinga yi gari ya waye ta je ta ga halin da Al'ameen ke ciki idan ba haka ba zuciyarta zata iya tarwatsewa, sai dai gaba daya Daren ranar ya mata nisa, dakyar ya iya jumirin jiran har bakwai da rabi ta yi.
Duk da tarin ciwon kan da take fama da shi, hakan bai hanata tashi ba, cike da karfin hali ta yi wanka ta shirya cikin riga da wando kanana as usual, sakkowa ta yi dining ko Mom bata jira ba ta yi breakfast din ta ita kadai duk da iya tea ne kawai ta iya sha.
Dakin Mom ta nufa, ta tarar bata tashi ba, ji ta yi baza ta iya jira har sai lokacin da ta farka ba, hakan yasa ta zauna a bakin godon ta shiga dan bubbuga pillow, Mom ta bude idanu cike da barci ta kalleta, ganin yadda idanunta suke har zuwa yanzu a rine gashi sun kara kankancewa fiye da jiya, saboda kwanan da ta yi kuka yasa ta mikewa zaune cike da damuwa ta ce "Daughter, me yasame ki?" Ta kai hannu tana tattaba jikinta, rike hannunta ta yi ta ce "Babu komai Mom tun kukan jiya ne da na yi." "Amma Daughter ya kamata ace tunda kin yi barci kin farka idanunki su dawo daidai ba wai su kara rinewa ba." Shiru ta yi ta rasa me zata ce don kare kanta. "An ya kuwa lafiyar ki kalau, idan kina jin wani damuwa ki sanar min muje asibiti." Girgiza kai ta yi, ta ce "I'm ok" "Well!" Mom ta faa tana gyara kwanciya.
Langwabe kai ta yi ta ce "Mom ina son zanje landmark bookshop na duba wani story book da nake nema, da ma wasu books din wadanda nake da su duk na gama karantasu." Tsare ta da idanu Mom ta yi na yan wasu sakannni tana nazartanta, Hankalinta bai kwanta mata da fitar ba, hakan yasa ta ce " Da sassafen nan haka? Ki barshi kawai ba sai kinje ba, ki fadi sunan book d'in zan saka a naimo miki." "Ok Mom Thank U." Ta fada tare da mikewa ta fice a dakin gudun kada kwallan daya ciki idanunta su zubo a gaban Mom.
Sarai Mom ta ga yanayin da ta shiga hakan yasa ta kara gaskata zarginta akanta.
Da gudu ta fada kan gadonta ta rushe da kuka, ya ya zata yi? Ina zata saka ranta ta ji sanyi? Wani hali Al'ameen yake ciki, shin kodai ya mutun ne da gaske kamar yadda ta gani a cikin mafarkinta, yin wannan tunanin yasakata mikewa zaune zumbur! Zuciyar ta ne ke Ingizata akan ta saci hanya ta tafi .
Da sauri ta mike tsaye da nufin tafiyar , sai kuma tsoro ya kamata, idan asirinta ya Tonu Mom ta sani mai zai biyo baya, ta tuna sanda Mom ta juya mata baya lokacin da ta gane tana mu'ala da Fatima, ko kadan baza ta so su koma gidan jiya ba, don baza ta iya jura ba da wanne zata ji.
Komowa ta yi dabass ta zauna a bakin bed ta ci gaba da kuka.
Wani shawara ne ya fado ranta wanda ya sakata mikewa da sauri kamar an tsikareta, da sauri sauri gudu gudu ta dinga saukkowa stairs, tana fitowa direct boy quarters din gidan ta nufa, bangaren da wasu daga cikin ma'aikatan gidan suke kwana, a kofar dakin Peter ta tsaya ta shiga knocking, da sauri ya fito ko amsa gaisuwar da yake mata bata yi ba ta ce "Peter, ka taimakeni." Ta fada tana hade hannaye hawaye na bin kumatunta, rudewa Peter ya yi, cikin rawar bani ya ce "Miss me ki ke bukata kiyi hakuri ki daina kuka ko meye zan miki matsawar baifi karfina ba." Tunda ta fara zayyano ma shi bukatar ta na tana son ya je gidan su Fatima ya dubo mata wani hali Al'ameen ke ciki, ya ke bin ta da kallon tausayawa ji yake kamar ya zubar mata da kwallah wannan wacce irin jarabta ce, a raunace ya ce "ki yi hakuri Miss na miki alkawarin zan je na dubo miki shi, yanzu dana gama abinda nake yi."
Haka suka rabu da Peter ta koma cikin gida tana jiran tsammani.
Kamar yadda Peter ya yi mata Alkawari karfe goma sha daya a kofar gidan su Fatima ya mi shi, kasancewar gidan ana ta shiga da fice na masu zuwa gaisuwa bai sha wahala gurin sanin halin da Al'ameen ya ke ciki ba, shi kanshi ya tausayawa yaron da fargaban yadda zai sanarwa uwar dakinsa wannna bakin labarin ya koma gida, bai samu haduwa da ita ba a lokacin, sai wuraren karfe shiddan yamma suka hadu. Kallo daya ya mata ya sauke kai, gaba daya ta fice a hayyacinsa kamar ba Miss Joy daya sani ba, "I'm sorry Miss labarin babu dadin ji." Ya fada a sanyaye.
Wani irin Kwalalo ido waje ta yi tare da safe kirji a razane ta ce "Ya mutu ko."............
09116099486.
[12/29, 2:42 PM] AyshaNalado: 🌀🌀 *JOY* 🌀🌀
~FARHAT~
*PAGE 27*
Wani irin gwalalo idanu waje ta yi tare da dafe kirji a razane ta ce "Ya mutu ko?" Girgiza kai Peter ya yi ya amsa da "Bai mutu ba." "To mai ya same shi?" Ta fad'a cikin shirin fashewa da kuka, Shiru ya yi yana nazarin mai zai ce mata don ba k'aramin tausayin ta yake ji ba, baya so ya fad'a mata abin da zai tayar mata da hankali, muryarta ne ya katse mishi tunani "Na rok'e ka kada ka boye min komai Peter, sanin halin da yake ciki shine kwanciyar hankalina." Ba yadda zai yi hakan yasa ya yi k'asa da kai ya ce "Na samu labarin cewa sanadiyar kad'e shin da muka yi, ya samu targad'e a kafar shi ta hagu sannan......" Shesshekar kukanta ya saka shi dasa aya, da sauri ya dago yana kallon ta, dama yasan za'a rina, an saci zanin mahaukaciya.
Cikin muryar rarrashi cike da girmamawa matsayinta na uwar dakinsa ya ce "I'm sorry Miss ki daina kuka zai samu sauk'i soon, naji labarin tun jiya an gyara kafar an d'aure." Cikin kuka ta ce "Saboda mai ka ke cewa kar na yi kuka, bayan nice sanadin raunatar shi? Me yasa bazan yi kuka ba? Kasan yadda na ke ji a zuciyata kuwa?" Ta fad'a tana ta6a saitin zuciyarta, kasa ya sake yi da kai, tare da cewa "I'm sorry Miss." Zuciyarsa gaba d'aya ta raunana, anya zarginsa bai zamo gaskiya ba kuwa? Ko dai uwar d'akinsa ta fad'a soyayya da wannan yaron ne, domin lamarin ya fi gaban tausayi kad'ai.
Daurewa ya yi dago ya kalleta tare da jeho mata tambayar da ke kai kawo a ransa, "Miss Joy ar u in luv wit him?" Ya fad'a a d'arare.
Tsittt! Kukan ta ya d'auke, ta zuba ma shi rinannun idanunta na yan sakanni, can kuma ta girgiza kai ta ce "Noooo! Babu wani abu makamancin haka a zuciyata game da shi, kuma kar ka sake yi min irin wannan tambayar." Daga haka kuma ta juya da sauri sauri gudu gudu ta bar gurin.
Ajiyar zuciya ya sauke ya san ta fad'i son ran ta ne kawai amma shakka babu tana son yaron nan, shi daga ita har yaron tausayi suke ba shi, yasan wannan abu ne da ba zai ta6a yiwuwa ba ko a tastuniya balle a zahiri. Alice fa! jinin Alice da soyayya da musulmi tabbas akwai k'ura, shi dai zai saka su a addu'a shine k'adai taimakon da zai iya mu su.
Ta d'auka sanin halin da yake ciki zai sama mata sauki a zuciya, amma ina! Babu wani sauki sai ma k'ara mata damuwa da tashin hankali da ya yi. kamar jiya daren ranar sai barci 6arawo ne ya sace ta bayan ta gama tsara yadda za ta yi gobe ta samu fita ta je ta gan shi ko a sace ne.
********
*AL'AMEEN*
Kasancewar sa jarumi kuma sam ba shi da k'an jiki yasa nan da nan ya fara samun sauki, a Washegari rana ta uku da samun tsautsayin ya soma taka k'afarsa, tuni kumburin ya sa6e sai dan abin da baza a rasa ba.
Rike haba Ummi ta yi, ta ce "Umm! Lallai Amira, to angode Allah ya yi albarka." Kollonta ta kai kan shi ko kallon side din abincin bai yi ba, ta ce "Amintacce ga abin kari in ji Amira." Ya ce "Angode kuci kawai Ummi, Fatima mikomin shayin da kika hada."Ummi ta ce " Baza ayi haka ba Yayan Fatima, Binta dauko kofi da plate ki zubawa yayanki abinci."
Mikewa tayi ta shiga kitchen ta dauko ta zo ta zuba mishi kunun da kosan zata zuba farfesun Ummi ta ce "Bar wannan Binta ya ci anjima." Ta amsa da "To ummi." Tare da mika mishi abincin gaban shi.
Dakyar da takurar Ummi ya dauki kosai daya ya yi bismillah ya kai baki ya gutsira, babu laifi yaji dadin shi sosai bai san sanda ya tura guntun a baki ba, daga haka ya shiga ci yana kora kunun sai ga Mallam Aminu ya kar kunu da kosai tas.
Ummi da ke mishi dariya a ranta ta ce "A kara ne?", yamutsa fuska ya yi ya ce "A'a Ummi Alhmdllh."
Ummi da Fatima ne suka ci sauran ragowar kunu da kosan, farfesun kuwa Al'ameen aka ajiyewa da rana aka dumama mi shi ya sha.
Makota na ta shigowa yi mi shi sannu da jiki baga mata da matasa tsararrakinsa ba har da dattijan unguwa, domin shi din mutumin mutane ne, yana da kirki da yawan gaisuwa, Maman Amira ma ta shigo haka kafatanin yan gidan gaba daya.
*************
*JOY*
Allah-Allah ta dinga yi gari ya waye ta je ta ga halin da Al'ameen ke ciki idan ba haka ba zuciyarta zata iya tarwatsewa, sai dai gaba daya Daren ranar ya mata nisa, dakyar ya iya jumirin jiran har bakwai da rabi ta yi.
Duk da tarin ciwon kan da take fama da shi, hakan bai hanata tashi ba, cike da karfin hali ta yi wanka ta shirya cikin riga da wando kanana as usual, sakkowa ta yi dining ko Mom bata jira ba ta yi breakfast din ta ita kadai duk da iya tea ne kawai ta iya sha.
Dakin Mom ta nufa, ta tarar bata tashi ba, ji ta yi baza ta iya jira har sai lokacin da ta farka ba, hakan yasa ta zauna a bakin godon ta shiga dan bubbuga pillow, Mom ta bude idanu cike da barci ta kalleta, ganin yadda idanunta suke har zuwa yanzu a rine gashi sun kara kankancewa fiye da jiya, saboda kwanan da ta yi kuka yasa ta mikewa zaune cike da damuwa ta ce "Daughter, me yasame ki?" Ta kai hannu tana tattaba jikinta, rike hannunta ta yi ta ce "Babu komai Mom tun kukan jiya ne da na yi." "Amma Daughter ya kamata ace tunda kin yi barci kin farka idanunki su dawo daidai ba wai su kara rinewa ba." Shiru ta yi ta rasa me zata ce don kare kanta. "An ya kuwa lafiyar ki kalau, idan kina jin wani damuwa ki sanar min muje asibiti." Girgiza kai ta yi, ta ce "I'm ok" "Well!" Mom ta faa tana gyara kwanciya.
Langwabe kai ta yi ta ce "Mom ina son zanje landmark bookshop na duba wani story book da nake nema, da ma wasu books din wadanda nake da su duk na gama karantasu." Tsare ta da idanu Mom ta yi na yan wasu sakannni tana nazartanta, Hankalinta bai kwanta mata da fitar ba, hakan yasa ta ce " Da sassafen nan haka? Ki barshi kawai ba sai kinje ba, ki fadi sunan book d'in zan saka a naimo miki." "Ok Mom Thank U." Ta fada tare da mikewa ta fice a dakin gudun kada kwallan daya ciki idanunta su zubo a gaban Mom.
Sarai Mom ta ga yanayin da ta shiga hakan yasa ta kara gaskata zarginta akanta.
Da gudu ta fada kan gadonta ta rushe da kuka, ya ya zata yi? Ina zata saka ranta ta ji sanyi? Wani hali Al'ameen yake ciki, shin kodai ya mutun ne da gaske kamar yadda ta gani a cikin mafarkinta, yin wannan tunanin yasakata mikewa zaune zumbur! Zuciyar ta ne ke Ingizata akan ta saci hanya ta tafi .
Da sauri ta mike tsaye da nufin tafiyar , sai kuma tsoro ya kamata, idan asirinta ya Tonu Mom ta sani mai zai biyo baya, ta tuna sanda Mom ta juya mata baya lokacin da ta gane tana mu'ala da Fatima, ko kadan baza ta so su koma gidan jiya ba, don baza ta iya jura ba da wanne zata ji.
Komowa ta yi dabass ta zauna a bakin bed ta ci gaba da kuka.
Wani shawara ne ya fado ranta wanda ya sakata mikewa da sauri kamar an tsikareta, da sauri sauri gudu gudu ta dinga saukkowa stairs, tana fitowa direct boy quarters din gidan ta nufa, bangaren da wasu daga cikin ma'aikatan gidan suke kwana, a kofar dakin Peter ta tsaya ta shiga knocking, da sauri ya fito ko amsa gaisuwar da yake mata bata yi ba ta ce "Peter, ka taimakeni." Ta fada tana hade hannaye hawaye na bin kumatunta, rudewa Peter ya yi, cikin rawar bani ya ce "Miss me ki ke bukata kiyi hakuri ki daina kuka ko meye zan miki matsawar baifi karfina ba." Tunda ta fara zayyano ma shi bukatar ta na tana son ya je gidan su Fatima ya dubo mata wani hali Al'ameen ke ciki, ya ke bin ta da kallon tausayawa ji yake kamar ya zubar mata da kwallah wannan wacce irin jarabta ce, a raunace ya ce "ki yi hakuri Miss na miki alkawarin zan je na dubo miki shi, yanzu dana gama abinda nake yi."
Haka suka rabu da Peter ta koma cikin gida tana jiran tsammani.
Kamar yadda Peter ya yi mata Alkawari karfe goma sha daya a kofar gidan su Fatima ya mi shi, kasancewar gidan ana ta shiga da fice na masu zuwa gaisuwa bai sha wahala gurin sanin halin da Al'ameen ya ke ciki ba, shi kanshi ya tausayawa yaron da fargaban yadda zai sanarwa uwar dakinsa wannna bakin labarin ya koma gida, bai samu haduwa da ita ba a lokacin, sai wuraren karfe shiddan yamma suka hadu. Kallo daya ya mata ya sauke kai, gaba daya ta fice a hayyacinsa kamar ba Miss Joy daya sani ba, "I'm sorry Miss labarin babu dadin ji." Ya fada a sanyaye.
Wani irin Kwalalo ido waje ta yi tare da safe kirji a razane ta ce "Ya mutu ko."............
09116099486.
[12/29, 2:42 PM] AyshaNalado: 🌀🌀 *JOY* 🌀🌀
~FARHAT~
*PAGE 27*
Wani irin gwalalo idanu waje ta yi tare da dafe kirji a razane ta ce "Ya mutu ko?" Girgiza kai Peter ya yi ya amsa da "Bai mutu ba." "To mai ya same shi?" Ta fad'a cikin shirin fashewa da kuka, Shiru ya yi yana nazarin mai zai ce mata don ba k'aramin tausayin ta yake ji ba, baya so ya fad'a mata abin da zai tayar mata da hankali, muryarta ne ya katse mishi tunani "Na rok'e ka kada ka boye min komai Peter, sanin halin da yake ciki shine kwanciyar hankalina." Ba yadda zai yi hakan yasa ya yi k'asa da kai ya ce "Na samu labarin cewa sanadiyar kad'e shin da muka yi, ya samu targad'e a kafar shi ta hagu sannan......" Shesshekar kukanta ya saka shi dasa aya, da sauri ya dago yana kallon ta, dama yasan za'a rina, an saci zanin mahaukaciya.
Cikin muryar rarrashi cike da girmamawa matsayinta na uwar dakinsa ya ce "I'm sorry Miss ki daina kuka zai samu sauk'i soon, naji labarin tun jiya an gyara kafar an d'aure." Cikin kuka ta ce "Saboda mai ka ke cewa kar na yi kuka, bayan nice sanadin raunatar shi? Me yasa bazan yi kuka ba? Kasan yadda na ke ji a zuciyata kuwa?" Ta fad'a tana ta6a saitin zuciyarta, kasa ya sake yi da kai, tare da cewa "I'm sorry Miss." Zuciyarsa gaba d'aya ta raunana, anya zarginsa bai zamo gaskiya ba kuwa? Ko dai uwar d'akinsa ta fad'a soyayya da wannan yaron ne, domin lamarin ya fi gaban tausayi kad'ai.
Daurewa ya yi dago ya kalleta tare da jeho mata tambayar da ke kai kawo a ransa, "Miss Joy ar u in luv wit him?" Ya fad'a a d'arare.
Tsittt! Kukan ta ya d'auke, ta zuba ma shi rinannun idanunta na yan sakanni, can kuma ta girgiza kai ta ce "Noooo! Babu wani abu makamancin haka a zuciyata game da shi, kuma kar ka sake yi min irin wannan tambayar." Daga haka kuma ta juya da sauri sauri gudu gudu ta bar gurin.
Ajiyar zuciya ya sauke ya san ta fad'i son ran ta ne kawai amma shakka babu tana son yaron nan, shi daga ita har yaron tausayi suke ba shi, yasan wannan abu ne da ba zai ta6a yiwuwa ba ko a tastuniya balle a zahiri. Alice fa! jinin Alice da soyayya da musulmi tabbas akwai k'ura, shi dai zai saka su a addu'a shine k'adai taimakon da zai iya mu su.
Ta d'auka sanin halin da yake ciki zai sama mata sauki a zuciya, amma ina! Babu wani sauki sai ma k'ara mata damuwa da tashin hankali da ya yi. kamar jiya daren ranar sai barci 6arawo ne ya sace ta bayan ta gama tsara yadda za ta yi gobe ta samu fita ta je ta gan shi ko a sace ne.
********
*AL'AMEEN*
Kasancewar sa jarumi kuma sam ba shi da k'an jiki yasa nan da nan ya fara samun sauki, a Washegari rana ta uku da samun tsautsayin ya soma taka k'afarsa, tuni kumburin ya sa6e sai dan abin da baza a rasa ba.