Sashe 23
Joy Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kwanar wahala Al'ameen ya yi a wannan dare, tunda yake ciwon shi bai ta6a tashi da k'arfi irin na yau ba,ya sha maganin shi amma a banza, jarumta ce kawai ta hana shi sumewa a cikin daren nan, wani irin hank'oro had'i da jijjiga jikinsa ke yi masa, babu abin da yake muradi irin ya samu biyan bukata, rashin samun hakan ya haifar masa da mummunar zazzabi, tare da matsanancin ciwon mara, duk dauriya da jarumtar Al'ameen sai gashi yana zubar da hawaye yana mulmula a tsakar d'aki, tare da rok'on Allah ya d'auka ranshi ya huta.
A 6angare d'aya kuma shaidaniyar zuciyar na masa zuga tare da bashi gurbatacciyar shawara akan ya ta shi kar ya yarda ya hallaka kanshi, ya samarwa kanshi sauki ta kowacce hanya, ta shiga zano mashi hanyoyin mafi sauki da zai bi ya samu cikar muradin gangar jikinsa.
Dakyar da taimakon Allah wani wahalallen barci ya sure shi ba tare sa zato ko tsammani ba.
Kimanin awa biyu ya kwashe yana barcin wahala, wani irin azababben murdawar da mararsa tayi ya tilasta masa farkawa a zabure, cikin fitar hayyaci da rufewar idanu ya rarumi sacet din maganin shi da ke yashe a gaban katifarsa, guda uku ya 6alla ya watsa a baki, daga kwancen da yake ya d'auki ledar ruwa ya kora. Komawa yayi ya kwanta lamo ya lumshe rinannun idanunsa yana sauke wani irin wahalallen numfashi mai fita tare da hucin zazzafar zazzabi, hannyen shi duka biyu dafe da mararsa. Jinsa yake kamar a duniya, kamar matacce kamar yarayye shi sai gashi na, sai dai duk da haka bakinsa bai yanke da ambaton Ubangiji ba.
Wani haske ne ya mamaye idanunsa, da sauri ya rintse idanu saboda sun gaza daukar hasken, bayan wasu sakonni ya bud'e su a hankali har ya gama waresu, bai san tahowarta ba bai san ta ina ta shigo d'akin ba sai dai kawai ya ganta a agaban shi, sanye da fari kar d'in dogon riga mai sulbi da taushi. Fuskarta ya kurawa idano yana son gane ko wacece, amma ya kasa saboda rufe shin da tayi da farin mayafin rigarta kamar nikab, banda kwayoyin manyan sexy eyes din ta babu abin da yake iya gani, a gaban shi ta tsuguna, tare da sanya kwayar idanunta cikin na shi, a hankali da wani irin tattausar murya ta furta cikin rada "I Luv u Ameen, zan kareka da dukkan karfi da iyawata, ruhina da naka suna tare tun fil azal, zamu rayu a tare bakin rai bakin fama nice cikon farin cikin rayuwar ka kuma nima kaine farinciki na." Wani dakowa zuciyar shi ta shiga yi har ya kai ga kirjin shi na sama da kasa kamar mai shirin barin duniya, kallonta ta mayar kan kirjin, na wasu sakonni, a hankali ta dago hannunta masu dauke da Zara zaran faratuna ta daura akan kirjin shi ta shiga balle boturan rigar.
Wurgi tayi da rigar bayan ta zame shi a jikinsa, faffadan kirjinsa ya bayyana mai dauke da tattausar kwantaccen bakin gashi.
Kamar an kwato zancen daga bakin shi cikin rarrabewar harshe ya ce "Wa ce ce ke?" Murmushi ta saki a hankali ta ce "FARHAT."
Bai yi aune ba ya ji ta fada jikin shi gaba daya tare da bashi wata irin runguma, wani irin karkarwa jikinsa ya shiga yi.
Sark'ewa nunfashinsa ya fara yi lokacin da ya ji tattausar tafukan hannayenta a gadon bayan shi tana shawafa, wani irin karfi ya ji ya ziyarce shi, yunkura yayi ya yi wani juyi, ya mirginata kasan shi ya dawo samanta kamar mayunwacin zakin daya dade bai ci abincin ba, ya samu daga sama haka ya shiga yamutsarta, laushi hadi da taushin fatar ta tare sa wani irin mayataccen kamshin da jikinta ke fitarwa suka hadu suka kara zautar da shi, cikin zafi da fitar hayyaci ya ke bin duk wani sakon jikinta da wani irin romance wanda bai san yaushe ya koya har ya iya ba. Lokacin daya isa inda yake muradi, ihu ya takarkare ya yanka saboda jin shi a wata duniyar da gangar jikin shi ya dade yana muradi, da taimakonta ya samu satisfaction koro na farko a rayuwar shi.
Cikin karkarwar jiki da gushewar hankali ya juye mata duk lalurarsa. Kwanciya yayi lamo a jikinta tare da kamkameta kamar zai maidata cikinsa, ya shiga maida wahaltaccen numfashi, jin shi yake sakayau kamar jariri sabuwar haihuwa.
A lokacin ya farka daga nannauyan barcin daya kwashe shi bayan ya yi overdose!
A hankali ya ware idanun shi, yana bin dakin da kallo, akan labbansa ya furta dream! Tabbas mafarki yayi, mafarki mai cike da rudani.
Abin mamaki Normal ya farka babu wani ciwo a jikinta sai rashin kwarin jiki, don a lokacin ko dan yatsarsa akace ya daga bazai iyaba.
Lamo ya kwanta brain din shi na sake tariyo masa mafarkinsa, me yasa baiga fuskarta ba, mai yasa duk irin abinda ya faru nadin fuskarta ko gezau bai yi ba, wacece ita. "FARHAT."
Zuciyar shi ta bashi amsa, "FARHAT." Ya sake maimaitawa sunan a bayyane, wani irin damuwa yaji ya mamaye zuciyar shi, kar sai ace aljana ce ta Aureshi. Tabbas! Abin tayi kama da apmara ko tasuniyar gizo. kafin yayi aune ya ji ladan ya rangad'a kiran sallar farko.
Ga al'adarsa ta yau da kullum, da anyi Kiran sallar farko yake tashi, yau ma bai bari shaidan yayi tasiri akansa ba, bakin shi ya samu da furta adduar tashi daga barci tare da Karin wasu addu'oin, wani karfi yaji ya shige shi, yunkura yayi ya mike zaune, rass! gaban shi ya fadi, ta yaya zai gusar da najasar jikinsa ba tare da Ummi ta sani ba yana matukar kunyarta baya so ta yi wani tunani akan shi, take duk karsashin daya ta shi da shi ya ji ya ragu.
Jiki babu kwari ya mike tsaye, cike da kyankyamin jikin shi ya dauki buta da jallabiyarsa wankakke da short ya dauki kuma extra leda da zai saka short din jikinta idan ya cire, daga haka ya fice daga dakin zuwa cikin gida, ya saba buga ma su Ummi kofa kullum daya fito amma yau direct toilet ya wuce, cike da kyankyami da taka tsantsan ya kwabe short din jikin shi ya saka a Leda ya kulle, sannan ya cire riga.
Duk sanyin da akeyi bai ji ba haka ya rintse idanu ya tsarkake jikin shi, a hankali cikin taka tsantsan don kar kwarafniyar shi ya farkar da Ummi ko Fatima.
Jallabiyarsa ya sako baya ya kammala wankan, sai da ya gabatar da alwala a tsakar gida, ya mayar da butar shi da kayan shi daki, sannan ya tukarin dakin su Ummi, kamar ya kyale su ranar don gani yake kamar zasu iya gane wani Abu, dakewa yayi ya karasa bakin kofar ya bubbuga musu, sai da Ummi ta amsa sanna ya tafi masallaci.
Koda suka idar da sallar subh, samun waje yayi a masallaci ya zauna yayi addu'oinsa tare da karatun alkurani, don ya tabbata idan yake gidan ya kebe tunani bazai bar shi yi ba, sai da gari ya fara haske sannan ya fito ya nufo gida.
Sallamar shi ya fito da Fatima sake kitchen tana wura charcoal da sauri, cikin raunatacciyar murya ta ce "Yaya Ina kwana ya jikinka, tun dazu nake duba dakin ka baka dawo ba." Murmushi ya sakar mata tare da matsawa gabanta ya kama kumatunta ya dan ja da sigar wasa ya ce "Fatiman Yayanta." Dagowa ta yi ta kalleshi da idanunta da sukayi yi raurau da hawaye ta ce "Jiya dakyar na yi barci saboda tunanin halin da na barka ciki Yayana." Cike da so da kulawa ya ce "Na ji sauki sosai kanwata baki gani ba." Ta gyada kai hawayen daya taru a idanunta na sakkowa, ya ce "Kukan fa Bintan Ummi, oya share wahayenki," da Saudi ta share ya ce "then smile." Murmushi ne ya subuce mata, shima murmushi tayi ya ce "Da fatan baki gayawa Ummi ba." Ta girgiza kai alamar A'a ya ce " Yawwwwa! Gud gal! Ci gaba da aikin ki bari in gaisa da Ummi inzo in tayaki." Daga haka ya nufi dakin Ummi, a falo ya sameta karamin kur'ani ne a hannunta tana karanta suratul kahfi. Wuri ya sama ya zauna yana saurrenta wani natsuwa na huda zuciyar shi, sai da ta kai karshen surar tayi addu'arta ta shafa sannan ta juyo ta kalle shi da kulawa, murmushi dauke a fuskarta.
A ladabce ya duka gabanta ya sunkuyar da kai, ya ce "Ummina ina kwana."
Cike da alfahari da kasancewarsa d'a a gareta ta ce "Lafiya kalau alhmdllh Amintacce, da fatan kai ma haka." Bayan gaisuwa zama yayi su ka dan taba hirar duniya.
kallon agogon yayi ganin bakwai da rabi ta yi, ya mike ya ce "Ummi bari na je na kimtsa yau ina da lecture safe." Ta ce "Allah ya taimaka, Allah ya yi albarka ." ya amsa da "Amin Ummi." Sannan ya fito, sharar tsakar gida ya tarar Fatima na yi, ya ce ta kawo ya karkare ta kama wani aikin kememe ta ki yarda wai ya je ya huta bashi da lafiya.
Yana saka kai a kofar shiga zaure su ka zabga karo. Taga-taga ta yi zata fadi, da sauri ya rikota, Zazzare idanu Amira ta shiga yi cike da kunya, bata taba tunanin zata same shi tsaye haka akan kafafafun shi ba, saboda yadda ta barshi, tun asuba take son shigowa ta ganshi tana tunanin idan shigo, ta ce musu meya kawota, yanzu tana zaune ta ji mamanta zata yi aike wajen Ummi tayi caraf ta amsa ta ce bari ta kai.
Sake ta yayi ta tsaya akan kafafunta ya ce "Ki dinga kula mana, ina kike kallo haka?."Cikin inda- inda ta ce "ina kwana Yaya Ameen, ya karfin jiki." Babu yabo babu fallasa ya amsa mata da "lafiya jiki Alhmdllh." Ya rabata ya shige dakinsa, yana shiga daga bakin kofa yaji ya taka Abu kamar takarda, kallon shi ya kai wajen, paper ne a nannade, da mamaki ya tsuguna ya dauka tare da budewa da sunan ta idanun shi ya fara tozali. Cike da dumbin mamaki ya furta "What!!! Amira!".........
Ga mai bukatar shiga group ya tuntunbeni kai tsaye.
09116099486.
[12/29, 2:39 PM] AyshaNalado: 🌀🌀 *JOY* 🌀🌀
~FARHAT~
A 6angare d'aya kuma shaidaniyar zuciyar na masa zuga tare da bashi gurbatacciyar shawara akan ya ta shi kar ya yarda ya hallaka kanshi, ya samarwa kanshi sauki ta kowacce hanya, ta shiga zano mashi hanyoyin mafi sauki da zai bi ya samu cikar muradin gangar jikinsa.
Dakyar da taimakon Allah wani wahalallen barci ya sure shi ba tare sa zato ko tsammani ba.
Kimanin awa biyu ya kwashe yana barcin wahala, wani irin azababben murdawar da mararsa tayi ya tilasta masa farkawa a zabure, cikin fitar hayyaci da rufewar idanu ya rarumi sacet din maganin shi da ke yashe a gaban katifarsa, guda uku ya 6alla ya watsa a baki, daga kwancen da yake ya d'auki ledar ruwa ya kora. Komawa yayi ya kwanta lamo ya lumshe rinannun idanunsa yana sauke wani irin wahalallen numfashi mai fita tare da hucin zazzafar zazzabi, hannyen shi duka biyu dafe da mararsa. Jinsa yake kamar a duniya, kamar matacce kamar yarayye shi sai gashi na, sai dai duk da haka bakinsa bai yanke da ambaton Ubangiji ba.
Wani haske ne ya mamaye idanunsa, da sauri ya rintse idanu saboda sun gaza daukar hasken, bayan wasu sakonni ya bud'e su a hankali har ya gama waresu, bai san tahowarta ba bai san ta ina ta shigo d'akin ba sai dai kawai ya ganta a agaban shi, sanye da fari kar d'in dogon riga mai sulbi da taushi. Fuskarta ya kurawa idano yana son gane ko wacece, amma ya kasa saboda rufe shin da tayi da farin mayafin rigarta kamar nikab, banda kwayoyin manyan sexy eyes din ta babu abin da yake iya gani, a gaban shi ta tsuguna, tare da sanya kwayar idanunta cikin na shi, a hankali da wani irin tattausar murya ta furta cikin rada "I Luv u Ameen, zan kareka da dukkan karfi da iyawata, ruhina da naka suna tare tun fil azal, zamu rayu a tare bakin rai bakin fama nice cikon farin cikin rayuwar ka kuma nima kaine farinciki na." Wani dakowa zuciyar shi ta shiga yi har ya kai ga kirjin shi na sama da kasa kamar mai shirin barin duniya, kallonta ta mayar kan kirjin, na wasu sakonni, a hankali ta dago hannunta masu dauke da Zara zaran faratuna ta daura akan kirjin shi ta shiga balle boturan rigar.
Wurgi tayi da rigar bayan ta zame shi a jikinsa, faffadan kirjinsa ya bayyana mai dauke da tattausar kwantaccen bakin gashi.
Kamar an kwato zancen daga bakin shi cikin rarrabewar harshe ya ce "Wa ce ce ke?" Murmushi ta saki a hankali ta ce "FARHAT."
Bai yi aune ba ya ji ta fada jikin shi gaba daya tare da bashi wata irin runguma, wani irin karkarwa jikinsa ya shiga yi.
Sark'ewa nunfashinsa ya fara yi lokacin da ya ji tattausar tafukan hannayenta a gadon bayan shi tana shawafa, wani irin karfi ya ji ya ziyarce shi, yunkura yayi ya yi wani juyi, ya mirginata kasan shi ya dawo samanta kamar mayunwacin zakin daya dade bai ci abincin ba, ya samu daga sama haka ya shiga yamutsarta, laushi hadi da taushin fatar ta tare sa wani irin mayataccen kamshin da jikinta ke fitarwa suka hadu suka kara zautar da shi, cikin zafi da fitar hayyaci ya ke bin duk wani sakon jikinta da wani irin romance wanda bai san yaushe ya koya har ya iya ba. Lokacin daya isa inda yake muradi, ihu ya takarkare ya yanka saboda jin shi a wata duniyar da gangar jikin shi ya dade yana muradi, da taimakonta ya samu satisfaction koro na farko a rayuwar shi.
Cikin karkarwar jiki da gushewar hankali ya juye mata duk lalurarsa. Kwanciya yayi lamo a jikinta tare da kamkameta kamar zai maidata cikinsa, ya shiga maida wahaltaccen numfashi, jin shi yake sakayau kamar jariri sabuwar haihuwa.
A lokacin ya farka daga nannauyan barcin daya kwashe shi bayan ya yi overdose!
A hankali ya ware idanun shi, yana bin dakin da kallo, akan labbansa ya furta dream! Tabbas mafarki yayi, mafarki mai cike da rudani.
Abin mamaki Normal ya farka babu wani ciwo a jikinta sai rashin kwarin jiki, don a lokacin ko dan yatsarsa akace ya daga bazai iyaba.
Lamo ya kwanta brain din shi na sake tariyo masa mafarkinsa, me yasa baiga fuskarta ba, mai yasa duk irin abinda ya faru nadin fuskarta ko gezau bai yi ba, wacece ita. "FARHAT."
Zuciyar shi ta bashi amsa, "FARHAT." Ya sake maimaitawa sunan a bayyane, wani irin damuwa yaji ya mamaye zuciyar shi, kar sai ace aljana ce ta Aureshi. Tabbas! Abin tayi kama da apmara ko tasuniyar gizo. kafin yayi aune ya ji ladan ya rangad'a kiran sallar farko.
Ga al'adarsa ta yau da kullum, da anyi Kiran sallar farko yake tashi, yau ma bai bari shaidan yayi tasiri akansa ba, bakin shi ya samu da furta adduar tashi daga barci tare da Karin wasu addu'oin, wani karfi yaji ya shige shi, yunkura yayi ya mike zaune, rass! gaban shi ya fadi, ta yaya zai gusar da najasar jikinsa ba tare da Ummi ta sani ba yana matukar kunyarta baya so ta yi wani tunani akan shi, take duk karsashin daya ta shi da shi ya ji ya ragu.
Jiki babu kwari ya mike tsaye, cike da kyankyamin jikin shi ya dauki buta da jallabiyarsa wankakke da short ya dauki kuma extra leda da zai saka short din jikinta idan ya cire, daga haka ya fice daga dakin zuwa cikin gida, ya saba buga ma su Ummi kofa kullum daya fito amma yau direct toilet ya wuce, cike da kyankyami da taka tsantsan ya kwabe short din jikin shi ya saka a Leda ya kulle, sannan ya cire riga.
Duk sanyin da akeyi bai ji ba haka ya rintse idanu ya tsarkake jikin shi, a hankali cikin taka tsantsan don kar kwarafniyar shi ya farkar da Ummi ko Fatima.
Jallabiyarsa ya sako baya ya kammala wankan, sai da ya gabatar da alwala a tsakar gida, ya mayar da butar shi da kayan shi daki, sannan ya tukarin dakin su Ummi, kamar ya kyale su ranar don gani yake kamar zasu iya gane wani Abu, dakewa yayi ya karasa bakin kofar ya bubbuga musu, sai da Ummi ta amsa sanna ya tafi masallaci.
Koda suka idar da sallar subh, samun waje yayi a masallaci ya zauna yayi addu'oinsa tare da karatun alkurani, don ya tabbata idan yake gidan ya kebe tunani bazai bar shi yi ba, sai da gari ya fara haske sannan ya fito ya nufo gida.
Sallamar shi ya fito da Fatima sake kitchen tana wura charcoal da sauri, cikin raunatacciyar murya ta ce "Yaya Ina kwana ya jikinka, tun dazu nake duba dakin ka baka dawo ba." Murmushi ya sakar mata tare da matsawa gabanta ya kama kumatunta ya dan ja da sigar wasa ya ce "Fatiman Yayanta." Dagowa ta yi ta kalleshi da idanunta da sukayi yi raurau da hawaye ta ce "Jiya dakyar na yi barci saboda tunanin halin da na barka ciki Yayana." Cike da so da kulawa ya ce "Na ji sauki sosai kanwata baki gani ba." Ta gyada kai hawayen daya taru a idanunta na sakkowa, ya ce "Kukan fa Bintan Ummi, oya share wahayenki," da Saudi ta share ya ce "then smile." Murmushi ne ya subuce mata, shima murmushi tayi ya ce "Da fatan baki gayawa Ummi ba." Ta girgiza kai alamar A'a ya ce " Yawwwwa! Gud gal! Ci gaba da aikin ki bari in gaisa da Ummi inzo in tayaki." Daga haka ya nufi dakin Ummi, a falo ya sameta karamin kur'ani ne a hannunta tana karanta suratul kahfi. Wuri ya sama ya zauna yana saurrenta wani natsuwa na huda zuciyar shi, sai da ta kai karshen surar tayi addu'arta ta shafa sannan ta juyo ta kalle shi da kulawa, murmushi dauke a fuskarta.
A ladabce ya duka gabanta ya sunkuyar da kai, ya ce "Ummina ina kwana."
Cike da alfahari da kasancewarsa d'a a gareta ta ce "Lafiya kalau alhmdllh Amintacce, da fatan kai ma haka." Bayan gaisuwa zama yayi su ka dan taba hirar duniya.
kallon agogon yayi ganin bakwai da rabi ta yi, ya mike ya ce "Ummi bari na je na kimtsa yau ina da lecture safe." Ta ce "Allah ya taimaka, Allah ya yi albarka ." ya amsa da "Amin Ummi." Sannan ya fito, sharar tsakar gida ya tarar Fatima na yi, ya ce ta kawo ya karkare ta kama wani aikin kememe ta ki yarda wai ya je ya huta bashi da lafiya.
Yana saka kai a kofar shiga zaure su ka zabga karo. Taga-taga ta yi zata fadi, da sauri ya rikota, Zazzare idanu Amira ta shiga yi cike da kunya, bata taba tunanin zata same shi tsaye haka akan kafafafun shi ba, saboda yadda ta barshi, tun asuba take son shigowa ta ganshi tana tunanin idan shigo, ta ce musu meya kawota, yanzu tana zaune ta ji mamanta zata yi aike wajen Ummi tayi caraf ta amsa ta ce bari ta kai.
Sake ta yayi ta tsaya akan kafafunta ya ce "Ki dinga kula mana, ina kike kallo haka?."Cikin inda- inda ta ce "ina kwana Yaya Ameen, ya karfin jiki." Babu yabo babu fallasa ya amsa mata da "lafiya jiki Alhmdllh." Ya rabata ya shige dakinsa, yana shiga daga bakin kofa yaji ya taka Abu kamar takarda, kallon shi ya kai wajen, paper ne a nannade, da mamaki ya tsuguna ya dauka tare da budewa da sunan ta idanun shi ya fara tozali. Cike da dumbin mamaki ya furta "What!!! Amira!".........
Ga mai bukatar shiga group ya tuntunbeni kai tsaye.
09116099486.
[12/29, 2:39 PM] AyshaNalado: 🌀🌀 *JOY* 🌀🌀
~FARHAT~