Sashe 42
Bariki Auren Soja Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Dadin Addu ar yaji har cikin zuciyar shi "Amen my wife Allah yabani masu kama dake dai kinfini kyau baby, "zagina zakayi kuma ka kalle ka fa Zuma na, "me yasa kike kirana Zuma? "Because you are the sweetest thing ever happened to me ina Alfahari dakai farin ciki na, "Alhamdulillah ko mutuwa nayi yau zan mutu as happy man magan ganun ki yau suna tsuma zuciya ta baby kibarni haka karki hanani yin aiki na a natse fa,
Haka wa innan masoya suka raba dare suna farantawa zuciyoyin su kafin ya umarceta da tashi domin gudanar da salla ta neman kariya da biyan bukata, saida aka kira sallar Asuba tayi salla ta koma bacci, shikuwa training ya taba kafin ya fitoda manyan Jakun kunan shi guda biyu falo ya fito cikin kakin shi ya dora hula tareda cire karamar pistol din shi ya makala a gefen kafar shi yafito a sojan shi karfe bakwai motocin shi suka jera Ahmad ne ya fito mai da kayan shi suka zuba a bayan motar har an bude mai zai shiga ya kalli Ahmad "Aunty na nan? "Eh tana ciki ya wuce tareda tsayawa Ahmad ne ya bashi izinin shiga, dai dai ta fito domin tafiya gida itama don bata shirya zama ita kadai ba miji a gari ba, batayi mamakin ganin shi ba, suka gaisa batareda ya zauna ba ya ciro envelope ya mika mata "na gode Aunty don Allah ki kulamin da baby na barmiki Amanarta, Abin ya bata dariya wai baby sai kace wata babyn roba,
To kawai tareda godiya ya juya ya fita Ahmad ya daga mata hannu ya tafi Shima, suka kama hanyar su ta birnin gwari sai muyi musu Addu ar kariya daga duk kan sharri,
Yasmin kuwaSaida Aunty maryam ta isa gidan ta tashe ta "ke kina nan kina bacci mijin ki ya kama yana faman tunanin ki bayan ya gama danka min Amanar ki, murje idanun ta tayi sannan ta tashi zaune "wallahi Aunty jiya banyi bacci ba muna waya, "kaji masoya bari inga meye aka bani ta fito da envelope din ta bude idanun ta ta zaro ganin mikakkun kudi Y'an dubu dubu sunkai hundred tace "kaga kyautar manya yasmin "kingode ai, wayar ta tagani ta waro ido "kaga matan manya komai a wurin ku ake fara gani,
Kai Aunty , to kitashi nakira kawata y'ar sokoton nan zatazo zamu fara gyara kafin mazan mu su dawo nasan kudi ba matsalar mu bace tunda munada matar Oga MA sosai kuwa ina nan a kusa ta fada tareda fita da sauri domin yin wanka,
Su mama suka fara mata tsiya "kaga manya idonki kenan? Gaishesu tayi sannan ta wuce domin yin wanka,
Baban zango dai ya baje kudin shi wajen zabowa yasmin best furniture's na yayi masu matukar kyau da tsada ko y'ar wani Babba sai haka su mama ma sun kwaso mata kayan kitchen masu kyau na yayi siyayya dai sunyi Masha Allah ita kuwa ta Dage wajen gyaran kanta domin burge mijin nata idan yadawo,
Tunda ya tafi bai samu natsuwa ba yana matukar kewarta Amma ba halin kira suna cikin hadari domin kowa yasan hadarin dake tattare da kauyen, ita kanta tana kewar shi sosai,
**********
Two weeks
Idan ka kalli yanda ta murje ta kara cika don batada matsalar komai sai ta rashin mijin nata domin tana tareda y'ar uwarta koda yaushe ga familyn ta masu matukar jida ita domin baba ma yasan haihuwa nada rana don shi kanshi ta dauke mai lalurori da yawa ga kayan Abincin da ake kawo musu duk bayan sati daya, hannun ta ya fara fadawa a tukin da take zuwa mota daya kawai ta Ajiye a gidan sauran baba yasa ankwashe an mayarda su BARIKI gudun Barayi KO sa idon mutane,
Yau ta dawo da wuri daga driving school tana zaune a gefen Aunty maryam tace "Waini Aunty kina damuwa kuwa? "Dame fa? Bakyajin labarin baban Auwal naga kuma ko q jikin ki, "Lafiya lau suke yanayin aiki ne madam MA welcome to the Army work madam, "hmm gaskiya matan soja fa na hakuri , "jarumai ne idan bakida hakuri sai ki jefa kanki a halaka wallahi don haka Wasu ke karuwan ci da Auren su, Allah ya kyauta, "Aunty d'an malele nake jin ci wallahi, wani irin kallo tayi mata ke banfa gane ba kinga Al adarki kuwa? "Fesar da ruwan data fara kurba tayi tareda dafe kirjin ta tace "wallahi kusan kwana goma kenan da wucewar Al adata kanbu, ta fada tana waro idanun ta waje,
Dariya Aunty ta tuntsire dashi "meye haka? "Ciki na shiga uku wannan ai Abun kunya zanyi ciki ban tareba wayyo Allah na, "banson shirme nidama kallon ki kawai nake kinga yanda kika cika kirjin ki yayi full ga hips dinki ya kara budewa fuskar ki har wani sheki takeyi in anyi magana kice wai gyara ne don haka k8daina shan hadin nan saboda gudun matsala, itadai tana tunanin kar a gano tasha kunya, dafe kanta tayi kawai tayi shiru MA ya gama da ita shi yanacan Abinshi,
Ai fa kunsan sharrin Abin kamar karta Ankare da cikin ai kuwa ta fara kananan laulayi don ma gidan nasu sukadai ne sai Aunty maryam da mama, cikin sati daya kullum sai ta kyelaya Amai da safe yauma tana kwance a katifar ta tana jin yanda zuciyar ta ke tashi takasa fita don tasan mama na wajen, ganin zata gala baita dole ta fito da gudu tundaga kofar dakin ta fara kelaya amai mama ta tsaya kawai tana kallon ta, saida ta gama tace to zoki wanke bakin ki maryam gyara wurin, idan kuma kungama boye boyen ku kya rakata Asibiti taga likita ai,
Ko akwai d'an da kuka haifa a gidan nan ne ban sani ba waye yaro a nan dazaku raina mai hankali, ai sai ki yi rainon ciki a gida kya tare da d'an ki, "kunya dai ta shata ranar haka ta koma dakinta Aunty maryam tayi tsit saida mama ta gama sannan tace "bayan sun kwashe sati daya a Abuja mama dole kisa ran hakan ai, "to yayan zamani, jan bakinta tayi ta shiga cikin dakin nasu domin ganin halin da yasmin ke ciki,
Saida suka kwashe sati uku a kauyen kafin yasamu lokaci ga rashin network a daren ranar ya fadawa Ahmed ya shirya zasu shiga kaduna gobe ya yi kewar matar shi sosai ga shi tunda yazo bai suyi waya ba don haka he will surprised her, bana bukatar escorts mukadai zamuje, yace ok sir,
A daren yasmin zazzabi yasa ta gaba sosai don haka tunda safe suka nufi Asibiti wani private hospital suka bata kulawa sosai bayan sun yi mata scarning kafin subata gado domin tana bukatar ruwa saboda rashin karfin jikinta da kuma Aman datake tayi, ........ 🖊
"Afuwan my fans nima jikin sai a hankali ina lallabawa ne yau ciwo gobe lfy bansani ba ko ciwon tare mukeyi da yasmin🙈
*Matar Soja*
[9/15, 8:14 PM] Asli Smasher 💕: Follow this link to join my WhatsApp group: don Allah duk wadda take cikin grp dina kartayi joining wann ina rokon ku, https://chat.whatsapp.com/KurmEtaqVGVByLrCjiVwZF🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻
*BARIKI*
_Auren Soja_
🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻
Written by FENERH
*Dedicated to*
Fiddausi mainasara feby
49&50
Sun iso garin na kaduna lfy direct Unguwar dosa yace Ahmad ya wuce dasu
Don ya mugun matsuwa ya ganta kewar ta yakeyi kamar hauka don baida yanda zaiyi ne yasa ya dauki satuka bai ji koda muryarta ba ya wahala sosai ji yake kamar yayi tsuntsu ya ganshi a jikinta, saidai yataki rashin sa a suna isowa suka tarar basa gidan mama ta fada musu sunje Asibiti, cikin kidima yake tanbayar ta waye ba lfy? "Yasmin din ce ta kwana biyu tana jin jikin shiyasa yau nace su tafi Asibiti, wani iri yaji a cikin zuciyar shi kamar yayi kuka yace "mama meke damun baby? Wane Asibiti sukaje kuma? Kunyace ta rufe mama wai baby,
Taji dadin ruwan da suka samata don taji karfin jikinta sosai sun bata magun guna tareda shawarori kafin su dawo, driver ne ya tukasu don bazata iya driving ba, sun dawo gida suka samu bakuwar mota a kofar gidan nasu, Aunty maryam tace "yasmin ko su baban Auwal ne suka zo? Wani irin dadi taji tareda Addu ar Allah yasa sune don tana cikin damuwar rashin jin muryar shi sosai cikin rawar jiki ta nufi cikin gidan Aunty maryam ta dauko mata magun gunan tareda takardar scarning dinta, ta shigo dai dai yana famar tanbayar wane Asibiti sukaje,
Sallamarta ya dawo da hankalin shi gareta, wata uwar Ajiyar zuciya ya sauke tareda zuba mata ido cikeda tausayi don ya hango y'ar ramar da tayi saidai ta kara kyau sosai duk da ba make up a fuskar ta, ba bata lokaci ya taso cikin sauri tareda riko kafadunta ya zuba mata ido "baby meke faruwa meke damunki don Allah kinga likitan? Takasa cewa komai sai kallon kwayar idon shi takeyi duk ya rude mama dai shigewa kawai tayi don gudun ganin Abin kunya don ta lura ko makobtaka MA baiyi da kunya ba, yama manta da cewar tana wurin ga kuma Ahmad dake rungume da yaron shi a gefe maryam jan kayan ta tayi ganin Sam su Yasmin sun manta da mutane a wurin ko ince MA, falon baba ta bude mai suka shige Abinsu, bayan ta Ajiye musu magun gunan tace "idan kun gama kallon soyayyar love birds ga result din da magun gunan ta wuce, yasmin kadai taji ta shi ya Riga ya gama rudewa da kallon ta Abu biyu ya daga mai hankali, na farko ciwon nata nabiyu cikarda yakara ganin kirjinta yakarayi gaba daya yasa baima san me yakeyi ba saida tace "ka kori mutane ai sai mu zauna ga kujera,
Haka wa innan masoya suka raba dare suna farantawa zuciyoyin su kafin ya umarceta da tashi domin gudanar da salla ta neman kariya da biyan bukata, saida aka kira sallar Asuba tayi salla ta koma bacci, shikuwa training ya taba kafin ya fitoda manyan Jakun kunan shi guda biyu falo ya fito cikin kakin shi ya dora hula tareda cire karamar pistol din shi ya makala a gefen kafar shi yafito a sojan shi karfe bakwai motocin shi suka jera Ahmad ne ya fito mai da kayan shi suka zuba a bayan motar har an bude mai zai shiga ya kalli Ahmad "Aunty na nan? "Eh tana ciki ya wuce tareda tsayawa Ahmad ne ya bashi izinin shiga, dai dai ta fito domin tafiya gida itama don bata shirya zama ita kadai ba miji a gari ba, batayi mamakin ganin shi ba, suka gaisa batareda ya zauna ba ya ciro envelope ya mika mata "na gode Aunty don Allah ki kulamin da baby na barmiki Amanarta, Abin ya bata dariya wai baby sai kace wata babyn roba,
To kawai tareda godiya ya juya ya fita Ahmad ya daga mata hannu ya tafi Shima, suka kama hanyar su ta birnin gwari sai muyi musu Addu ar kariya daga duk kan sharri,
Yasmin kuwaSaida Aunty maryam ta isa gidan ta tashe ta "ke kina nan kina bacci mijin ki ya kama yana faman tunanin ki bayan ya gama danka min Amanar ki, murje idanun ta tayi sannan ta tashi zaune "wallahi Aunty jiya banyi bacci ba muna waya, "kaji masoya bari inga meye aka bani ta fito da envelope din ta bude idanun ta ta zaro ganin mikakkun kudi Y'an dubu dubu sunkai hundred tace "kaga kyautar manya yasmin "kingode ai, wayar ta tagani ta waro ido "kaga matan manya komai a wurin ku ake fara gani,
Kai Aunty , to kitashi nakira kawata y'ar sokoton nan zatazo zamu fara gyara kafin mazan mu su dawo nasan kudi ba matsalar mu bace tunda munada matar Oga MA sosai kuwa ina nan a kusa ta fada tareda fita da sauri domin yin wanka,
Su mama suka fara mata tsiya "kaga manya idonki kenan? Gaishesu tayi sannan ta wuce domin yin wanka,
Baban zango dai ya baje kudin shi wajen zabowa yasmin best furniture's na yayi masu matukar kyau da tsada ko y'ar wani Babba sai haka su mama ma sun kwaso mata kayan kitchen masu kyau na yayi siyayya dai sunyi Masha Allah ita kuwa ta Dage wajen gyaran kanta domin burge mijin nata idan yadawo,
Tunda ya tafi bai samu natsuwa ba yana matukar kewarta Amma ba halin kira suna cikin hadari domin kowa yasan hadarin dake tattare da kauyen, ita kanta tana kewar shi sosai,
**********
Two weeks
Idan ka kalli yanda ta murje ta kara cika don batada matsalar komai sai ta rashin mijin nata domin tana tareda y'ar uwarta koda yaushe ga familyn ta masu matukar jida ita domin baba ma yasan haihuwa nada rana don shi kanshi ta dauke mai lalurori da yawa ga kayan Abincin da ake kawo musu duk bayan sati daya, hannun ta ya fara fadawa a tukin da take zuwa mota daya kawai ta Ajiye a gidan sauran baba yasa ankwashe an mayarda su BARIKI gudun Barayi KO sa idon mutane,
Yau ta dawo da wuri daga driving school tana zaune a gefen Aunty maryam tace "Waini Aunty kina damuwa kuwa? "Dame fa? Bakyajin labarin baban Auwal naga kuma ko q jikin ki, "Lafiya lau suke yanayin aiki ne madam MA welcome to the Army work madam, "hmm gaskiya matan soja fa na hakuri , "jarumai ne idan bakida hakuri sai ki jefa kanki a halaka wallahi don haka Wasu ke karuwan ci da Auren su, Allah ya kyauta, "Aunty d'an malele nake jin ci wallahi, wani irin kallo tayi mata ke banfa gane ba kinga Al adarki kuwa? "Fesar da ruwan data fara kurba tayi tareda dafe kirjin ta tace "wallahi kusan kwana goma kenan da wucewar Al adata kanbu, ta fada tana waro idanun ta waje,
Dariya Aunty ta tuntsire dashi "meye haka? "Ciki na shiga uku wannan ai Abun kunya zanyi ciki ban tareba wayyo Allah na, "banson shirme nidama kallon ki kawai nake kinga yanda kika cika kirjin ki yayi full ga hips dinki ya kara budewa fuskar ki har wani sheki takeyi in anyi magana kice wai gyara ne don haka k8daina shan hadin nan saboda gudun matsala, itadai tana tunanin kar a gano tasha kunya, dafe kanta tayi kawai tayi shiru MA ya gama da ita shi yanacan Abinshi,
Ai fa kunsan sharrin Abin kamar karta Ankare da cikin ai kuwa ta fara kananan laulayi don ma gidan nasu sukadai ne sai Aunty maryam da mama, cikin sati daya kullum sai ta kyelaya Amai da safe yauma tana kwance a katifar ta tana jin yanda zuciyar ta ke tashi takasa fita don tasan mama na wajen, ganin zata gala baita dole ta fito da gudu tundaga kofar dakin ta fara kelaya amai mama ta tsaya kawai tana kallon ta, saida ta gama tace to zoki wanke bakin ki maryam gyara wurin, idan kuma kungama boye boyen ku kya rakata Asibiti taga likita ai,
Ko akwai d'an da kuka haifa a gidan nan ne ban sani ba waye yaro a nan dazaku raina mai hankali, ai sai ki yi rainon ciki a gida kya tare da d'an ki, "kunya dai ta shata ranar haka ta koma dakinta Aunty maryam tayi tsit saida mama ta gama sannan tace "bayan sun kwashe sati daya a Abuja mama dole kisa ran hakan ai, "to yayan zamani, jan bakinta tayi ta shiga cikin dakin nasu domin ganin halin da yasmin ke ciki,
Saida suka kwashe sati uku a kauyen kafin yasamu lokaci ga rashin network a daren ranar ya fadawa Ahmed ya shirya zasu shiga kaduna gobe ya yi kewar matar shi sosai ga shi tunda yazo bai suyi waya ba don haka he will surprised her, bana bukatar escorts mukadai zamuje, yace ok sir,
A daren yasmin zazzabi yasa ta gaba sosai don haka tunda safe suka nufi Asibiti wani private hospital suka bata kulawa sosai bayan sun yi mata scarning kafin subata gado domin tana bukatar ruwa saboda rashin karfin jikinta da kuma Aman datake tayi, ........ 🖊
"Afuwan my fans nima jikin sai a hankali ina lallabawa ne yau ciwo gobe lfy bansani ba ko ciwon tare mukeyi da yasmin🙈
*Matar Soja*
[9/15, 8:14 PM] Asli Smasher 💕: Follow this link to join my WhatsApp group: don Allah duk wadda take cikin grp dina kartayi joining wann ina rokon ku, https://chat.whatsapp.com/KurmEtaqVGVByLrCjiVwZF🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻
*BARIKI*
_Auren Soja_
🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻
Written by FENERH
*Dedicated to*
Fiddausi mainasara feby
49&50
Sun iso garin na kaduna lfy direct Unguwar dosa yace Ahmad ya wuce dasu
Don ya mugun matsuwa ya ganta kewar ta yakeyi kamar hauka don baida yanda zaiyi ne yasa ya dauki satuka bai ji koda muryarta ba ya wahala sosai ji yake kamar yayi tsuntsu ya ganshi a jikinta, saidai yataki rashin sa a suna isowa suka tarar basa gidan mama ta fada musu sunje Asibiti, cikin kidima yake tanbayar ta waye ba lfy? "Yasmin din ce ta kwana biyu tana jin jikin shiyasa yau nace su tafi Asibiti, wani iri yaji a cikin zuciyar shi kamar yayi kuka yace "mama meke damun baby? Wane Asibiti sukaje kuma? Kunyace ta rufe mama wai baby,
Taji dadin ruwan da suka samata don taji karfin jikinta sosai sun bata magun guna tareda shawarori kafin su dawo, driver ne ya tukasu don bazata iya driving ba, sun dawo gida suka samu bakuwar mota a kofar gidan nasu, Aunty maryam tace "yasmin ko su baban Auwal ne suka zo? Wani irin dadi taji tareda Addu ar Allah yasa sune don tana cikin damuwar rashin jin muryar shi sosai cikin rawar jiki ta nufi cikin gidan Aunty maryam ta dauko mata magun gunan tareda takardar scarning dinta, ta shigo dai dai yana famar tanbayar wane Asibiti sukaje,
Sallamarta ya dawo da hankalin shi gareta, wata uwar Ajiyar zuciya ya sauke tareda zuba mata ido cikeda tausayi don ya hango y'ar ramar da tayi saidai ta kara kyau sosai duk da ba make up a fuskar ta, ba bata lokaci ya taso cikin sauri tareda riko kafadunta ya zuba mata ido "baby meke faruwa meke damunki don Allah kinga likitan? Takasa cewa komai sai kallon kwayar idon shi takeyi duk ya rude mama dai shigewa kawai tayi don gudun ganin Abin kunya don ta lura ko makobtaka MA baiyi da kunya ba, yama manta da cewar tana wurin ga kuma Ahmad dake rungume da yaron shi a gefe maryam jan kayan ta tayi ganin Sam su Yasmin sun manta da mutane a wurin ko ince MA, falon baba ta bude mai suka shige Abinsu, bayan ta Ajiye musu magun gunan tace "idan kun gama kallon soyayyar love birds ga result din da magun gunan ta wuce, yasmin kadai taji ta shi ya Riga ya gama rudewa da kallon ta Abu biyu ya daga mai hankali, na farko ciwon nata nabiyu cikarda yakara ganin kirjinta yakarayi gaba daya yasa baima san me yakeyi ba saida tace "ka kori mutane ai sai mu zauna ga kujera,