Sashe 31
Bariki Auren Soja Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Kuna tanbayar shi ne toh bari ni infada muku nan tabasu labarin komai yana dariyar yanda suketa famar jinjina Abin, yace " Saikace nayi wani Abu?
Fitowar Hajiya ya sa sukayi shiru tace meke faruwa kuka samin Auta gaba? "Ai Hajiya gaki ga Autanki nan munbar miki,
Abinka da Y'an Uwa wayayyu tuni suka bunne a tsakanin su, a cikin Y'an uwanshi ya karasa hirar shi har zuwa magrib shi baida Abokai sai na wurin aiki kawai,
Gidan shi ya wuce bayan sungama shirya yanda Zasu hada komai yakamata
****************
Driver na sauke Yasmin ya fito tareda bude mata tafito cikin kunya gidan makotan da suka kwana ta koma tayi sa a duk suna ciki har Amira,
Ihu suka samata tareda tsokanar ta "Ya naga tafiyarki dai dai?, lallai salihine angon nan tunda ya dauki zankadediyar AMARYA kamarki yadawo dake kuma garau lallai mun jinjina mai,
Amira tace "kai kutsaya ina kayan dakikaje dasu? Hannun ta takai saman kanta taji da d'an shi tasa ihun tsokana, "kai kuce ansha love Abin harda wanka,
Ganin idan ta tsaya kunya zasuyita mata tsiya yasa ta baje tareda basu Amsa" toh sa idawa ina ruwanku Dan nayi niyya nadawo ma Zaku wani samun hakwara da gayyar miyau kuna batamin rai yanzu zankira shi yazo mukoma,
Shewa sukasa harda tafawar su, Amira tace "ai ni zanma rakaki wallahi dasafe nazo da gudun mawar ruwan zafi,
Shigowar Aunty maryam tace "oh yau ina ganin Rayuwa sai yanzu yasmin har nagaji da karya, kizo mushiga mama hindatu sai nemanki takeyi za ayi miki dilka kuma,
Zaro idanu tayi jin za a gurji jikinta bayan Wanda jikin yasha matsa duk yamata tsami ga kirjinta ma zafi yake mata tana jin yanda niple dinta ke mata zuki,
Haka batada zabi sukaje ana gurzarta tana matse ido, sai karfe tara tayi wanka tareda yin sallar da ake binta gidan yarage Baki ne kawai najiki kowa ya koma gidan shi daga ita sai cousin's dinta da suka baje suna cin Abinci, wayar ta tayi Kara tasan waye don haka ta haye katifa tareda ce musu,
"Surutun ku yayi yawa kuyi shiru zanyi waya da mijina, "toh masu miji munji adaibi a hankali wannan miji naki sai ya hade ki har baya gashi gabjeje ga muscles kamar d'an danbe ai kin boni yasmin,
Picking tayi tareda yin sallama, ya yi dariya kadan "madam MA ya ne? "Lfy saidai kasa inajin zafi sosai ya fada cikin shagwaba kuma a hankali don ko wa inda ke dakin basajin me take fada,
Koni Banji komai ba Aisha dahiru mai kunnen jin gulma ta fadamin
"Meke miki zafi? Yafada cikin jin nishadi yau tasaki jiki har tana fadamai damuwar ta, "kirjina mana da kuma... Dariya yayi sosai kafin yashafa kai yanajin dadin moment din
"Baby ai banyi komai ba Amma don worry nayi searching yanda zanyi gobe inshiga a internet don haka get ready,
Zaro ido tayi "aa nidai da zafi ga kirjina suna zugi sunyi ja fa nidai aa kabarni ko na tare karka mun don Allah you are too huge,
Dariya yayi sosai tab baby ai ko dazu don bansamu hanya bane shiyasa nabarki if not ba Wanda zai hanani ninkaya,
"Wai bakajin kunya ne? "Aa ba a haifeni ba lokacin da akayi kunya,
Bari inkira ki video call inga breast din yanda suke zafi,
"Aa nidai akwai ma mutane, katse wa yayi saida yakira ta dauka yace tell them to leave you Alone, "cikin salon tsokana tace
"Mijina nason privacy don haka kubamu wuri, ai ca suka yi mata shikuwa yajita dakyau yaji wani irin dad'i yau tana kiranshi mijinta,
Saida ta juya musa wayar ya ce kuyi hakuri zata nunamin Abune kunga bazata iya agabanku ba kunga kayana ne nikadai ban yarda wani ya kalla ba,
Sum sum suka fice a dakin don MA ya girmi tunanin su. Dole su gudu
yace oya fool your shirt ingani,
Da gangan ta kwabe tareda haska maisu da kyau, ya zuba musu ido ji yake kamar ya cabko su yace "oh my god baby wallahi kindaga min hankali gaskiya dole inzo intaba su yanzu if not I can sleep "please karka zo don Allah nidai kabari karfe kusan goma fa....... 🖊️
*Matar Soja*
[9/2, 8:45 PM] Asli Smasher 💕: PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION
тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.
INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/
FACEBOOK: https://mobile.facebook.com'/groups/2455147078097572/
TWITTER: https://twitter.come m/pro__writers?s=09
🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻
*BARIKI*
_Auren Soja_
🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻
_written by FENERH_
Maman Ammar
*Dedicated to*
Fiddausi mainasara feby
*Domin ku takwarorin juna AISHA Dahiru Allah ya baki lfy ya kuma Kara tsaremin ke da duk kan musulmi daga duk kan kaddara, Tareda ke my sis AISHA Alto marubuciya mai yayi ina kaunar ki fisabilillahi kaunarki agareni ta musamman ce Allah yakara mana d'an kon kauna*
37&38
Cikin minti talatin ya iso ya kirata a waya, tana kwance tana Addu ar Allah yasa kar yazo ga Y'an uwanta Sun sata gaba suna tsigeta Wai ta lalace,
Ya kira wayar ta tana dagawa yace "come out,
Wayar tabi da kallo cike da mamakin halin shi,
Hijabi kawai ta dora akan kayan baccin ta fito,
Motar ta nufa tareda Adduar kar baba su fito suganta, yana hango ta ya bude murfin motar tana isowa ta tsaya ta waje, "please me yasa kazo, "come on kishigo ko infito ni,
Shiga tayi tareda rufe kofar ko gama zama batayi ba ya fisgota zuwa jikinshi cikin sauri ya fisge hijabin tareda daga rigar ta dama bata saka bra ba tabarsu susha iska akan matsa da tsotsar da suka sha,
Jin hannun shi akai yasa tayi wata irin Y'ar Kara mar Karar da ta Kara tsuma shi, don ji yayi kamar ta Kara mai tsumi, ita kuwa zafi taji don ba rikon wasa ya musu ba,
Kwantar da ita yayi kan laps dinshi ya kwanto tareda fara Aikin tsotsar Abin son shi tana matse ido don zafi takeji sosai akan niple dinta, tanajin yanda jikin shi ke rawa kamar mazari,
Ga Abu na tokarin ta ta bayanta tasan ko Meye, tanajin yanda take Harbin iska, dakyar ya barta, ya koma jikin kujera yana numfashi,
"Please let go our home baby natada wa kaina damuwa wallahi I want to go in kibari muje gidan mu, ssurin tashi tayi tare da mayarda hijabinta tana dafe kirjinta dake mata zugi,
Tana hauka ne zata bishi ya kashe ta baiyi ba ma ta sha wuya bare yayi tab ita zataso kar ma su tare da wuri sai nan da wata shida ko shekara,
Riko hannun ta yayi "kinaji na baby? "Eh ni bazanje ba, wani irin kallon ki tausaya min yayi mata, tareda riko hannun ta ya dora a jikin shi, "zafi takemun sosai please,
Cire hannun ta tayi tareda cewa "nidai katafi dare nayi don Allah, "ok kawai ya fada tareda bude mata motar ta fita, yana binta da kallo ko magana baya iya yi shikadai yasan halin da yake ciki,
Saida yasamu y'ar natsuwa yatafi, ita kuwa tana shiga tafada katifar ta domin duk sauran sunyi bacci,
Ranar kasa bacci yayi yasha magani Amma a banza saida yayi daya sanin taba ta dayaje yayi yatadowa kanshi kwadayi a banza,
Ganin zai halaka dole ya dauro Alwala ya tada salla,
Domin nemawa kanshi sauki, saidai baya kaiwa ko ina take war warewa haka ya kwana juyi cikin wahala, tareda kudirin wallahi dole ma a bashi matar shi da sauri if not yayi aika aika,
Yasmin dai baccin ta tasha hankali kwance, da safe bai kirata ba saida yaje office, lokacin baki duk sun wuce gida yarage daga su sai su baba da mama hindatu don sunce sai ta tare Zasu koma,
Ina labarin Ango ismail ya tare Abin shi tareda kwantar da hankali akan matar shi Zainabu don yariga yasan wutsiyar rakumi tayi nesa da kasa,yasmin tafi karfin shi,
MA kuwa yau da takaici ya dawo daga office domin ana bukatar su a Abuja sunada meeting da shugaban kasa dama sauran manyan sojoji baki daya dake kowane sashe na Nigeria kuma taron zai daukesu kusan sati,
Yana isowa gidan shi ya zauna shiru tareda dafe goshi yasan Akwai damuwa idan har yaje taron nan haka dama Yasmin ta tare ne da da ita zai tafi tunda kowa da hotel din shi daban,
"Ina bazai yuwuba gaskiya ya fada tareda dukan kujera, wayar shi ya dauka ya kirata,
Tana dauka yace "ki shirya na je school din naku Wai dole saikinje da kanki don haka zanturo driver yanzu ya kaiki,
Ya katse kiran batareda yajira Amsarta ba mikewa yayi cike da jin dadin yasamowa kanshi mafita,
Ita kuwa kasa motsawa tayi don Sam jikinta bai bataba wane irin school karfe biyu yanzu? Saida driver ya iso ya kuma kiranta "kifita driver na waje yana jiranki,
Tashi tayi jikinta a sanyaye ta shiga falon su mama tareda fada musu zataje school yanzu " kinfadawa mijinki? Inji mama hindatu, "eh shine ya kirani ma har ya turo driver,
"Toh ai saikiyi maza kishirya karki tsayar dashi, tom tace tareda komawa dakinta dama tayi wanka komai bata shafa ba,
Ta zauna ta murtsuke jikinta da mayukanta masu kamshi da hadin culaccar ta mai mugun kamshi y'ar saudiya da Aunty maryam ta bata,
Cikin kayan da yakawo mata shekaran jiya nafitar biki ta dakko wata Atanfar diamond mai blue da fari Riga da sket tayi mugun kyau ta hada da farin mayafi da farin plat shoe da jaka ta feshe jikinta da turaruka masu taushin kamshi cikin wa inda yakawo mata daga gambiya,
Daurin kanta kuwa ya zauna kana hango sumarta ta kasan yanda take sheki, ta fita tareda sallamar su mama,
Tafito as Mrs Muhammad Abdullah a yau kana gani kaga matar manya,
Yanda take taku cikin rausaya da natsuwa kadai ya isa ya birkita namiji,
Fitowar Hajiya ya sa sukayi shiru tace meke faruwa kuka samin Auta gaba? "Ai Hajiya gaki ga Autanki nan munbar miki,
Abinka da Y'an Uwa wayayyu tuni suka bunne a tsakanin su, a cikin Y'an uwanshi ya karasa hirar shi har zuwa magrib shi baida Abokai sai na wurin aiki kawai,
Gidan shi ya wuce bayan sungama shirya yanda Zasu hada komai yakamata
****************
Driver na sauke Yasmin ya fito tareda bude mata tafito cikin kunya gidan makotan da suka kwana ta koma tayi sa a duk suna ciki har Amira,
Ihu suka samata tareda tsokanar ta "Ya naga tafiyarki dai dai?, lallai salihine angon nan tunda ya dauki zankadediyar AMARYA kamarki yadawo dake kuma garau lallai mun jinjina mai,
Amira tace "kai kutsaya ina kayan dakikaje dasu? Hannun ta takai saman kanta taji da d'an shi tasa ihun tsokana, "kai kuce ansha love Abin harda wanka,
Ganin idan ta tsaya kunya zasuyita mata tsiya yasa ta baje tareda basu Amsa" toh sa idawa ina ruwanku Dan nayi niyya nadawo ma Zaku wani samun hakwara da gayyar miyau kuna batamin rai yanzu zankira shi yazo mukoma,
Shewa sukasa harda tafawar su, Amira tace "ai ni zanma rakaki wallahi dasafe nazo da gudun mawar ruwan zafi,
Shigowar Aunty maryam tace "oh yau ina ganin Rayuwa sai yanzu yasmin har nagaji da karya, kizo mushiga mama hindatu sai nemanki takeyi za ayi miki dilka kuma,
Zaro idanu tayi jin za a gurji jikinta bayan Wanda jikin yasha matsa duk yamata tsami ga kirjinta ma zafi yake mata tana jin yanda niple dinta ke mata zuki,
Haka batada zabi sukaje ana gurzarta tana matse ido, sai karfe tara tayi wanka tareda yin sallar da ake binta gidan yarage Baki ne kawai najiki kowa ya koma gidan shi daga ita sai cousin's dinta da suka baje suna cin Abinci, wayar ta tayi Kara tasan waye don haka ta haye katifa tareda ce musu,
"Surutun ku yayi yawa kuyi shiru zanyi waya da mijina, "toh masu miji munji adaibi a hankali wannan miji naki sai ya hade ki har baya gashi gabjeje ga muscles kamar d'an danbe ai kin boni yasmin,
Picking tayi tareda yin sallama, ya yi dariya kadan "madam MA ya ne? "Lfy saidai kasa inajin zafi sosai ya fada cikin shagwaba kuma a hankali don ko wa inda ke dakin basajin me take fada,
Koni Banji komai ba Aisha dahiru mai kunnen jin gulma ta fadamin
"Meke miki zafi? Yafada cikin jin nishadi yau tasaki jiki har tana fadamai damuwar ta, "kirjina mana da kuma... Dariya yayi sosai kafin yashafa kai yanajin dadin moment din
"Baby ai banyi komai ba Amma don worry nayi searching yanda zanyi gobe inshiga a internet don haka get ready,
Zaro ido tayi "aa nidai da zafi ga kirjina suna zugi sunyi ja fa nidai aa kabarni ko na tare karka mun don Allah you are too huge,
Dariya yayi sosai tab baby ai ko dazu don bansamu hanya bane shiyasa nabarki if not ba Wanda zai hanani ninkaya,
"Wai bakajin kunya ne? "Aa ba a haifeni ba lokacin da akayi kunya,
Bari inkira ki video call inga breast din yanda suke zafi,
"Aa nidai akwai ma mutane, katse wa yayi saida yakira ta dauka yace tell them to leave you Alone, "cikin salon tsokana tace
"Mijina nason privacy don haka kubamu wuri, ai ca suka yi mata shikuwa yajita dakyau yaji wani irin dad'i yau tana kiranshi mijinta,
Saida ta juya musa wayar ya ce kuyi hakuri zata nunamin Abune kunga bazata iya agabanku ba kunga kayana ne nikadai ban yarda wani ya kalla ba,
Sum sum suka fice a dakin don MA ya girmi tunanin su. Dole su gudu
yace oya fool your shirt ingani,
Da gangan ta kwabe tareda haska maisu da kyau, ya zuba musu ido ji yake kamar ya cabko su yace "oh my god baby wallahi kindaga min hankali gaskiya dole inzo intaba su yanzu if not I can sleep "please karka zo don Allah nidai kabari karfe kusan goma fa....... 🖊️
*Matar Soja*
[9/2, 8:45 PM] Asli Smasher 💕: PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION
тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.
INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/
FACEBOOK: https://mobile.facebook.com'/groups/2455147078097572/
TWITTER: https://twitter.come m/pro__writers?s=09
🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻
*BARIKI*
_Auren Soja_
🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻
_written by FENERH_
Maman Ammar
*Dedicated to*
Fiddausi mainasara feby
*Domin ku takwarorin juna AISHA Dahiru Allah ya baki lfy ya kuma Kara tsaremin ke da duk kan musulmi daga duk kan kaddara, Tareda ke my sis AISHA Alto marubuciya mai yayi ina kaunar ki fisabilillahi kaunarki agareni ta musamman ce Allah yakara mana d'an kon kauna*
37&38
Cikin minti talatin ya iso ya kirata a waya, tana kwance tana Addu ar Allah yasa kar yazo ga Y'an uwanta Sun sata gaba suna tsigeta Wai ta lalace,
Ya kira wayar ta tana dagawa yace "come out,
Wayar tabi da kallo cike da mamakin halin shi,
Hijabi kawai ta dora akan kayan baccin ta fito,
Motar ta nufa tareda Adduar kar baba su fito suganta, yana hango ta ya bude murfin motar tana isowa ta tsaya ta waje, "please me yasa kazo, "come on kishigo ko infito ni,
Shiga tayi tareda rufe kofar ko gama zama batayi ba ya fisgota zuwa jikinshi cikin sauri ya fisge hijabin tareda daga rigar ta dama bata saka bra ba tabarsu susha iska akan matsa da tsotsar da suka sha,
Jin hannun shi akai yasa tayi wata irin Y'ar Kara mar Karar da ta Kara tsuma shi, don ji yayi kamar ta Kara mai tsumi, ita kuwa zafi taji don ba rikon wasa ya musu ba,
Kwantar da ita yayi kan laps dinshi ya kwanto tareda fara Aikin tsotsar Abin son shi tana matse ido don zafi takeji sosai akan niple dinta, tanajin yanda jikin shi ke rawa kamar mazari,
Ga Abu na tokarin ta ta bayanta tasan ko Meye, tanajin yanda take Harbin iska, dakyar ya barta, ya koma jikin kujera yana numfashi,
"Please let go our home baby natada wa kaina damuwa wallahi I want to go in kibari muje gidan mu, ssurin tashi tayi tare da mayarda hijabinta tana dafe kirjinta dake mata zugi,
Tana hauka ne zata bishi ya kashe ta baiyi ba ma ta sha wuya bare yayi tab ita zataso kar ma su tare da wuri sai nan da wata shida ko shekara,
Riko hannun ta yayi "kinaji na baby? "Eh ni bazanje ba, wani irin kallon ki tausaya min yayi mata, tareda riko hannun ta ya dora a jikin shi, "zafi takemun sosai please,
Cire hannun ta tayi tareda cewa "nidai katafi dare nayi don Allah, "ok kawai ya fada tareda bude mata motar ta fita, yana binta da kallo ko magana baya iya yi shikadai yasan halin da yake ciki,
Saida yasamu y'ar natsuwa yatafi, ita kuwa tana shiga tafada katifar ta domin duk sauran sunyi bacci,
Ranar kasa bacci yayi yasha magani Amma a banza saida yayi daya sanin taba ta dayaje yayi yatadowa kanshi kwadayi a banza,
Ganin zai halaka dole ya dauro Alwala ya tada salla,
Domin nemawa kanshi sauki, saidai baya kaiwa ko ina take war warewa haka ya kwana juyi cikin wahala, tareda kudirin wallahi dole ma a bashi matar shi da sauri if not yayi aika aika,
Yasmin dai baccin ta tasha hankali kwance, da safe bai kirata ba saida yaje office, lokacin baki duk sun wuce gida yarage daga su sai su baba da mama hindatu don sunce sai ta tare Zasu koma,
Ina labarin Ango ismail ya tare Abin shi tareda kwantar da hankali akan matar shi Zainabu don yariga yasan wutsiyar rakumi tayi nesa da kasa,yasmin tafi karfin shi,
MA kuwa yau da takaici ya dawo daga office domin ana bukatar su a Abuja sunada meeting da shugaban kasa dama sauran manyan sojoji baki daya dake kowane sashe na Nigeria kuma taron zai daukesu kusan sati,
Yana isowa gidan shi ya zauna shiru tareda dafe goshi yasan Akwai damuwa idan har yaje taron nan haka dama Yasmin ta tare ne da da ita zai tafi tunda kowa da hotel din shi daban,
"Ina bazai yuwuba gaskiya ya fada tareda dukan kujera, wayar shi ya dauka ya kirata,
Tana dauka yace "ki shirya na je school din naku Wai dole saikinje da kanki don haka zanturo driver yanzu ya kaiki,
Ya katse kiran batareda yajira Amsarta ba mikewa yayi cike da jin dadin yasamowa kanshi mafita,
Ita kuwa kasa motsawa tayi don Sam jikinta bai bataba wane irin school karfe biyu yanzu? Saida driver ya iso ya kuma kiranta "kifita driver na waje yana jiranki,
Tashi tayi jikinta a sanyaye ta shiga falon su mama tareda fada musu zataje school yanzu " kinfadawa mijinki? Inji mama hindatu, "eh shine ya kirani ma har ya turo driver,
"Toh ai saikiyi maza kishirya karki tsayar dashi, tom tace tareda komawa dakinta dama tayi wanka komai bata shafa ba,
Ta zauna ta murtsuke jikinta da mayukanta masu kamshi da hadin culaccar ta mai mugun kamshi y'ar saudiya da Aunty maryam ta bata,
Cikin kayan da yakawo mata shekaran jiya nafitar biki ta dakko wata Atanfar diamond mai blue da fari Riga da sket tayi mugun kyau ta hada da farin mayafi da farin plat shoe da jaka ta feshe jikinta da turaruka masu taushin kamshi cikin wa inda yakawo mata daga gambiya,
Daurin kanta kuwa ya zauna kana hango sumarta ta kasan yanda take sheki, ta fita tareda sallamar su mama,
Tafito as Mrs Muhammad Abdullah a yau kana gani kaga matar manya,
Yanda take taku cikin rausaya da natsuwa kadai ya isa ya birkita namiji,