← Book details Bariki Auren Soja Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 63 OF 66

Sashe 63

Bariki Auren Soja Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Eh ai dolena ne tunda bakada kunya muna gidan nan ka tsallakemu ka shigo dakin mai jego ka kwana inni ka renani surukar kafa? Sosa keya yayi. Mama hindatu tace " bakomai d'an kwarai banga laifinka ba yara uku ina zaka iya nesa dasu, " nagode mama wallahi ban iya bacci ba saboda farin ciki jiya yanzu zanje inrama baccin A musu wanka intafi dasu dakina duk Wanda yazo suna wurin babansu, " ikon Allah, hajiya tafada, mama hindatu tace " ke kinyi wanka daga gani ko? " eh yayi saurin fada nagasa ta da kyau mama har sit bath tayi, " to Sannu da kokari, " hajiya ta juya Hinde bari innemo mata Abu mai nauyi bazan iya da d'an kiba, dariya sukeyi gaba daya, mama hindatu ta wankesu ya ciro musu kaya iri daya kafin ya koma dakinshi yayi wanka kafin yadawo ya kwashesu suka koma dakinshi ya kunna room heeter ya jerasu ya haye gadon yazuba musu ido kafin bacci mai cike da ni ima ya kwasheshi,

Su hajiya sunji dadi sosai na sunan da yasa ma yaran mama hindatu ta kira mama a waya " tunda kinki zuwa gashi snmiki takwara ai keda malam, taji mugun farin cikin abin itama tace " Au sunji suna mai dadi dole su kwaikwaya kajimin yara,

Karfe goma gidan yafara karbar yan barka tuni anfara dora tukwanen Abinci duk Wanda yazo saidai yaga uwar ba ya'yan, hajiya sai fada take daga baya dak in taje da kanta taga suna bacci hankali kwance Suda rigimammen ubansu ta fara kwaso biyun kafin ta koma ta dauki dayan, su Aunty maryam ma sun iso itada Amira da wasu matan barikin kowa yaga gidan sai yasan Yasmin na cikin daula tundaga harabar gidan bare ka shigo cikin falon,

A harabar gidan ake gashin naman mahauchi aka kawo musamman yake musu gashin sai diga yakeyi su Meenah na lashewa nidai ina kitchen don nafison kajin danaga ana soyawa, nazage inata dan Dane,

Gida yacika tubarkallah yan uwa harda gayyar sodi don ni mamaki Bariki Auren Soja fan's suka bani duk su suka cinye komai ranar ko waya ce suzo?

Kula yasmin take samu sosai MA sai faman narkar musu da nera yakeyi don ana jibi suna ya Sa Ahmad ya shigo musu da akwatuna kowa saiti biyu yaran uwar kuwa saiti hudu ga sabuwar venza golden colour Abin Masha Allah kawai zamuce, wani irin murjewa take karayi ga gyara na musamman da mama hindatu ke mata ciki da waje su baban zango da baba sunzo sunga yara mama dai tace sai bayan suna bazata zoba, Zainab din ismail ma kullum da ita ake wuni,

Ana gobe suna ma a gidan suka kwana domin shirya kayan rabo daki guda aka jibga kayan rabon dake dauke da hotunan baby's din kitso zainab ta yarfawa mai jego MA dai ya hakura dole don yanzu Sam duk kwakwarshi baya samun ganin ta daya shigo yake fita saboda mata gidanshi na Bariki ya koma ya basu wuri,
Yauma karfe goma ya shigo domin yana son ganin ta gaskiya, wayar ta ya kira tana dagawa yace " please kizomin da yarana ina dakina, tashi tayi cikin sauri ta feshe jikinta da turare tareda murza humra ta dauki babbar wato Amina wadda suke kira da Ummul khair ta saba ta a gefe daya ta dauki saudat wato Ihsan kamar yanda maryam ta musu lakani, saida ta shiga dakin nashi taji karar ruwa a bathroom ta shinfidesu ta koma daki domin dakko Abu khair wato baban zango tana shigowa tasameshi yana daure da towel wani kallo ya jefa mata tareda sauke Ajiyar zuciya, ta gyara tafiyar ta ta matso tareda doramai shi akan cinyarshi har tana shago kirjinshi dake kwance da suma baka suduk yaja mugun numfashi tareda shakar kamshin jikinta gefen shi ta zauna tareda manne mai, tuni ya fara hawa network yau fa kwana shida rabonshi da ita gaskiya yayi kokari yana ganin irin wann cikar kuma tana wuceshi a banza gaskiya yana cutuwa ,

Jin yayi Shiru yasa ta zsgayeshi da hannayenta tareda dora kanta saman kafadar shi, " mijin Aljannah ya akayi? Numfashi yaja dakyar tareda juyowa bayan ya gyara yaran, rungume ta yayi tsam yana Ajiyar zuciya, ya bata tausayi sosai don tasan kwanan zancen, hannun ta ta dora saman kirjinshi tafara shafawa tana magana a hankali " farin cikin Fatima meye damuwarka bayan gani akusa dakai kasan banason inganka a cikin damuwa, a hankali ya bude bakinshi adai dai kunnen ta " Kinsan damuwar mijinki ko zaki iya bashi magani?
Juya bakinta tayi dai dai kunnen shi tace " sosai kuwa idan banbaka maganin matsalar kaba kanada wata matar ne bayan ni? " dole infaranta maka megidana, hannu tasa tareda zame rigar jikinta ta sama da hannu daya hannu daya kuma ta na shafo kirjinshi da shi cikin natsuwa,

Ta fara lasar kunnen shi cikin wani irin natsuwa tana rikitashi tuni towel din jikinshi ya balle don mugun rawa jikinshi yakeyi ta kife kanshi a saman luntsuma lumtsuman maman ta dake cike kamar su fashe, ya fara yawo da fuskar shi akansu yana bata wani irin salo da yasa tuni suka fara tsiyaya kamar fanfo yayi saurin maida bakinshi tareda zame bra din ya danne bakin dayan saida ya rage ruwan da bakinshi kafin ya koma ya lashe dayan tas tareda rage musu cika kafin ya hade bakinsu jikinshi wani irin shaking yake ya rasa inda zai tsoma ranshi jinta atareda shi muguwar matsala ta karamai, ganin yanda yake fitarda numfashi mai zafi yasa ta kwantar dashi dama kafarshi na kasa ta zame tareda bashi mamaki mafi girma domin socking take bashi mai rikitarwa tuni hawaye suka fara bin fuskar shi yana mummurza kafafunshi yayi matukar kokari da baiyi ihuba a yau don ta mugun rikita mai kwakwal wa,

Saida taga yasamu natsuwa itama ta barshi ta nufi bathroom ta hada ruwa ta dawo tareda dagoshi yana langabe mata kamar jariri tace " baby muje Kayi wanka, " bazan iya tashi ba ai kin karar min da ruwan jiki tas yau, " Au haka zakace min? Dariya yayi tareda mikewa ya daura towel din da ya kwance " sorry my sweet wife kin gama min komai bakisan yanda naketa lallabawa bane yau kinragemin damuwar duk da banyi nutsoba kinshayarda ni zumarki mai dadi, tank you, rufemai baki tayi da hannun ta yayi saurin biting din ta cikin wasa " na fada miki inzaki rufe min baki kisa murfinshi, dariya tayi tana yarfe hannun " ina murfin? " come let me show you tayi saurin zamewa don tasan mezaiyi, kafin ya dawo ta fitar mai da kaya ta Ajiye tareda kwashe Wanda ya cire, yana Fitowa yaga kayan ce kiban singlet da short kawai anan zankwanta da yarana

In sun tashi yazakayi dasu ga Abulkhairi da tsotso kamar babanshi, tafada tana dariya, matsowa yayi tareda cewa " kinmanta na tsotsa dazu zanbashi Wanda nasha dazu , fita tayi da gudu tabarshi yana bin bayanta da kallo tareda girgiza kai " love you baby, yafada tareda hawa gadon ya shiga tsakiyar yaran shi ya musu Addu a tareda tofesu ya na kallon yanda sukayi bulbul " dole kuyi kiba yarana kuna kwashewa dady gara, yafada tareda mannawa hajiyar shi kiss yanason yarinyar sosai kodan ita tafara Fitowa ita yafara runguma, kafin ya mannawa Ihsan ya shafo y'ar fuskar ta, kafin ya koma kan Abulkhair ya ce " kai yaron Momyn kane my boy, I love you All my beautiful Angel's, yafada kafin yayi bacci,

Ita kuwa tana shiga zainab da Amira suka ce " Wallahi gidan nan akwai buhu buhun rashin kunya yanzu kina jego kika tssllkake mu kikaje wurin miji harda murza turaruka, "yasan ranku sa idawa mijina na bukata ta sai intsaya yanga kawai, munshiga uku kin gama lalacewa yasmin, nafasan me kuke tunanin munyi to da yau nasamu tsarki sai nabashi full kulawa, don haka kuciremin eye's, " Kuth kuce za ayi gwarne kenan? Ko duk shekara zsn haihu ina ruwanku matar so ke gwarne, "Aunty maryam tace " Au kuma bayan kingama zagin nayi gwarne? Ai ni Aunty banga laifinki ba Ashe haka Abin yake Aunty ki kara tamke baban Auwal badi Musha suna, " aa wannan sai ku marasa kunya kuma ai ke zamuyiwa wannan Addu ar mudawo mudibi wata garar, zama tayi tareda bata fuska, "bakyasona Aunty? Dariya suka sheke dama Abun burgace kawai baikai cikiba, " haba bakwa ganin yanda nasha wuya yara uku harda stitches,

"Habawa dadi miji ai duk cikin soyayya ne, munace Kince da kin warke bashi zakiyi, kwanciya tayi ta basu baya sunata mata tsiya, sunsha hira kafin su kwanta,

Washe gari suna antashi da kimtsa gidan Abincin suna booking yayi a hotel harda su snacks komai a wadace aka kawo gida ya cika makil da mutane maijego sai shiga da fita takeyi cikin suturar Alfsrma angon karni kuwa Bariki suka hada wata kwarya kwaryar liyafa shida yaranshi da kuma Abokan aiki,

Ranar tasamu gift kamar bagobe don har Y'an Bariki Auren Soja kowace batazo empty ba sunkwashi gara kuma sun yi Abin Arziki don mota mota narika ganin suna fakawa sunci uwar Ankon kampala ishurunka maraya sai rawar kai sukeyi😂wai su sun hadu saidai tunda suka shiga sukaga manyan mata don duk Y'an uwa sun hadu tagefen MA da yasmin anata harkar Arziki har harabar gidan
Har makota sunsan yau Ana suna gidan MG Muhammad Abdullah ba wata bidi'a Amma Abinci duk hadamarka sai ka barshi iyakar kwadayinka yaran sunsha kyau da haduwa ranar sai canji ake musu kamar uwarsu,
Can na hango su Aunty hajiya sa a gefen mai jego tasha dauri tareda my little Ummu kulthum nafara tanbayar kaina yaushe tasan yasmin? Kafin infito insamu su maryam Haruna menah my takwara da su k&k su suwaiba harma da hussy Ali a tsakiyar su Aunty maryam anata hira kowacce Jakarta fal da kayan suna da aka kwasa, bangama mamakiba saida naga Aunty Aisha dahiru a cikin daki ita da su mama hindatu ana shirya tafiya da Mai jego bayan taci rangem bakinta duk maiko na fito don baza ayi shawar daukar yasmin ina wurin ba......... 🖊
Chapter 63 · 0% Book details