Sashe 6
Hamdah Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Tana gaba ina biye da ita muka shige cikin wani É—an ma dai-dai cin gida mai É—auke da É—aki ciki biyu sai kitchen da Kuma banÉ—aki a gefe,
da kaga kidan kasan na talakawa ne sosai sai dai a tsaftace yake babu kazanta ko datti a cikin É—an ma dai-dai cin tsakar gidan.
tanuna min É—aya daga cikin É—akunan tace nashiga,
a kasa kan taburman dake malale cikin É—akin na zauna,
babu jimawa tashigo É—auke da kwano ta direshi gaba na tana faÉ—in
"Ci yanzu muje na rakaki bakin titi kihau abun hawa ki koma gida,
in ban da rashin hankali niyyar guduwa kikayi gaba É—aya a gidan da kika É—au jaka?,
Akul karki kuma wan nan ba ta'adar É—an kirki bane ci maza muje".
wasu zafafan hawaye na share kana da sauri har hannuna na rawa na buÉ—e kwanon,
tuwon jan dawa ne miyar bushashiyar kuɓaiwa,sai tashi da kamshin daddawa yake,
da sauri na sa hannu na soma ci.
ta fita ta kuma dawowa da kofin ruwa ta aje min,kana ta fita taje tasoma tatar kullun da ta É—auko markaÉ—en sa.
cin tuwan nake tamkar na sami nama,yau kwana uku da wuni É—aya kenan rabun da nasa wani abu mai gishiri a bakina.
naci tuwon sosai dan har nakusa cinye wa kana na kara da ruwa,
bayana na jingina da jikin garu tare da yiwa Ubangiji godiya,
a hankali narka jin murÉ—ar da cikina keyi min yana É—an raguwa, yayin da abun cikina da tun jiya da cikin ya murÉ—a ni sai shima naji ya motsa sai ya sauka kasan marana ya dunkule guri guda bai kuma motsawa ba sai yanzu naji yana É—an motsawa da harbawa a hankali...
can an jima matar taÉ—a go labule tace
"Zo kiyi sallah kafin awara ta ta dafu sai muje na rakaki".
"Tom". nace na mike nafito rike da lanta da ke cikin É—akin kasan cewar guri yayi duhu sosai,cikin É—ar-É—ar nashiga bayin nayi sarki nafito kana nayi al'wala na koma É—akin na gabatar da sallar isha,
bayan na idar ina zaune kan sallaya tashigo,ganin da al'wala tare da ita sai na mike nabata sallayar na koma gefe.
Bayan ta idar ta mike ta dube Ni tana faÉ—in
"Taso muje ga dare nata yi ki tabbatar kin koma gida kuma kada kisa ke yin haka
kinaso kishiga fushin iyaye ne fushin su musufa ce yana jefa mutum cikin halaka".
wasu hawaye ne naji sun kuma zubomin
"innalillahi wa'inna'ilaihirra'un".
nashiga nanatawa a raina,shin nima haka zan tabbata da fushin iyaye,shin meyasa iyaye na zasuyi fushi da ni kan abun da ban ai kata ba,me yasa zasu yanke min hukunci kan abun da bana da masaniya a kansa??.
maganar ta naji a sama
"Yau kitashi muje kin tsaya kuka ne,ai har gida zansa mai abun hawan yakai ki, tukunna ma inane gidan ku a wani unguwa kike? dan gobe zanje na tabbatar da kin koma ko baki koma ba,kada ki sake ki kuma laifi kice zaki gudu ni bani son yaro irin haka a ina iyayen ki suke?".
kuka na fashe dashi cikin muryar shashsheka nace
"Ni bani da iyaye bani da komai haka zanyi tabin layi har rayuwa ta ta kare na mutu."
"Zancen banza kai, to tashi ki fita min a gida kije kikare rayuwar naki acan,an ya ma ba yawon duniya kika fito ba?to ita duniya ta ishi kowa riga da wando tun da shi kika zaɓa je kibishi,tashi maza ki fita min a gida ban mayi tunanin ko wacece keba na ɗauko ki na kawo ki har cikin makwanci na,tashi-tashi maza tashi nace".
tafaÉ—a tana nuna min kofa da babbuga hannun ta,
da kyar na mike tsaye ina cigaba da kuka zuciyata nayi min wani irin mugun zafi,
Na rayawa rai na
tabbas idan nafi bakin titi kan kwalbatin da na zauna ranar da nashigo garin nan zan koma, har idan wani yazo yace na bishi zai bani makwanci da abin ci zan bishi,
to menene am fanin rayuwa ta yanzu ratuwa ta bata da wani am fani yanzu.
idanuna na rumtse da karfi jin bugun zuciya ta ya tsanan ta,a duk san da zuciya ta tafara bijiro min da irin waɗan nan tunanin sai magana ta da Inna na karshe yashiga yimin yawo cikin ƙwaƙwalwa,
"kada rayuwa tajuya miki baya ki mance da uban gijin ki".
ƙwaƙwalwa ta tarika amsa kuwwa da wannan kalmar, sai nashiga nanata kalmar innalillahi wa'inna'ilaihirraji'un.
a hankali na kai hannu zan buÉ—e labulen É—akin na fita tace
"da kata,baki da iyaye ajikin bishiya kika fito?".
juyowa nayi ido taf da kwalla nace
"A da ina dasu ayanzu kuma sun yanke alakar da kansu,yanzu ni bani da kowa na karɓi hakan ne abisa umurnin su".
ina kaiwa nan najuya ina kokarin fita tace
"Zo nan kin taɓa jin yan da iyaye sukace sun yanke alakar su da ɗan da suka haifa?,
in ba wani shirin kike son kullawa ba Æ´ar kankanuwa da ke kin iya tsara zance".
wani murmushi nayi wan da yafi kukan da nake ciwo kana na dawo na zauna in da na tashi,dubana tayi da kyau kana tace
"Wacece ke kuma suwaye iyayen naki? da kike shirya musu karyar sun yanke alakar É—a da mahaifa a sakanin ku,sabo da kin kullawa ranki zaki shiga bariki, Allah shi kyau ta wannan rayuwar ba mai É—aure wa bane zai fi miki kyau ki koma gare su ki nimi gafarar su, kirufawa kanki asiri suyi miki aure kije É—akin auren ki asirin ki a rufe,
in ban da zamani ma ai mu a da kamar ki ta isa aure, yanzu ne kawai wai sai yarin ya tagama rika a gida kafin ayi mata aure,
da É—a da dukiya ba'a yi musu mugun ta idan na barki kika fita nasan bagidan zaki koma ba dan haka bazan barki ki fita a gidan nan ba, ni da kai na zan dam kaki hannun iyayen ki,
yanzu dai dare yayi ki kwana gobe idan Allah yakai mu da safe zan kai ki gida da kaina"...
ni dai ban iya cewa komai ba sai sharar kwalla nake,har ta fita a É—akin can takuma dawowa tace nataso na zo,na mike da akwatina nabi bayan ta, É—ayan É—akin da ke jire da nata ta nuna min tace
"Shiga nan É—akin ki kwanta na gyara miki gurin kwan ciya".
nace to,tana tsaye sai da taga nashi ga kafin ta wuce taje ta kulle kofar gida tadawo tashige É—akin ta.
bin É—akin nayi da kallo,katifa ce a kasa da kaÉ—an yafi taburma kauri,sai wasu kayaki da kullin buhunhuna a gefe,sai dai É—akin a share tsaf yake babu ko datti.
a sannu na aje akwati na gefe na zauna kan katifar na janyo pillow da aka naÉ—e shi cikin tsummar zani akayi masa riga da shi,na gyara na kwanta na rufe jikina da hijabi na,
numfashi na sauke lokacin da nakai hakarkari na kan shinfiÉ—i da sunan kwanciya,rabon da na kwanta irin haka yau kwana uku, Allah mai girma yau gani acikin wata rayuwa,
saman É—akin nabi da ido wan da kwano ne kawai rufin sa babu ko silim.
Allah ke nan mai iko mai yin yan da yaso da rayuwar É—an adam,yau nice kwance cikin É—akin da babu gado bare wadaceccen katifa babu hasken wutan lantarki bare AC.
a tunanina kwanciyar da nayi zan sami yin ramuwar baccin da ban yishi ba na kwanaki uku amma me sai naji babu ko ɗigon bacci a ido na,tunani damuwa kunci su suko addabi zuciya ta haka na ta kuka sai daf asuba bacci yasamu nasarar sace ni....★
washegari da safe ina zaune cikin É—akin tashigo
É—auke da kwano da kofi ta dire shi gaba na, hannuna da nayi tagumi da shi na zare kana na gaishe ta ta amsa tace
"Ki karya sai kiyi wanka ga ruwa can na kai miki banÉ—aki bari nagama suya sai mu tafi".
to kawai nace. ta fita na janyo kwano da kofin É—umamen tuwo ne da kunu mai zafi saman murfin kofin kuma awara ne da kosai suma sai turiri suke.
ina gama karya wan na sako hijabi nafito, tana zaune cikin kitchen tana ta suya yayin
yara suka zagaye ta sunata mika kuÉ—i tana zuba musu,har da matasa ma sunata shigo wa siya.
a sannu na shige bayin na É—au tsawon lokaci ina wanke jikina da nake jin nauyin datti a fatata.
koda na fito daga wankan akwa tina na buÉ—e na ciro doguwar riga na material na saka,ina gama sa kayan nazau na kan katifa.
can da jimawa ta shigo da mayafi a kan ta ta dube ni tace
"Taso mu tafi yau wa menene sunan unguwar taku?".
kasa nayi da kai da jikin hawaye ya cika min ido,jin ta kuma mai maita tan bayar sai na É—ago nace
"Ni ba agarin nan nake ba zuwa nayi kuma ni bansan kowa a cikin garin nan ba"...
Da mamaki take kallo na cike da mamaki ta zauna kan É—aya daga cikin É—aurin buhun dake cikin É—akin, ta dube ni da kyau kana tace
"Tanan kika ɓullo kuma?".
kai na jinjina kana
nace "Wlh ni ba ƴar garinnan bace,ban taɓa sanin saba".
kwalla da suka zubo min na share kana nacigaba
"Kada ki mai dani gidan mu domin Abba na yace in nesan ta da su idan na dawo yace bai yafe min ba, bana kuma son ta sana diyya ta naza mo silar barin Ummi na gidan mu,na gwammace nayita yawo cikin duniyar nan har rayuwa ta takare na koma ga mahaliccina".
shiru nayi sakamakon muryata da ta sarke sabo da kuka.
ido Mama mai awara tazuba min,niko a hankali nashiga jan shashsheka.
da kaga kidan kasan na talakawa ne sosai sai dai a tsaftace yake babu kazanta ko datti a cikin É—an ma dai-dai cin tsakar gidan.
tanuna min É—aya daga cikin É—akunan tace nashiga,
a kasa kan taburman dake malale cikin É—akin na zauna,
babu jimawa tashigo É—auke da kwano ta direshi gaba na tana faÉ—in
"Ci yanzu muje na rakaki bakin titi kihau abun hawa ki koma gida,
in ban da rashin hankali niyyar guduwa kikayi gaba É—aya a gidan da kika É—au jaka?,
Akul karki kuma wan nan ba ta'adar É—an kirki bane ci maza muje".
wasu zafafan hawaye na share kana da sauri har hannuna na rawa na buÉ—e kwanon,
tuwon jan dawa ne miyar bushashiyar kuɓaiwa,sai tashi da kamshin daddawa yake,
da sauri na sa hannu na soma ci.
ta fita ta kuma dawowa da kofin ruwa ta aje min,kana ta fita taje tasoma tatar kullun da ta É—auko markaÉ—en sa.
cin tuwan nake tamkar na sami nama,yau kwana uku da wuni É—aya kenan rabun da nasa wani abu mai gishiri a bakina.
naci tuwon sosai dan har nakusa cinye wa kana na kara da ruwa,
bayana na jingina da jikin garu tare da yiwa Ubangiji godiya,
a hankali narka jin murÉ—ar da cikina keyi min yana É—an raguwa, yayin da abun cikina da tun jiya da cikin ya murÉ—a ni sai shima naji ya motsa sai ya sauka kasan marana ya dunkule guri guda bai kuma motsawa ba sai yanzu naji yana É—an motsawa da harbawa a hankali...
can an jima matar taÉ—a go labule tace
"Zo kiyi sallah kafin awara ta ta dafu sai muje na rakaki".
"Tom". nace na mike nafito rike da lanta da ke cikin É—akin kasan cewar guri yayi duhu sosai,cikin É—ar-É—ar nashiga bayin nayi sarki nafito kana nayi al'wala na koma É—akin na gabatar da sallar isha,
bayan na idar ina zaune kan sallaya tashigo,ganin da al'wala tare da ita sai na mike nabata sallayar na koma gefe.
Bayan ta idar ta mike ta dube Ni tana faÉ—in
"Taso muje ga dare nata yi ki tabbatar kin koma gida kuma kada kisa ke yin haka
kinaso kishiga fushin iyaye ne fushin su musufa ce yana jefa mutum cikin halaka".
wasu hawaye ne naji sun kuma zubomin
"innalillahi wa'inna'ilaihirra'un".
nashiga nanatawa a raina,shin nima haka zan tabbata da fushin iyaye,shin meyasa iyaye na zasuyi fushi da ni kan abun da ban ai kata ba,me yasa zasu yanke min hukunci kan abun da bana da masaniya a kansa??.
maganar ta naji a sama
"Yau kitashi muje kin tsaya kuka ne,ai har gida zansa mai abun hawan yakai ki, tukunna ma inane gidan ku a wani unguwa kike? dan gobe zanje na tabbatar da kin koma ko baki koma ba,kada ki sake ki kuma laifi kice zaki gudu ni bani son yaro irin haka a ina iyayen ki suke?".
kuka na fashe dashi cikin muryar shashsheka nace
"Ni bani da iyaye bani da komai haka zanyi tabin layi har rayuwa ta ta kare na mutu."
"Zancen banza kai, to tashi ki fita min a gida kije kikare rayuwar naki acan,an ya ma ba yawon duniya kika fito ba?to ita duniya ta ishi kowa riga da wando tun da shi kika zaɓa je kibishi,tashi maza ki fita min a gida ban mayi tunanin ko wacece keba na ɗauko ki na kawo ki har cikin makwanci na,tashi-tashi maza tashi nace".
tafaÉ—a tana nuna min kofa da babbuga hannun ta,
da kyar na mike tsaye ina cigaba da kuka zuciyata nayi min wani irin mugun zafi,
Na rayawa rai na
tabbas idan nafi bakin titi kan kwalbatin da na zauna ranar da nashigo garin nan zan koma, har idan wani yazo yace na bishi zai bani makwanci da abin ci zan bishi,
to menene am fanin rayuwa ta yanzu ratuwa ta bata da wani am fani yanzu.
idanuna na rumtse da karfi jin bugun zuciya ta ya tsanan ta,a duk san da zuciya ta tafara bijiro min da irin waɗan nan tunanin sai magana ta da Inna na karshe yashiga yimin yawo cikin ƙwaƙwalwa,
"kada rayuwa tajuya miki baya ki mance da uban gijin ki".
ƙwaƙwalwa ta tarika amsa kuwwa da wannan kalmar, sai nashiga nanata kalmar innalillahi wa'inna'ilaihirraji'un.
a hankali na kai hannu zan buÉ—e labulen É—akin na fita tace
"da kata,baki da iyaye ajikin bishiya kika fito?".
juyowa nayi ido taf da kwalla nace
"A da ina dasu ayanzu kuma sun yanke alakar da kansu,yanzu ni bani da kowa na karɓi hakan ne abisa umurnin su".
ina kaiwa nan najuya ina kokarin fita tace
"Zo nan kin taɓa jin yan da iyaye sukace sun yanke alakar su da ɗan da suka haifa?,
in ba wani shirin kike son kullawa ba Æ´ar kankanuwa da ke kin iya tsara zance".
wani murmushi nayi wan da yafi kukan da nake ciwo kana na dawo na zauna in da na tashi,dubana tayi da kyau kana tace
"Wacece ke kuma suwaye iyayen naki? da kike shirya musu karyar sun yanke alakar É—a da mahaifa a sakanin ku,sabo da kin kullawa ranki zaki shiga bariki, Allah shi kyau ta wannan rayuwar ba mai É—aure wa bane zai fi miki kyau ki koma gare su ki nimi gafarar su, kirufawa kanki asiri suyi miki aure kije É—akin auren ki asirin ki a rufe,
in ban da zamani ma ai mu a da kamar ki ta isa aure, yanzu ne kawai wai sai yarin ya tagama rika a gida kafin ayi mata aure,
da É—a da dukiya ba'a yi musu mugun ta idan na barki kika fita nasan bagidan zaki koma ba dan haka bazan barki ki fita a gidan nan ba, ni da kai na zan dam kaki hannun iyayen ki,
yanzu dai dare yayi ki kwana gobe idan Allah yakai mu da safe zan kai ki gida da kaina"...
ni dai ban iya cewa komai ba sai sharar kwalla nake,har ta fita a É—akin can takuma dawowa tace nataso na zo,na mike da akwatina nabi bayan ta, É—ayan É—akin da ke jire da nata ta nuna min tace
"Shiga nan É—akin ki kwanta na gyara miki gurin kwan ciya".
nace to,tana tsaye sai da taga nashi ga kafin ta wuce taje ta kulle kofar gida tadawo tashige É—akin ta.
bin É—akin nayi da kallo,katifa ce a kasa da kaÉ—an yafi taburma kauri,sai wasu kayaki da kullin buhunhuna a gefe,sai dai É—akin a share tsaf yake babu ko datti.
a sannu na aje akwati na gefe na zauna kan katifar na janyo pillow da aka naÉ—e shi cikin tsummar zani akayi masa riga da shi,na gyara na kwanta na rufe jikina da hijabi na,
numfashi na sauke lokacin da nakai hakarkari na kan shinfiÉ—i da sunan kwanciya,rabon da na kwanta irin haka yau kwana uku, Allah mai girma yau gani acikin wata rayuwa,
saman É—akin nabi da ido wan da kwano ne kawai rufin sa babu ko silim.
Allah ke nan mai iko mai yin yan da yaso da rayuwar É—an adam,yau nice kwance cikin É—akin da babu gado bare wadaceccen katifa babu hasken wutan lantarki bare AC.
a tunanina kwanciyar da nayi zan sami yin ramuwar baccin da ban yishi ba na kwanaki uku amma me sai naji babu ko ɗigon bacci a ido na,tunani damuwa kunci su suko addabi zuciya ta haka na ta kuka sai daf asuba bacci yasamu nasarar sace ni....★
washegari da safe ina zaune cikin É—akin tashigo
É—auke da kwano da kofi ta dire shi gaba na, hannuna da nayi tagumi da shi na zare kana na gaishe ta ta amsa tace
"Ki karya sai kiyi wanka ga ruwa can na kai miki banÉ—aki bari nagama suya sai mu tafi".
to kawai nace. ta fita na janyo kwano da kofin É—umamen tuwo ne da kunu mai zafi saman murfin kofin kuma awara ne da kosai suma sai turiri suke.
ina gama karya wan na sako hijabi nafito, tana zaune cikin kitchen tana ta suya yayin
yara suka zagaye ta sunata mika kuÉ—i tana zuba musu,har da matasa ma sunata shigo wa siya.
a sannu na shige bayin na É—au tsawon lokaci ina wanke jikina da nake jin nauyin datti a fatata.
koda na fito daga wankan akwa tina na buÉ—e na ciro doguwar riga na material na saka,ina gama sa kayan nazau na kan katifa.
can da jimawa ta shigo da mayafi a kan ta ta dube ni tace
"Taso mu tafi yau wa menene sunan unguwar taku?".
kasa nayi da kai da jikin hawaye ya cika min ido,jin ta kuma mai maita tan bayar sai na É—ago nace
"Ni ba agarin nan nake ba zuwa nayi kuma ni bansan kowa a cikin garin nan ba"...
Da mamaki take kallo na cike da mamaki ta zauna kan É—aya daga cikin É—aurin buhun dake cikin É—akin, ta dube ni da kyau kana tace
"Tanan kika ɓullo kuma?".
kai na jinjina kana
nace "Wlh ni ba ƴar garinnan bace,ban taɓa sanin saba".
kwalla da suka zubo min na share kana nacigaba
"Kada ki mai dani gidan mu domin Abba na yace in nesan ta da su idan na dawo yace bai yafe min ba, bana kuma son ta sana diyya ta naza mo silar barin Ummi na gidan mu,na gwammace nayita yawo cikin duniyar nan har rayuwa ta takare na koma ga mahaliccina".
shiru nayi sakamakon muryata da ta sarke sabo da kuka.
ido Mama mai awara tazuba min,niko a hankali nashiga jan shashsheka.