Sashe 19
Joy Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Washegari Sunday da sassafe Mom ta fito da trolley dinta, cikin shirinta na tafiya, sai da ta daidaita komai batta driven da zai kaita airport yana zaune a mota yana jiranta sannan ta nufi dakin Joy, tura kofar tayi da karfi, taga ya bude, bata zaci a bude kofar ya ke ba, shiga ta yi, a kwance ta sameta idanunta a rintse kamar mai barci sai dai ba barcin take yi ba, hasalima jin motsin mom din ne ya saka ta rintse idanu, tsayawa a kanta Mom ta yi ta kare mata kallo, sai da tayi mai isarta, sannan ta sauke ajiyar zuciya, a hankali ta ce "Daughter zan wu ce." Sai lokacin Joy ta bude kumburarrun idanunta amma bata ce komai ba, Mom ta sake cewa "Ba yan school ban lamunce miki zuwa ko ina ba, zuwa anjima Madame Esther zata zo ta zauna dake kafin na dawo." Daga haka ta juya ta fice Joy ta rakata da kallo.
Bani da isasshen lahiya banyi editing🙏
Ga masu bukatar shiga group Ku tuntubeni.
9116099486
[12/29, 2:37 PM] AyshaNalado: 🌀🌀 *JOY* 🌀🌀
~FARHAT~
*PAGE 17*
Tana tsaye jikin windon d'akita tana kallo har motar Mom ya bar compound d'in gidan, ko kad'an bata ji wani damuwa ko alamar kewa a zuciyarta game da tafiyar Mom ba , sabanin hakan sai ma wani irin sanyi da farin ciki ta ji yana huda zuciyarta, wani tsalle ta daka tare da fad'awa kan tattausar katifarta, yau jin ta take yi kamar sakakkiyar tsuntsuwa, rasa irin murnar da zata yi yasa ta ci gaba da jumping akan bed d'in tana tambul da adungure, sai da ta ji ta fara gajiya ta dakata tana sauke numfashi, bayan ta dan huta daga tsalle tsallen murnanta, ta mik'e ta fad'a toilet ta shek'a wanka, tana yi tana wake wakenta alamar cikin farin ciki take, gaban mirror ta tsaya daure da mini tawul, tana kallon fuskarta, Zum6ura baki tayi ta kwa6e fuska, bayyane ta ce "Ji duk yadda nayi baki kamar bani ba, duk Mom ta gama ramar dani da jidalinta." Kwafa ta yi ta harari mirron kamar dai Mom d'in na cikin madubin ne, kallon kayan kwalliyar dake shake kan mirron tayi sai kuma ta saki murmushi ta ce "Bari nayi wa My Teemah kwalliya." Kujera ta ja ta zauna, cikin gwanancewa ta shiga fesa kwalliya a kwakkwayar doguwar fuskarta.
Bata cika yin makeup ba, shi yasa duk sanda tayi yake zama special a fuskarta, lallausar gashinta ta tattara tayi paking din shi gefe ta zubo da jelar ta gaba har kafad'unta, ta yi kyau sosai matuk'a gaya kamar wata y'ar tsanar roba. Mik'ewa tayi ta isa gaban wardrobe din ta ta wangale kofofin shi, tsayawa tayi tana kallon kayyayyakin ciki, kaya ne shake a ciki ba na wasa ba, wasu ma batta taba sakawa ba sai dai duk kanana ne babu wani na mutunci a ciki, idanuta ne sauke akan wani kaya da Papa ya taba kawo mata daga America lokacin da yayi wani tafiya, kaya ne masu matukar kyau da tsada irin ta yayan masu jajayen kunnuwa, bata taba sakawa tunda ya bata ta jera su a sif, zarowa ta yi ta warware kayan. Straight skirt ne mai dauke da dogon tsagu ta baya red colour da riga karami mai hannun bes White colour mai V neck a gaban rigar an rubuta JOY cikin wani irin design mai kayatarwa ya sha stone sai walwali yake, sai dan karamin jaket kalar skirt din, iyakar shi kasan boobs yana da igiya daga kasa da za'a d'aure ta gaban.
A tsanake ta shirya cikin kayan tsab! Duk da kasancewarta bera dan yanzu take shiga sha biyar hakan bai hana kyakkyawan surarta kayatuwa cikin shigar ba, siririyace sosai sai tsayi, sai dai akwaita da faffadan gudu, hakan yasa take da shape kayatacce, idan ka dauke hakan babu wani abu jan hankali a jikinta, dan y'an boobs dinta basu fi girman lemon tsami ba samsam basu da girma shiyasa bata fara saka bra ba.
Takalmi half cover ta saka fari ta daura agogo a tsinstiyar hannunta, daga haka ta fito daga d'akin ta da sauri har tana had'awa da d'an gudu, direct get ta nufa ko tsayawa ta yi breakfasts ta kasa, sai dai tana isowa, d'aya daga cikin security d'in dake bakin get, ya ce "Miss kiyi hakuri madam ta ce kar a bari ki fita, in dai ba school zakije ba." Bata san lokacin da ta kwaso wani irin mugun kallo ta watsa mashi ba, take ta fusata kasancewarta dama gwanar saurin fushi babu wuya ta hassala sai sai tana da saurin sauka. A tsiwace cike da gadara ta ce "Na ce Ku bud'e min get zan fita." K'asa yayi da kai ya ce "I'm sorry Miss sai dai Ki kira madam ki sanar mata." A tsawace ta ce "Bazan kirata ba! kuma ina umartanka da ka bud'e min get kokuma yanzu wallahi a bakin aikin ka." Tsorata yayi ganin yadda ta ke huci yar karamar yarinya da masifa kamar wata babba, shikam bazai so abinda zai raba shi da wannan aikin daya samu mai maik'o ba, jiki na rawa ya shiga bata hakuri, ko kallon banza bai isheta ba, dsauri ya bud'e mata karamin kofar yana mata a dawo lafiya tana fita ya lalubi lamabr Mom don ya sanar mata, sai dai wayar tak'i shiga kasancewar jirgin su ya riga ya lula.
Sai da ta fito gida sannan, ta ji wani tsoro na shirin kamata sabanin da da take cikin farin ciki, da wani ido zata kalli Fatima, da Ummi, uwa uba Yaya Al.......kasa karasa tunanin tayi don bata fatan hakan takasance fatan ta Allah yasa zuwa yanzu baya gida, duba agogon dake daure a tsintsiyar hannunta ta yi, karfe goma har ta gota, ta tabbata zuwa yanzu ya fita, dakewa tayi ta ci gaba da tafiya.
Tana kusantar gidan gabanta na faduwa, duk taku daya karfin bugun zuciyarta na karuwa, sanda ta fara hango gidan ji tayi kamar ta koma saboda yadda zuciyar ta ke luguden daka kamar zai fado kasa, ita kanta baza ta ce ga dalili ba, ta san dai ba tsoron Fatima ta ke yi ba, haka Ummi akwai kyakkyawar alaka ta mutunci a tsakanin su, dakewa tayi ta karasa kofar gidan, babu kowa a layin kasancewar shi karamin layi.
A hankali ta tura kofar gidan ta shiga da sand'a kamar barauniya, a haka ta wuce kofar dakin Al'ameen ta isa kofar shiga cikin gida, la6ewa ta yi jikin bango ta kasa shiga, can ta jiyo muryar kamar na Fatima tana magana hakan yasa ta leka kanta a hankali.
Al'ameen na tsaye a bakin kofar dakin shi cikin shirin shi na fita ya na makala links a hannun rigar shi, ya ji an turo kofar gidan, shiru shiru ba'a shigo ba, ba, a koma ba hakan yasa ya dago kai ya kallo waje ta raga ragar net door din dakin shi, mamaki ne ya kusa kashe shi lokacin da idanunshi ya sauka a kanta tana tafiya cikin sand'a kamar wacce ta shigo sata, kwafa yayi a ranshi lallai yarinyar nan, uwar me ta zo yi gidan su bayan irin wulakancin da sukayi wa Fatima, kamar zai dakatar da ita sai kuma ya dakata yaga Iya rashin kunyar ta, yana kallo ta la6e a jikin bango ta lek'a kai cikin gidan.
Shiru shiru bata d'ago ba hakan yasa Al'ameen yin gyaran muryar daga bayanta, kiriss! Ya rage ta saki fitsari lokacin da sautin muryar shi ya ratsa dodon kunnenta, da sauri ta d'ago kai ta zubawa kofar dakin shi idanu batta hango shi saboda duhun net amma shi yana iya ganinta.
Bud'e net door d'in yayi ya fito fuskar shi a had'e kamar hadarin gabas, Sai lokacin ya samu damar ganinta da kyau, wani irin wulakantaccen kallo ya shiga wurga mata ganin irin dressing d'in dake jikinta a rayuwarshi ya tsani yaga mace da shigar banza koda kuwa arniya.
Shesshekar kukanta da ya ji yasa ya kai kallon shi ga fuskarta, zaraf idaunsu ya sarke dana juna, a tare zuciyoyinsu ya yi wani irin girgiza, bude baki ta yi da nufin yin magana, da sauri ya daura hannunta shi akan leben shi ya ce mata "Shiiiii!!!." Tsit! tayi tare da hadiye shesshekanta tana wurwurga manyan idanunta da suka kada saboda tsorata.
Ya sake yi mata alamar ta zo ta fice da hannu, baya son ya yi magana ne don yasan su Ummi na tsakar gida zasu jiyo su.
Bani da isasshen lahiya banyi editing🙏
Ga masu bukatar shiga group Ku tuntubeni.
9116099486
[12/29, 2:37 PM] AyshaNalado: 🌀🌀 *JOY* 🌀🌀
~FARHAT~
*PAGE 17*
Tana tsaye jikin windon d'akita tana kallo har motar Mom ya bar compound d'in gidan, ko kad'an bata ji wani damuwa ko alamar kewa a zuciyarta game da tafiyar Mom ba , sabanin hakan sai ma wani irin sanyi da farin ciki ta ji yana huda zuciyarta, wani tsalle ta daka tare da fad'awa kan tattausar katifarta, yau jin ta take yi kamar sakakkiyar tsuntsuwa, rasa irin murnar da zata yi yasa ta ci gaba da jumping akan bed d'in tana tambul da adungure, sai da ta ji ta fara gajiya ta dakata tana sauke numfashi, bayan ta dan huta daga tsalle tsallen murnanta, ta mik'e ta fad'a toilet ta shek'a wanka, tana yi tana wake wakenta alamar cikin farin ciki take, gaban mirror ta tsaya daure da mini tawul, tana kallon fuskarta, Zum6ura baki tayi ta kwa6e fuska, bayyane ta ce "Ji duk yadda nayi baki kamar bani ba, duk Mom ta gama ramar dani da jidalinta." Kwafa ta yi ta harari mirron kamar dai Mom d'in na cikin madubin ne, kallon kayan kwalliyar dake shake kan mirron tayi sai kuma ta saki murmushi ta ce "Bari nayi wa My Teemah kwalliya." Kujera ta ja ta zauna, cikin gwanancewa ta shiga fesa kwalliya a kwakkwayar doguwar fuskarta.
Bata cika yin makeup ba, shi yasa duk sanda tayi yake zama special a fuskarta, lallausar gashinta ta tattara tayi paking din shi gefe ta zubo da jelar ta gaba har kafad'unta, ta yi kyau sosai matuk'a gaya kamar wata y'ar tsanar roba. Mik'ewa tayi ta isa gaban wardrobe din ta ta wangale kofofin shi, tsayawa tayi tana kallon kayyayyakin ciki, kaya ne shake a ciki ba na wasa ba, wasu ma batta taba sakawa ba sai dai duk kanana ne babu wani na mutunci a ciki, idanuta ne sauke akan wani kaya da Papa ya taba kawo mata daga America lokacin da yayi wani tafiya, kaya ne masu matukar kyau da tsada irin ta yayan masu jajayen kunnuwa, bata taba sakawa tunda ya bata ta jera su a sif, zarowa ta yi ta warware kayan. Straight skirt ne mai dauke da dogon tsagu ta baya red colour da riga karami mai hannun bes White colour mai V neck a gaban rigar an rubuta JOY cikin wani irin design mai kayatarwa ya sha stone sai walwali yake, sai dan karamin jaket kalar skirt din, iyakar shi kasan boobs yana da igiya daga kasa da za'a d'aure ta gaban.
A tsanake ta shirya cikin kayan tsab! Duk da kasancewarta bera dan yanzu take shiga sha biyar hakan bai hana kyakkyawan surarta kayatuwa cikin shigar ba, siririyace sosai sai tsayi, sai dai akwaita da faffadan gudu, hakan yasa take da shape kayatacce, idan ka dauke hakan babu wani abu jan hankali a jikinta, dan y'an boobs dinta basu fi girman lemon tsami ba samsam basu da girma shiyasa bata fara saka bra ba.
Takalmi half cover ta saka fari ta daura agogo a tsinstiyar hannunta, daga haka ta fito daga d'akin ta da sauri har tana had'awa da d'an gudu, direct get ta nufa ko tsayawa ta yi breakfasts ta kasa, sai dai tana isowa, d'aya daga cikin security d'in dake bakin get, ya ce "Miss kiyi hakuri madam ta ce kar a bari ki fita, in dai ba school zakije ba." Bata san lokacin da ta kwaso wani irin mugun kallo ta watsa mashi ba, take ta fusata kasancewarta dama gwanar saurin fushi babu wuya ta hassala sai sai tana da saurin sauka. A tsiwace cike da gadara ta ce "Na ce Ku bud'e min get zan fita." K'asa yayi da kai ya ce "I'm sorry Miss sai dai Ki kira madam ki sanar mata." A tsawace ta ce "Bazan kirata ba! kuma ina umartanka da ka bud'e min get kokuma yanzu wallahi a bakin aikin ka." Tsorata yayi ganin yadda ta ke huci yar karamar yarinya da masifa kamar wata babba, shikam bazai so abinda zai raba shi da wannan aikin daya samu mai maik'o ba, jiki na rawa ya shiga bata hakuri, ko kallon banza bai isheta ba, dsauri ya bud'e mata karamin kofar yana mata a dawo lafiya tana fita ya lalubi lamabr Mom don ya sanar mata, sai dai wayar tak'i shiga kasancewar jirgin su ya riga ya lula.
Sai da ta fito gida sannan, ta ji wani tsoro na shirin kamata sabanin da da take cikin farin ciki, da wani ido zata kalli Fatima, da Ummi, uwa uba Yaya Al.......kasa karasa tunanin tayi don bata fatan hakan takasance fatan ta Allah yasa zuwa yanzu baya gida, duba agogon dake daure a tsintsiyar hannunta ta yi, karfe goma har ta gota, ta tabbata zuwa yanzu ya fita, dakewa tayi ta ci gaba da tafiya.
Tana kusantar gidan gabanta na faduwa, duk taku daya karfin bugun zuciyarta na karuwa, sanda ta fara hango gidan ji tayi kamar ta koma saboda yadda zuciyar ta ke luguden daka kamar zai fado kasa, ita kanta baza ta ce ga dalili ba, ta san dai ba tsoron Fatima ta ke yi ba, haka Ummi akwai kyakkyawar alaka ta mutunci a tsakanin su, dakewa tayi ta karasa kofar gidan, babu kowa a layin kasancewar shi karamin layi.
A hankali ta tura kofar gidan ta shiga da sand'a kamar barauniya, a haka ta wuce kofar dakin Al'ameen ta isa kofar shiga cikin gida, la6ewa ta yi jikin bango ta kasa shiga, can ta jiyo muryar kamar na Fatima tana magana hakan yasa ta leka kanta a hankali.
Al'ameen na tsaye a bakin kofar dakin shi cikin shirin shi na fita ya na makala links a hannun rigar shi, ya ji an turo kofar gidan, shiru shiru ba'a shigo ba, ba, a koma ba hakan yasa ya dago kai ya kallo waje ta raga ragar net door din dakin shi, mamaki ne ya kusa kashe shi lokacin da idanunshi ya sauka a kanta tana tafiya cikin sand'a kamar wacce ta shigo sata, kwafa yayi a ranshi lallai yarinyar nan, uwar me ta zo yi gidan su bayan irin wulakancin da sukayi wa Fatima, kamar zai dakatar da ita sai kuma ya dakata yaga Iya rashin kunyar ta, yana kallo ta la6e a jikin bango ta lek'a kai cikin gidan.
Shiru shiru bata d'ago ba hakan yasa Al'ameen yin gyaran muryar daga bayanta, kiriss! Ya rage ta saki fitsari lokacin da sautin muryar shi ya ratsa dodon kunnenta, da sauri ta d'ago kai ta zubawa kofar dakin shi idanu batta hango shi saboda duhun net amma shi yana iya ganinta.
Bud'e net door d'in yayi ya fito fuskar shi a had'e kamar hadarin gabas, Sai lokacin ya samu damar ganinta da kyau, wani irin wulakantaccen kallo ya shiga wurga mata ganin irin dressing d'in dake jikinta a rayuwarshi ya tsani yaga mace da shigar banza koda kuwa arniya.
Shesshekar kukanta da ya ji yasa ya kai kallon shi ga fuskarta, zaraf idaunsu ya sarke dana juna, a tare zuciyoyinsu ya yi wani irin girgiza, bude baki ta yi da nufin yin magana, da sauri ya daura hannunta shi akan leben shi ya ce mata "Shiiiii!!!." Tsit! tayi tare da hadiye shesshekanta tana wurwurga manyan idanunta da suka kada saboda tsorata.
Ya sake yi mata alamar ta zo ta fice da hannu, baya son ya yi magana ne don yasan su Ummi na tsakar gida zasu jiyo su.